Da ache Dan Allah kayi dazaifi kyau daba saikayi wani zanezanen wasu Wai almajiran shehu tijjaniba kachi gaba da gyara kalamanka Allah yasa mudache da daidai Baki daya amin
Gaskiyane malam Allah yadak Da al khairi amma dan Allah malam ireiren wa yan nan abubuwan kabar saka bakinka ciki akullun acigaba jan hakalin jama a zuwa ga MAZON ALLAH (S.A.W) amma malam ayi hakuri nibankai matsayin inbaka shawara ba amma dan Allah malam aduba pls
Masha.Allah malam Allah yakarama lfy amma dama dakaji abubuwan dayafada bbazakace hakaba saboda kai babban mutum ne kuma kuskure kuma inyazo bayanda aka.iya Allah ya karama lfy
ALLAH ya yafemana, sannan kayi hakuri kaima malam da sakin baki danayi akanka sabida rashin jin dadin maganganun da kayi a farko. ALLAH ya karawa annabi daraja da sahabbansa baki daya❤
Munyima uziri malan akan abinda kafadi haka akeso kuma bakasawa bane kayi nmijin qoqari kuma kakafa tarihi makari duk da ni yar izalace amman na jinjinamaka 😭allah sarki kayi qoqari makari allah yasaka maka da alkhiri
Masha Allah Prof Allah ya saka maka da Alkairi Allah ya ka daukaka yasa kafi haka, kuma gaskiya da bana sonka amma wallahi yanzu ina kaunarka sosai kuma insha Allah zaka gama lfy
Karyane cewa kayi siyasa ne a yiwa Manzon Allah batanci Amma kace siyasa Kuma ance kuxin ku kareshi ku nuna hadisan kun kasa sai labari kuketa bayarwa akwai duk mai hujja baya Kame kame ga littattafai kun kasa nuna wurin don son zuciya da kwadayin mulki da jaddada . Ku ashe saboda abokai da shehun ai kayi bayani bama don tsoron Allah ka tuba ba? Wa izubillah
Sai dai wasu yaran naka bama tankawa sukayiba zagin cin mutunci sukarika yiwa malam.Abdallah gadon kaya wayanda da ahaife ya hafesu saboda ya fadi gaskiya
Ka kyauta da ka gyara kuskurenka Allah ya saka maka da..... Amma audu jabberi yayi kalaman da ba wani kafiri a duniya da ya taba fadarsu.Amma ya mance me gata ya taba ba gama garin mutaneba. Alla ka karawa Annabi daraja dA daukaka AMEEN
Shi annabin yabarshine kai kawai kagera shine magana tun zuwana duniya ban taba jin anfadawa mutun hak ma balle annabi nan gaba kafin ka yanka taka maganan katabbatar
@@shaibatuabubakar1490,karya kake shaik makari Mai ladabi ne ga malamansa da dukan musulmin da ya chanchanchi biyaya,haka che karantarwar mallaman mu,ba don yayi kuskure ba ne yayi Wanan video sai don a zauna lafiya da biyaya ga umarnin maluman mu,saura Kuma fun abunda zaku fadi ku fada
Wly ni dan izala ne amma naji dadin wanan zance Allah ya kare ka , Allah ya kara kare mutunci ka da ma na zuri'ar ka . Mu Dukan wanda zai kare mutunci annabi toh mu muna taré dashi
Kama tanka mana wlh natsaneka da ina sonka amma Yanzu tir da kai wlh, kuma Bama tuba ka nema wurin Allah ba sai dai mutane, dama don mutane kuke yi da kwadayin. Duk ba don Allah kake fasaha Mallam
Wace tarbiyace hehunanku suka Baku.ka fito kana goyan bayan abdulshetan. Na saurare ka dakyau. Kace parfaganda ce .malunma kayi, Kana sukar ga musu kare annabi Kai ba ruwan ka da kare annabi, Sai kayi shuri. Kuma dai bangare, Kana goyan bayan abdulshetan, Sai ka duba,ka gani,da yan darika Na kano da yan izala na Kano, Tambaya ,sunza suba annabi kariya, Ko kuma sunzo su kare iqidar su , Ba daya,sunzo suba manzon a s w Kariya,aduniya ban taba ganin, Muna fukan musulmi.kamar da Na Nigeria .wai suna ikirarin Musulunci ,kuma sune gaba gaba, Waje sukar manzon allah Da zagi.sauran kiris.allah Ya markade wannan duniya, Kai anji kunya anji kunya Allah wadaran naka ya lalace,
Ni wlh. Atunanina duk wani Mai kare abduljabbar ko kaga Yana wani kewaye kewaye tow wlh. Zakasamu yanada Alaka da dariqa ko shi,a ko kadiriyya Domin wannan Iman din Yana da wayo wlh. Kuduba wannar maganar da idon basira cewa yayi zagin Sahabbai ba ridda bane subhannallah duk acikin kokarinsa na kare abduljabbar ne soboda munafirci WLH. DUK MAI ZAGIN SAHABBAN ANNABI MUHAMMAD S.A.W BAYA TARE DASHI WLH. DUK WADDA ZAIBOYE ABINDA YAKE RANSA AMUTANE TO KUSANI BAZAI BOYE WA ALLAHU BA
Duk rintsi katsaya akan iya fadin gaskiyar ka da kasaba babu abinda wasu suka isa suyimaka sai abinda Allah Yayi nufin samu agareka SBD kada kaji gezau ko kadan cikin ranka na wasu makiyamakiya Allah Yahanaka Yin adalci ka wani mutum ko waye shi, Allah Yayi maka taimako Yabaka kariyar sa aduk inda kake
Kuma shi abdujabar bai yarda shi jahiline ba .yamace yafi kowa ilimi daga malaman farko har zanzu.to ai bai kamata abarshi yaci gaba da batar da bayin Allah masu.karamin sani ba
Saura yaranka dasuka rika cin mutuncin malamai .suma ka umarcesu dasu basu hakuri don sunyi abinda jaki bazaiyiba .kirikiri suke zagin malam Abdallah gadon kaya zagi na cin mutumci
Da ache Dan Allah kayi dazaifi kyau daba saikayi wani zanezanen wasu Wai almajiran shehu tijjaniba kachi gaba da gyara kalamanka Allah yasa mudache da daidai Baki daya amin
Aslm
Gaskiyane
Allah yakarawa malam lafiya yakareka daga sherin masusheri alfarmar Annabi s a w 🙏❤♥🙌💖
Gaskiyane malam Allah yadak
Da al khairi amma dan Allah malam ireiren wa yan nan abubuwan kabar saka bakinka ciki akullun acigaba jan hakalin jama a zuwa ga MAZON ALLAH (S.A.W) amma malam ayi hakuri nibankai matsayin inbaka shawara ba amma dan Allah malam aduba pls
Kaji Maganar Masana Allah Ba Yan Asara Yan Abani Na iyaba
Allah Yaqarawa Malam Lfy Danisan Kwana Albarkacin Manzon Allah
S
A
W
I love your makari kaidin nadabanne
Masha Allah Allah ya kara ilimi da Aiki da shi professor
Masha.Allah malam Allah yakarama lfy amma dama dakaji abubuwan dayafada bbazakace hakaba saboda kai babban mutum ne kuma kuskure kuma inyazo bayanda aka.iya Allah ya karama lfy
Zajakallahou khairan nikan dan izala ne amma wallahi na gamsu allah ya kara ma lafiya da Nissan kwana malan
MÂCHA ALLAH
Macha'allah malam gaskiya naji dadi sosai da saurarun gaskiya da Binta kuma ina neman yafiyar ka da sakin baki da nayi akanka
Masha Allah 🥰🥰🥰 Allah Ubanguiji ya saka da alkhayri Sannan ya jikan mahaifama
ALLAH ya yafemana, sannan kayi hakuri kaima malam da sakin baki danayi akanka sabida rashin jin dadin maganganun da kayi a farko. ALLAH ya karawa annabi daraja da sahabbansa baki daya❤
Chaek malam maqari kasan ILMI chinada yawa da FADIN duk abin da mutum YAFADA ana ganewa allah Ya chir yemu Amin Amin 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🇱🇾🤲
Gaskiya ne mln din yayi sosai allah ya kara lpy da nisan kwana
Munyima uziri malan akan abinda kafadi haka akeso kuma bakasawa bane kayi nmijin qoqari kuma kakafa tarihi makari duk da ni yar izalace amman na jinjinamaka 😭allah sarki kayi qoqari makari allah yasaka maka da alkhiri
Masha Allah
Masha Allah Prof Allah ya saka maka da Alkairi Allah ya ka daukaka yasa kafi haka, kuma gaskiya da bana sonka amma wallahi yanzu ina kaunarka sosai kuma insha Allah zaka gama lfy
Allah yaqara basira
Masah Allah Allah Ya Karawa Shehu Lafiya godeya mukeyi.💖💖💖💖💖💖
Masha Allah Allah ya yafemana baki daya amman daman malam nayi tunanin hkn indakaji cikakken maganar dayayi bazakace hkn ba Allah yasa mudace
Kakoma katuba mawandayayika yakashe shehuna dakakeso yarike rasu agunsa da ramu Allah shine Mafi girma madaukaki akankowa mabuwayi megafara Allah mutuba kayafemu kayafi dukwandayatuba katawatsa duk mebin bayan masun cinmutuncin fiyeyen halita Amin amin
Masha Allah Tabarakallah
Allah ya taimakeka Ameen thumma ameen
Allah ya yafemana munyafemaka shiyasa nake kaunarmu mu yan darika bamuda girman kai Allah yabika da aljanna 🤗
Allah yasaka da alkhairi su kuma masu zaman jira saisu kwakulo wani abun kuma
Masha Allah 😭😭😭munagodiya
Allh.saka.da.alkhair
Masha Allah
Allah yakara lfy prof makari
ما شاء الله
Slm malan ni dan izala ne nayi matukan fariciki da wanna bayani da kayi Allah ya sa mudace dace
Masha Allah Allah yakara ilimi dabasira amin
Masha Allah hakan yayi daidai Malam
Malam Allah ya saka da alkairi
Karyane cewa kayi siyasa ne a yiwa Manzon Allah batanci Amma kace siyasa Kuma ance kuxin ku kareshi ku nuna hadisan kun kasa sai labari kuketa bayarwa akwai duk mai hujja baya Kame kame ga littattafai kun kasa nuna wurin don son zuciya da kwadayin mulki da jaddada . Ku ashe saboda abokai da shehun ai kayi bayani bama don tsoron Allah ka tuba ba? Wa izubillah
Allah ya anfana
Masha allah allah yasa mudace
Prof maqari, Allah Yayi maka albarka. Allah Ya baka Aljannatul firdausi.
Amin amin amin ya rabbi baba mou malan
Wlh malamai akwai aiki a gaban Ku inbaku fadawa mabiyanku gaskiya ba
Allah yasan niyarka Allah yakara kare Mana imaninmu da Addininmu
MACHA ALLAHU MUNA GODIYA ITA GASKIYA GUDACE 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲❤️🇱🇾
Amen ya Allah.
Slm malan frof kaihakuri Zuciya Hakayake mungodeda kajenye bakinka awannan maganan barsuda Allah duk Wanda Yazagi malamin Sunnah Yazagi annabi malamai magadan annabawa kujida Kew Allah Yabawa malan Hakuri Abisa fusararru Sun Fadi wani Abu ko Anaso ko Ba.so malami malamine Sunana Bashir Alhaji Bukar dake maiduguri
😭😭😭🌷🌷👍👍👍
جزاكم الله خيرا
From izala ahlissunna. Allah ya shimaka albarka ,,, professor
Masha Allah
Amin Masha Allah
Sai dai wasu yaran naka bama tankawa sukayiba zagin cin mutunci sukarika yiwa malam.Abdallah gadon kaya wayanda da ahaife ya hafesu saboda ya fadi gaskiya
Alhamdulillah
Ka kyauta da ka gyara kuskurenka Allah ya saka maka da.....
Amma audu jabberi yayi kalaman da ba wani kafiri a duniya da ya taba fadarsu.Amma ya mance me gata ya taba ba gama garin mutaneba. Alla ka karawa Annabi daraja dA daukaka AMEEN
Allah yaka lfy pro
Allah ya saka da gidan al'janna (P, maqari)
Ma cha Allah malam fatan alkairi
Shi annabin yabarshine kai kawai kagera shine magana tun zuwana duniya ban taba jin anfadawa mutun hak ma balle annabi nan gaba kafin ka yanka taka maganan katabbatar
Allah sarki su madatai suka rokeka bawai Dan Allah kayiba
Kude ba a iya muku
Allah sarki maqari kayi hukunci abisa jahilci, sannan karushe gaskiya da karya Allah kabani tausayi
@@shaibatuabubakar1490,karya kake shaik makari Mai ladabi ne ga malamansa da dukan musulmin da ya chanchanchi biyaya,haka che karantarwar mallaman mu,ba don yayi kuskure ba ne yayi Wanan video sai don a zauna lafiya da biyaya ga umarnin maluman mu,saura Kuma fun abunda zaku fadi ku fada
Kaimadai kafada
@@ahmadmuhammad3658 Masah Allah Allah Ya Yimaka Albarka
Wly ni dan izala ne amma naji dadin wanan zance Allah ya kare ka , Allah ya kara kare mutunci ka da ma na zuri'ar ka . Mu Dukan wanda zai kare mutunci annabi toh mu muna taré dashi
Allah ya maka albarka da kowa yana haka da munyi nisa a musylunci a Nigeria Allah ya Kara hada kanmu
Nice of u Allah yaba musulmi gane gaskiya subar bangaranci
Ameen
Allah yasaka da alkairi malam
Mæßhà ællæh fatan alkari
Macha Allah 😍
Amin
Allah ya shirye mu gaba 1 malam Allah ya bada Lada malam
Haka ake son malamin gaskiya a yayin daya gani gaskiya saiya bada hakuri Allah ya Kara ma lafiya
Amin ya Allah
Masha Allah mlm Allah ya bar mana kai
@@fatimaumar6752 amin
Masha Allah por maqari kai nadabanne
Allah yagafar Tama shek makari
Kama tanka mana wlh natsaneka da ina sonka amma Yanzu tir da kai wlh, kuma Bama tuba ka nema wurin Allah ba sai dai mutane, dama don mutane kuke yi da kwadayin. Duk ba don Allah kake fasaha Mallam
Amin malam
Allah ya gafartama
Allah ya karama lafiya da ilimi da ikhlasi malam
Wace tarbiyace hehunanku suka
Baku.ka fito kana goyan bayan
abdulshetan. Na saurare ka dakyau.
Kace parfaganda ce .malunma kayi,
Kana sukar ga musu kare annabi
Kai ba ruwan ka da kare annabi,
Sai kayi shuri. Kuma dai bangare,
Kana goyan bayan abdulshetan,
Sai ka duba,ka gani,da yan darika
Na kano da yan izala na Kano,
Tambaya ,sunza suba annabi kariya,
Ko kuma sunzo su kare iqidar su ,
Ba daya,sunzo suba manzon a s w
Kariya,aduniya ban taba ganin,
Muna fukan musulmi.kamar da
Na Nigeria .wai suna ikirarin
Musulunci ,kuma sune gaba gaba,
Waje sukar manzon allah
Da zagi.sauran kiris.allah
Ya markade wannan duniya,
Kai anji kunya anji kunya
Allah wadaran naka ya lalace,
Ni wlh. Atunanina duk wani Mai kare abduljabbar ko kaga Yana wani kewaye kewaye tow wlh. Zakasamu yanada Alaka da dariqa ko shi,a ko kadiriyya
Domin wannan Iman din Yana da wayo wlh. Kuduba wannar maganar da idon basira cewa yayi zagin Sahabbai ba ridda bane subhannallah duk acikin kokarinsa na kare abduljabbar ne soboda munafirci WLH. DUK MAI ZAGIN SAHABBAN ANNABI MUHAMMAD S.A.W BAYA TARE DASHI
WLH. DUK WADDA ZAIBOYE ABINDA YAKE RANSA AMUTANE
TO KUSANI BAZAI BOYE WA ALLAHU BA
Allah yakarama kusanci da annabi
Matsala makari kullum hujja da shehunai ba da ayaba ko hadith annabi ko da malamai magabata ba.
Kada ka zama maqaryaci kamar abdullahi gadan qaya wayne ya bada haquri
godiya ta musamman a gareka malam kai ba jahili bane kuma bakason rikici.
🇳🇪🤲🤲🤲🤲🤲🤲👍
Kai ware
Allah ya kareka malam
wallah Kai munafukine
Bakomai Allah yadatar damu
Hmmmm
Kayi bayani kan tubanka kadaina kwane kwane
Saiwani yawo kakeyi a bayaninka
Duk rintsi katsaya akan iya fadin gaskiyar ka da kasaba babu abinda wasu suka isa suyimaka sai abinda Allah Yayi nufin samu agareka SBD kada kaji gezau ko kadan cikin ranka na wasu makiyamakiya Allah Yahanaka Yin adalci ka wani mutum ko waye shi, Allah Yayi maka taimako Yabaka kariyar sa aduk inda kake
Wllh inasoka malan da annabi a s w
Baka da ilmi shi ya sa
Allah ya kafartamana bakidaya
Kuma shi abdujabar bai yarda shi jahiline ba .yamace yafi kowa ilimi daga malaman farko har zanzu.to ai bai kamata abarshi yaci gaba da batar da bayin Allah masu.karamin sani ba
Amma na ji dadin wannan bayanin naka.
Durun uwarka kaima baka kaunar Allah kaima zamuyi wuff dakai
Allah yastene maka albarka
Wawa
Gaskiya kayi mistake wlh Allah yashiryeka
Kafa di gaskiya
Ai kaide makari Allah ya kara maka lfy da nisan kwana amma wayannan mutanen baza ka iya musu ba yanzu hakama sai sunsamu abun fada
Kaima kafito agwada ko bakada hujja mu bamu gane iron wanna bayanin,ko ka koma can inda kayyi karatun kajaye magar da kayi
Saura yaranka dasuka rika cin mutuncin malamai .suma ka umarcesu dasu basu hakuri don sunyi abinda jaki bazaiyiba .kirikiri suke zagin malam Abdallah gadon kaya zagi na cin mutumci
Tabbasss suke sukan izala bayan izalar ce tatsaya wajen kare mutun cin fiyeyyen galitta S.A.W
Allah ya Kyauta
جزاك الله خير
Wawa garah kai ka isa kace abawa jahillan izala haqori wawa
Meyasa yace Bukhari da mulim sunyi qarya...meyasa yazagi su ibn taimiyya
Kai baka fahimtane
Ko da yake kansu suke zagi
munafukai munafuka wallahi 😒
Why say things you know nothing about.
Just creating insult to your wife and innocent children.
Be wise yaa prefer....
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah