Subhanallah Sabon rikici kan Abduljabbar na shirin barkewa tsakanin malaman darika da Izala

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 334

  • @habiboualakos4937
    @habiboualakos4937 3 роки тому +1

    Wallahi kaji tsuran Allah kasan Irin abin dakakefada wallahi tu seyanzu nafa inceka bakada hankali Kai zaka kare abdol jabbar ne wallahi kaima karshanka yakusa zauwa asirinka yakusa tunuwa koma wallahi har idan kadogara dakare wanna zindikin tukasanifa kashinka yakusa bushewa Kuma wallahi har idan kahadu dawanna matasan Sunnah tu innaji kaima kakusa zufa a inda fanka take wajan kamar yandashi abdol jabbar yayi tashafe gumi agaban fanka kaima wallahi haka zakayi

  • @fatimasaniabdallafatimasan3242
    @fatimasaniabdallafatimasan3242 3 роки тому +6

    allah ya kyauta wlh duk alamomin karshan duniyane fatanmu allah ya kawokar shan al amarin ameen ya rabbi🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼

  • @user-lq4rd9ox1l
    @user-lq4rd9ox1l 3 роки тому +1

    الله اكبر شيخ المشايخ الله يحفظك ويزيدك علما

  • @zainabmusa5877
    @zainabmusa5877 3 роки тому +6

    kano kano allah kakawo mana daiki😭😭😭😭 gamatsafar rayiwa gawadannan maganganun dabasu dada dijin allah ya samudace mugama da duniyar lfy ameen ya rabbi 🙌🙌🙌🙌

  • @sadiyahassan7532
    @sadiyahassan7532 3 роки тому +6

    Lallai makari anyi faduwar bakar tasa anyi walkiya mungaku allah ynata bayyana mana makiya manxon allah s.a.w duk wanda yakare Abdul jabbar akan abunda yayi wanda duniya ta shaida to lallai mutum yacika makiyin annabi

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 3 роки тому

      Humm, Amma da alama bakifahimce shi bane, ba Kariya yake bashi ba, Amma Zaki Iya tsayawa agaban ubangiji kibada sheda tabbacin cewa Kariya ce yake bashi? Idan bakifahimta bezama Dole kiyi comments ba👌

    • @sadiyahassan7532
      @sadiyahassan7532 3 роки тому +1

      @@rahama___kaduna9894 sekigayawa wanda bahausa ce tahaifeshiba

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 3 роки тому

      @@sadiyahassan7532 wayasani ko bahausa ce tahaifekiba👌, Wai harda wani anyi faduwar baqar tasa, qila kecedai kikai faduwar baqar tasa, Kuma allah ya tsayar dake ranar sheda agaban, ubangiji, kitabbatar da cewa Kariya ce yakeba Abdul-Jabbar🙄🙄na tabbata prop baze taba kare Abdul jabbar ba,

    • @kamalhaladu1427
      @kamalhaladu1427 3 роки тому

      @@rahama___kaduna9894 ke kina daurewa karya gindi. Duk munafurcin Makiya Annabi SAW mun fara ganesu. Allah ya shirye ki.

    • @kamalhaladu1427
      @kamalhaladu1427 3 роки тому

      @@sadiyahassan7532 Allah ya biya ki Sadiya. Fada mata gsky.

  • @idrissani1611
    @idrissani1611 3 роки тому

    Gaskiya akwai matsala a tsakanin musulmi a wannan kasar.

  • @adaamsy06abdullaah54
    @adaamsy06abdullaah54 3 роки тому

    Ai shi Abdul-Jabbar Bai bar kowa ba Har shehunku inyass ya zaga... Dolojahili

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna9894 3 роки тому +9

    Shima jega dayayi batanci GA annabi Muhammad (saw) acikin izala mutum 2 ne kawai sukaimai, raddi 👌

    • @housniimam9007
      @housniimam9007 3 роки тому +1

      Kiyi aure yafizama alkairi gareki da iyayenki no a matsayina nakanin ubanki

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 3 роки тому +1

      @@housniimam9007 hahahaaa 😂😂to nagode 🙏🙏da shawara qanin ubana insha allahu idan lokaci yayi zanyi aure) (Nima zanbaka shawara)ka koma gida kacema mamanka meyasa ta haifeka tinda tasan bazata Iya baka tarbiyya ba?? Idan Bata baka amsa ba kaje kariqe babanka kacema uban meyasa ya auri mamanka Bata dace tazama uwarka ba,, saboda takasa baka tarbiyya 👌sorry Bana zagi ramawa nayi Amma kamar yanda nadauka shawara dakabani Nima kadauka tawa👌nagode qanin baba 🙏🙏

    • @housniimam9007
      @housniimam9007 3 роки тому

      @@rahama___kaduna9894 toh nagode kwarai

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 3 роки тому +1

      @@housniimam9007 yawwa Nima nagode🙏🙏, idan kadawo Nima zandawo

    • @housniimam9007
      @housniimam9007 3 роки тому

      @@rahama___kaduna9894 tambaya shine auren ne bakiso komeyakawo zafi

  • @housniimam9007
    @housniimam9007 3 роки тому +5

    Gaskiya dayace Wanda duk yataba abinda yakusanci manzon Allah, babu sulhu tsakaninmu, sai inda karfinmu yakare.

  • @fatimaabdullahi4782
    @fatimaabdullahi4782 3 роки тому

    Allah ya samudace Allah kasamugane gaskiyane kugayamasa yaya bakaji abuba zakayanke hukunci akai gaskiya wannan badaidaibane Allah ganardamu Ameen 🤲

  • @jamessolomondalungs1757
    @jamessolomondalungs1757 3 роки тому +1

    Gaskiya malam maqari kayi kuskure saboda kayanke hukunci daga bangare daya kuma ku kuke fadaman duk Wanda yayanke hukunci daga bangare daya kuskurene Allah yasa mudace amen

  • @hajiyafirdaucykano879
    @hajiyafirdaucykano879 3 роки тому +3

    Wlh natsani duk wanda xekare abduljabbar musamman wancan mutumin wai makari

    • @mudassiribrahim5416
      @mudassiribrahim5416 3 роки тому

      Ke abinda kike so kiji shi kike so, ba gaskiya ba
      Kiyi binkece Hajia

    • @hajiyafirdaucykano879
      @hajiyafirdaucykano879 3 роки тому

      @@mudassiribrahim5416 katabaji mutum ya yanke hukunci batare da yayi bincikeba ai gaskiyar afili take gamo gaskiyar abduljabbar sewanda allah yanufa da alkhari

    • @mudassiribrahim5416
      @mudassiribrahim5416 3 роки тому

      @@hajiyafirdaucykano879 hajia ke yanxu a fahimtarki kin gano gaskiar, kafin yankewa shi kansa Abduljabbar din hukunci? Kinji full na karatunsa tunda daga farko har karshe? Shekarki nawa kina jinsa kafin haka? A bakin wa kikaji cewa Yayi Zagin? Zaki dafa alqur'ani cewa kin tabbatar da hakan? Ko zaki ciwa Allah alwashi cewa indai ba haka bane Allah Ya cika alwashin da kikaci? Amsamin Yake Hajiya. WA BIL HAQQI ANZALNAHU WA BIL HAQQI NAZAL

  • @chaiboumoussa7478
    @chaiboumoussa7478 3 роки тому +2

    Lahawla wala quwwata illabillah way jama a kunji abinda abulfatahi yace way su dariqa sune suka murqushe Abdul jabbar mtsss Allah ya rabamu da shedanu

    • @fatimabello3507
      @fatimabello3507 3 роки тому +1

      Amiin ya rabbih

    • @younoussabaraatou4379
      @younoussabaraatou4379 3 роки тому +2

      Amin amin chaibou wallah sakarei ne baisan mi yakeyi ba inajin cewa duk wanda ya kalli mukabalar abdul jabbar da malammai yasan yan izzala ne gaba ba dan tarika ba sabuda yanayin maganar su mane wallah ya bambanta daga ranar mukabalar nan kuwa yasan yan izzala sunfi karfin tarika kuma munji wai ku kaka kashi kasa to miyasa kuma kuka shirya abinku kuma kuka bari yan izzala suka fara magana a wajen tunnan ansan karya ne kawai baku ma san mikuke yi ba

  • @yahayamahamansabiou2481
    @yahayamahamansabiou2481 3 роки тому +1

    Ya Allah ka rufa Muna asiri
    Allah ka tsare mana imanin mu
    Allah ya kare musulunci da musulmi
    Allah ka hada musulmi wuri guda
    Allah ya kara muna soyayya Monzon Allah (S A W)

  • @rabiurabs2294
    @rabiurabs2294 3 роки тому +10

    Haba malam ai bekamata kayi magana akaiba tunda harkace bakasauraraba to tayaya zakagane abunda akayi

  • @zulaihatzeenat3959
    @zulaihatzeenat3959 3 роки тому +4

    Wannan Gaskiyane YA Saurara Sannan ya yanke Hukunci.

  • @rashidaidris4097
    @rashidaidris4097 3 роки тому +1

    ALLAH ya kýauta ALLAH yakarama ANNABI DARAJA AMEN banzaye masu fassaran karya kawai

  • @abubakarumar125
    @abubakarumar125 3 роки тому

    Siyasace malam kuma limancinmasallacin abuja yafikarfika na gadonkaya wlh kayikaga Allah yafika

  • @umarabdullahi1976
    @umarabdullahi1976 3 роки тому +1

    Allah ya fiku

  • @aminiddeensalisuibrahim9829
    @aminiddeensalisuibrahim9829 2 роки тому

    Zancen banza kawai,malam yayi kuskure tinda yace bai sauraraba.allah ya ganar damu

  • @habibmzya7583
    @habibmzya7583 2 роки тому

    Allah yakara wa malan darajah

  • @aminullahbinmusa6603
    @aminullahbinmusa6603 3 роки тому +1

    Karshen duniya yazo Allah kayafe mana zunubanmu

  • @ashanamatchse5905
    @ashanamatchse5905 3 роки тому

    Masha Allah muna godiya malaman Sunnah sheikh kabiru kano Allah ubangiji ya karemanaku 🤲✅💯💯💯

  • @makanaadam2039
    @makanaadam2039 3 роки тому

    Gaskiya malan kayi shiru da bakinka

  • @mahamadouadanane8498
    @mahamadouadanane8498 3 роки тому +4

    Allah qara lafia da ilmi ya prof

  • @nanabb639
    @nanabb639 3 роки тому

    Wallahi kuji tsoran Allah gaskiya dayace sbd kun samu bamban cin haqida baya nufin in kaga gaskiya kayi shiru Allah mu 1 musuluncinmu 1 Allah shi muke bautama sbd haka kudena san zuciya a addin kuma kai mai cewa badan kuba yan izala bazasi iya da Abduljabbar ba ku a suwa ku din suwaye mekuka dau kanku masu gaskiya koko me ay Wallahi kunsan yan izala sinabin sannar Annabi Muhammad sallalahu Alaihi wasallam ne kuma ay acikinku agwai masu bi wainda suka san gaskiya Wallahi kunsan gaskiya kuke taketa kuji tsoran Allah shin dan yan izala since abi allah adaina shirka shine sika zama maqiyyanku toh ta Allah batakuba qaryarku mahassada allah yana bayan mai gaskiya

  • @user-wf8cq9hj5o
    @user-wf8cq9hj5o 3 роки тому

    Gaskiya ne

  • @aishatumusa904
    @aishatumusa904 3 роки тому +3

    Allah yakawa annabi daraja 🤲

  • @tukurmuhammed905
    @tukurmuhammed905 3 роки тому +1

    Tsakani da Allah
    Indai kunaso mu fahimce ku hadisan da yakaranta zaku karanta da sabanin ma'anar fassara
    Dan mu fahimci gaskiyar ku da ganin kuskurensa

  • @ashirashir7902
    @ashirashir7902 3 роки тому

    Kaji sakarai marar tunani wato karyama akayiwa abduljabbar kenan

  • @kamalhaladu1427
    @kamalhaladu1427 3 роки тому +7

    Kai Malam Maqari kaji tsoron Allah. Ta yaya zaayi kayi alkalanci bayan kace baka saurari katobbarar da yakeyi ba. Minti 3 ai bai wadatar ba. Idan kanaso kayi jayayya to Sai ka saurara tsaf.

    • @auwalsulaimansuleiman1531
      @auwalsulaimansuleiman1531 3 роки тому

      Dama jinikune Izala nafarko yagayawa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yajitsoran Allah halinkune

  • @bbhg9127
    @bbhg9127 3 роки тому +1

    Wawa ne

  • @adamsaidsale55
    @adamsaidsale55 3 роки тому +2

    Allah ubangiji ya Kuma Kare mana ku mlm

  • @maryammohammad4985
    @maryammohammad4985 3 роки тому

    Gaskiya Yan darika bakuda gaskiya da ina bangarinku amma wllh nabar tafiyarku wnn ai munafuncine yazagi allh amma kana guyon bayan sa

  • @aishaabubakar9867
    @aishaabubakar9867 3 роки тому

    Kaji storon Allah da kuke cewa yan izala ne

  • @souhounounousidi8455
    @souhounounousidi8455 3 роки тому +2

    Matsalar kungiyanci a addini Kenan..sun gama da Abdul jabbar yanzu kuma sun koma suna vin kan su...Maqari kuma bayda gaskiya tinda yayi hukunci ba tare da ya saurara ba..kuma tsakar gida akwai gyra a abinda kuka ce maqari ya fada

    • @alhamdulillah7085
      @alhamdulillah7085 3 роки тому

      Gaskiyane malam za a mutu Kuma zasuyi bayani daya Bayan daya

  • @raheelayunusa135
    @raheelayunusa135 3 роки тому +2

    Kuma munanan kalamai dayake fadawa Annabi(S.A.W)shima duk baiyi laifiba?koda bashi y kirkiro maganganunba ai tunda y yrd yake ganin Annabi d sahabbansa sunyi to ai magana takare, ALLAH Y shiryar damu tafarki madaidaici Ameen

  • @abdoulhamidnourouddini4190
    @abdoulhamidnourouddini4190 3 роки тому

    Gaskiya kaga su izalun ba wanda yasaurara har minti biyu ba dan allah suke fadan ba wallahi

  • @abubakarumar125
    @abubakarumar125 3 роки тому

    Wlh karyakakeyipro yafikakomai

  • @yusufiliya8049
    @yusufiliya8049 3 роки тому

    Allah S.W.T ya kara shiryarda dukkannin musulman duniya, mugane gaskiya muyi aiki da ita, kuma mugane karya mugujemata domin gudun asarar duniya data lahira.

  • @umarmohammad6403
    @umarmohammad6403 3 роки тому

    Allah kyauta

  • @maryemmohamed5582
    @maryemmohamed5582 3 роки тому +13

    Allah kasa mudace aduniya da lahira ameen Allah kakarawa annabi daraja

    • @gagaragasa2103
      @gagaragasa2103 3 роки тому

      Wannan malamin kabiru da asadul Islam basuda fahimta.

    • @ahmedgora5593
      @ahmedgora5593 3 роки тому

      ABDULFATHI KAJE KA KARE ABDULJABBAR A GABAN KOTU IN KA ISA KAI MALAMI NE

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik225 3 роки тому +2

    Hmm kudai yan darika akoiku da hasada kuma kunada tibka da warwara da kuma sun zuciya kudai kudaina biyema son zuciya dan Allah kuyima muslinci hidima da manzansa dan Allah ku barnuna bangaranci ku wakilci muslinci dan Allah kuji tsoron Allah

  • @kadijasalissou704
    @kadijasalissou704 3 роки тому +3

    mungode sosai allah ya saka da alkairi

  • @mahamadoulkair5307
    @mahamadoulkair5307 3 роки тому

    Mahamadoul kair

  • @user-ut9no2cs8m
    @user-ut9no2cs8m 2 роки тому

    ALLAH.Kyauta

  • @auwalsuleman8152
    @auwalsuleman8152 3 роки тому

    Izala kenan laanannu

  • @ayubayusufabbas5876
    @ayubayusufabbas5876 3 роки тому

    ZAGIN SAHABBAI BA RIDDA BANE. DAMAN MUNFADA HARYANZU ABDULJABBAR YAFI DARAJA A WAJANSU FIYEDA MANZON ALLAH,

  • @nagodisaad6399
    @nagodisaad6399 3 роки тому +5

    Karatun Prof. Makari yayi kama da na kiristanci inda komai aka kawo sai anyi tawili don a nuna daidai ne. Misali a kiristanci liwadi haramun ne amma sai kaga pastor dan liwadi kuma yana bayyanawa. Akwai kirista da yayi tsokaci akan irin wannan halayya kuma yace musulunchi na burge shi anan. Yana cewa "If you believe in everything then you stand for nothing". I can wear a Tshirt with the inscription "Jesus is gay" and walk the street of London and nothing will happen to me. But if I did the same for the prophet of Islam, I will be dead in an hour! I love people who stand for what they believe.
    Prof. Makari must stand for something always. Iri wannan karatun na komai yazo akwai inda zaa sa shi bata ne ba shiriya ba. A yanke Abduljabbar zagin annabi yake yi kuma koda Makari zai ce zagin Annabi ba ridda ne ba hukuncin sa kisa ne kuma ba sai gwamnati ke aiwatar da kisan ba. Saboda haka ina siyasa ga masu neman a kashe shi?
    Iyayen mu yan Tijjaniyya kuyi hattara. Allah ya hada kawunanmu bisa ga wannan masala. Babu mai rike raayi irin na Prof. Makari sai mai wata manufa ta Shia a boye a zuciyar sa.

  • @sarahpillars3402
    @sarahpillars3402 3 роки тому +2

    Kai jama'a wai komai se ansa bangaranci na shirme dan Allah kowa ya fiskanci matsalar nan ta jinginawa annabin rahma batanci bakutsaya Kuna wani shirmen bangaranci ba

  • @duniyamakaranta714
    @duniyamakaranta714 3 роки тому

    Makari Karka kara magana akan Abduljabbar har sai ka karanta littafansa da Karatukansa.

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna9894 3 роки тому +3

    Wlh qaryane Yan izala sunfi kowa nuna bangaranci👌

  • @muhammedabdullahialiyu1262
    @muhammedabdullahialiyu1262 3 роки тому

    Ya Allah kajikan iyayen mallam Bashir hayaki fidda na kogo ameeen.

  • @zainababdullahi3566
    @zainababdullahi3566 3 роки тому

    Allah yasa mudace, malaman mu suna fada a tsakanin su, sanin gaibu sai Allah... Allah ka iya mana

  • @babangidatv5264
    @babangidatv5264 3 роки тому +1

    Abu Umama (r) narrated that the Prophet (ﷺ) had recited so many du'a which they did not memorize, so they complained to him over this and then the Prophet (ﷺ) thought them the du'a:
    "‏اللهم إني أسألك من خير ما سألك منه نبيك محمد صلى الله عليه وسلم، وأعوذ بك من شر ما استعاذ منه نبيك محمد صلى الله عليه وسلم، وأنت المستعان، وعليك البلاغ، ولا حول ولا قوة إلا بالله‏"‌‏.‏
    (Riyadhus-Saliheen 1492)

  • @dachichitv
    @dachichitv 3 роки тому +1

    A'a Wannan Matsala Gawanda Yasanta Ba Sabuwace Wallahi!!!
    Mu Munsanta Munsan Asalinta Babu Abin Mamaki Bari Kuji:
    Wannan Matsalar Tasamo Asali Tun Lokacinda 'yan Dariku Sukaga Yadda Sunnah ke Musu Kutse Har Cikin Gidajensu Wannan Yasabbaba Cewa Yazamo Dole Suzo Suhadakai Suyaketa.
    Awannan Lokaci Ban Mantawa Ake Hada Waazi Tsakin Bangaren Darika Guda Biyu.
    Ayayinda Mal Jaafar Allah Masa Rahmah Ke Gabatarda Karatuttuka A Garin Bauchi, Ganin Yadda Mal Jaafar yasamu Karbuwa Da Yadda Sunnah Ke Watsuwa Sai Hassada Da Kiyayya Ta Tashi!!!
    Wannan Yasabba Haduwan Da Nufin Fada Da Shi( Sunnah)!!!
    A Lkacinnefa Suka Tura Gron Gayyata Ma Abduljabbar Don Sunaga Snine Tsagera A Lokacin, Shiyas Zakuji A Karuntunsa Na Musu Gori Cewa Sun Gagara Fada Saida Suka Gayyaceshi Cikin Karatuttukansa.
    A Lokacin Yayita Karatuka A Filin Tashan Babiye Kai Hadda Gidan TV Na BATV Nasuka Da Batanciga Sunnah dDa Malamanta Yana Kirada Duk Wadda Ya'isa Yazo Suzauna!!!
    Ganin Haka Sai Wasu Dailiban Sunnah Kamar Mal Bala Baba Karami Da Mal Mahmood Da Mal Ibrahim Disina Sukayi Mas Raddi A Filinda Yayi Waccan Katobara Tasa.
    Sukanemeshi Da Su Zauna Ya Yadda Da Sukaje Hotel Din Da Yasauka Sai Aka Titsiyesh Yaga Babu Mafita Sai Yafara Neman Tada Hankali Har Yakecema Mal Ibrahim Disina "Saina Fardeka"!!!
    Nan Yagudu Ya Bar Bauchi.
    Tundaga Wannan Lokacinne Su 'Yan Dariku Sukafara Surutu Cewa '''YAN IZALA BASU FI SU DA WANI ABU NA ILMI SAI ILMIN HADITHI, YAZAM DOLE SU KOMA KAN HADITHI'....... Wannan wallahi Itace Matashiyar Tafiyar!!!!
    Nannefa Suka Fara Diban Littafan Hadithi Suna Masa TEACH YOURSELF Batareda Koya Wajen Malamaiba.....
    Don Haka Babu Mamaki Don Sun Kawo Masa Dauki Tunda Su Suka Gayyatoshi, Ai Dole Su Masa Kara......
    Ni Dan Bauchine Su Masu Kare Makarinma 'Yan Bauchune Wannan Ketabbatarda Abinda Nake Fadi Amma Kabincika Da Kyau......
    Matsalar Gudace Su Suna Kawo Masa Daukine Ba Wani Abuba......
    Allah Samudace......

  • @mahamadouadanane8498
    @mahamadouadanane8498 3 роки тому

    Hakane wly cheikh abulfatahi attijani, Allah qara lafia da ilmi da yawan kwana

  • @ibrahimalhassan986
    @ibrahimalhassan986 3 роки тому

    Allah ya temaki sunna

  • @shuaibmusa3547
    @shuaibmusa3547 3 роки тому +3

    Profesa dan shiya ne kawei kuma nakaryaci ne Allah I meet him in Ghana 🇬🇭he came to shiya house in kumasi

    • @housniimam9007
      @housniimam9007 3 роки тому

      A a a haba Malam kajitsoron Allah kuma kayi adalci

  • @bashirsuleiman9760
    @bashirsuleiman9760 3 роки тому

    Gaskiya prof. Maqari yayi kuskure, yace bai saurari karatun Anduljabbar na minti 5 ba amma ya yankee hukunci. Wannan bai dace ba.

  • @hafsatsalehaliyu1059
    @hafsatsalehaliyu1059 3 роки тому

    Allah ka bayyana gaskiya aduk indatake kawar ware mana ita cikin aminci, Allah ka kauda fitina

  • @xainabummeexeezeesarki5786
    @xainabummeexeezeesarki5786 3 роки тому

    ( S A W ) ya rabbi kabamu kariya 🤲

  • @bashgarba4605
    @bashgarba4605 3 роки тому

    Haba maln kABA RI

  • @siimalharonii7596
    @siimalharonii7596 3 роки тому +1

    اللهم انا نسالك الهدايه يا الله

  • @usmanmuhammad3789
    @usmanmuhammad3789 3 роки тому

    gaskiya malam umar mai shayi ba cewa yayi yan izala ba cewa yayi ahlussunnah dan haka a rinka adalcin zance

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk Рік тому

    Haka shehu Tijjani yace akan kashe zindiki hallaj

  • @user-kh7ub6cw7j
    @user-kh7ub6cw7j 3 роки тому +2

    كلما لا لله فأخره انا لله

  • @saniahmadlabo2853
    @saniahmadlabo2853 3 роки тому

    Gaskiya baka gane bane malam Amma wanda yace kayi karya aka bin cika bakayi ba kenan shi yayi karyar.

  • @maryamshafiumaryamshafiu6156
    @maryamshafiumaryamshafiu6156 3 роки тому

    Salam aleykoum

  • @fateemaabdallah6612
    @fateemaabdallah6612 3 роки тому +1

    Allah ya kyuta yasa mu gane gaskiya gaskya ce da kuma qoqarin bita ya kuma ya nuna mana qarya qarya ce ya bamu ikon qinta

  • @user-el2yd9od4n
    @user-el2yd9od4n 3 роки тому +1

    Allah ya kyauta

  • @giade780
    @giade780 3 роки тому +1

    Dan makaryaciya

  • @ummulkhairisaniahmad4420
    @ummulkhairisaniahmad4420 3 роки тому +1

    Maqri ga me hankali yasan kai ne ka mayar da masalar ta bangaranci da kai da masu irin fahimtar ka.. Allah ya rabamu da fahimta irin ta maqri shima mugun dan ta morene

  • @abadalaaabala4497
    @abadalaaabala4497 3 роки тому +1

    برلبي

  • @ilhijiabubakar5530
    @ilhijiabubakar5530 3 роки тому

    Gaskiya wannan malam yayi kuskure shi malamin To dan mi zai ce baikarantaba

  • @ismailaliyuadam1314
    @ismailaliyuadam1314 3 роки тому +3

    Amma gaskiya maqari kabani mamaki wllh miststst

  • @ummulkhairisaniahmad4420
    @ummulkhairisaniahmad4420 3 роки тому

    Abin kunya wai har da su abulfatahi a magana gsky duniya tazo karshe kowa wai malami wai har da abulfatahi cif amma ga wadanda basa fagen gani sukeyi malamai ne su... Lallai duniya tazo karshe cif Allah ya karemu yasa mu gama lafiya ya sa mu fahimci addini yadda yake ba irin fahimtar yan ta moreba.

  • @mamanhaidar5239
    @mamanhaidar5239 3 роки тому

    Wallahi maganar ka haka take pro Amma gaskiya zatai halinta in Sha Allah adai je zuwa

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 3 роки тому +1

    Muna fikan banza, wallahi yan izala karya kuke, muna fikai, kunga za'a rushe muku, mazahabi ko

  • @mamanhaidar5239
    @mamanhaidar5239 3 роки тому

    Dama shine munufar su kawai

  • @raheelayunusa135
    @raheelayunusa135 3 роки тому +12

    Ubangiji (S.W.T) shiya haliccemu yafimu sanin Abunda muke aikatawa,Amma ranar Alqiyama saiya tambayi kowa acikinmu Abunda muka aikata,to sai shine ya isa y yanke hukunci batare d yaji Abunda yake faruwa ba?

  • @KhanJan-js1bg
    @KhanJan-js1bg 3 роки тому

    Baka saurara bah bai kamata kayi magana akai bah

  • @mohammedmuntaka2431
    @mohammedmuntaka2431 3 роки тому

    Allah shiryar damu baaki daya. Ameen

  • @Mdfulani
    @Mdfulani 3 роки тому

    Allah yasaka maka da alkairi

  • @mussahaske9371
    @mussahaske9371 3 роки тому +3

    Ya Subahanallah.

  • @raheelayunusa135
    @raheelayunusa135 3 роки тому +5

    ALLAH y ganar daku mlmn darika,to shi da baijiba yazaai yayanke hukunci shi makarin.?

    • @chaiboumoussa7478
      @chaiboumoussa7478 3 роки тому

      Amin wlh

    • @fatimabello3507
      @fatimabello3507 3 роки тому +2

      Kema kin fadi Wallh mutum yace beji abu ba amma yana kararwa Allah ya kyauta

    • @hafsatnaseeryakubu8916
      @hafsatnaseeryakubu8916 3 роки тому +2

      Kace bakajiba taya kuma kake yanke hukunci,mtsss dallah malan karka kawo mana wani abun nadaban

    • @musbahuhaladu2839
      @musbahuhaladu2839 3 роки тому +2

      Gaskiyane kawai soyake ya wullawa jamaar annabi shubuha shi makari, acikinsune ake samun yan faira da yan hakika. Baitaba cewa komai ba. Kawai shi adawar sa da yan izala yake shi makari.

    • @aliyuhadialiyu4000
      @aliyuhadialiyu4000 3 роки тому

      Gaskiya maihali bazai dainaba Allah kataimaki frop

  • @fidsausimusa5665
    @fidsausimusa5665 3 роки тому

    to mln munada tanbaya saboda indz akan annabine ai badariqa babu izala ni firdausi musa yusuf masoyiyar annabi inaso inji menene kuma wanda yazagi manzan Allah menene matsayarsa tunda bariddabane

  • @abdoulhahizou4756
    @abdoulhahizou4756 3 роки тому

    Karya

  • @abdulmalikyacubazza6114
    @abdulmalikyacubazza6114 3 роки тому

    Abdul fatahi kuji xoran Allah

  • @muhammedabdullahialiyu1262
    @muhammedabdullahialiyu1262 3 роки тому +1

    Karya kakeyi mallam lokacin mukaballan kana Ina karkamedamu wawaye mana

  • @anasmukhtarhayinalhaji8464
    @anasmukhtarhayinalhaji8464 3 роки тому

    Abduljabbar duk ya fisu ilimi fili da badili. Inban da lalacewa yanzu wai yan izala suke ganin su suka tankwasa Abduljabbar, Wannan Abduljabbar ya fi karfinsu. Idan da adalci su bashi lokaci isasshe mana,

  • @UsmanUsman-ww5dx
    @UsmanUsman-ww5dx 3 роки тому

    Dan darika ba gaskiya

  • @amawiyyasidisuleman
    @amawiyyasidisuleman 3 роки тому +2

    Ashedai bai zagi annabinba
    Dakanku zaku fito kufadi gaskiya Allah bazai barkuba

  • @sagiruisyaku2242
    @sagiruisyaku2242 3 роки тому +1

    Wlh kabiru hayaki fiddana kogo yafikarfin maqari

    • @msanigme
      @msanigme 3 роки тому

      Yafici jahilci ba , bawai ilimi ba

    • @musasulaimanabdullahi3800
      @musasulaimanabdullahi3800 3 роки тому

      Humm abdujjabar Allah yasakamaka da wannan jajirchewa a kan rusa shegun wannan dadisan banza

    • @musasulaimanabdullahi3800
      @musasulaimanabdullahi3800 3 роки тому

      Maqari wlh yafiku gaskiya shine adali yayi adalchi Allah yabiyashi
      Hassada akeyi da kujerarsa

  • @chaiboumoussa7478
    @chaiboumoussa7478 3 роки тому +4

    Kay maqari way shi a mazhaba tay to inakake da wata mazhaba to Allah ya sawaqa

    • @ummulkhairisaniahmad4420
      @ummulkhairisaniahmad4420 3 роки тому

      Hhhhh maqri ai shima nan gaba sai an nemi tsari da shi.... Sannan inda zaka san maqri be da fahimta me kyau wai bema ji abinda jabbere yace ba to amma yazo yana hukunci..

  • @tijjanisaeedbako4850
    @tijjanisaeedbako4850 3 роки тому +2

    Gaskiya M Maqari bakayi adalci ba, inama ace kaji abinda wannan zindikin yake jinginawa Manzon Allah kafin kafadi haka? Kanada kima wajen mutane dan Allah karka jawo abinda zata zube.

    • @murtalabashir8340
      @murtalabashir8340 3 роки тому

      Baida dawata kima tunda ya yanke hukunci akan son zuciyarsa

  • @salwammummulkhartayif850
    @salwammummulkhartayif850 3 роки тому +2

    Dan. Allah mlm Nan kudai Amana wasadahankali kudai a kawomana rudani hakanana

    • @idrissani1611
      @idrissani1611 3 роки тому

      Rudani kam an kawo shi kuma kana ciki tsundum. Kayi kokari kayi ta kanka.

    • @salwammummulkhartayif850
      @salwammummulkhartayif850 3 роки тому

      @@idrissani1611 gaskiyafai Kam. Allah samudace

  • @mudassiribrahim5416
    @mudassiribrahim5416 3 роки тому +4

    Prof. Ya Zunguri ciwon su...cewa siyasantar da Annabi(a.s) sukeyi. Wannan daman shine ainihin abinda yake ransu ba Annabi ba. Gaskiya zata fitone. Wallahi Allah bai taba halittar sharri a bayan kasa ba masu amsa sunan Musulmi kamar IZala da Dan'iZala

  • @umargyarasaa5267
    @umargyarasaa5267 3 роки тому

    Gaskiya,ne

  • @dalhataminu8655
    @dalhataminu8655 3 роки тому

    Allah yakarawa prp makari lfy ameen