Da 'dumi-dumi. Abduljabbar da Bello Yabo Sokoto sun hadu. Har an kusa yin rigima

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 5 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 68

  • @ShaaraniMurtala
    @ShaaraniMurtala 12 годин тому

    Wallahi wannan malamin baida gaskiya Allah ykra lfy malm abduljabbaru

  • @ismailagarba2912
    @ismailagarba2912 3 роки тому +1

    Hmmmm. Allah ya shirya Abduljabbar idan yanada Batun shiryuwa. Idan kuma Bai shiryuba Allah ya tarwatsa shi da magoya bayansa. Dun Ya Haleem, Ya Aleem , Ya Aleem Ya Azeez. Allah yaga bayansa sauna, wawa, shashasha.

  • @aishaaminu8134
    @aishaaminu8134 3 роки тому +3

    Allah ya daukaka malam bello yayi maka sakamako da gidan aljanna .ai ko baban sama kafi karfinshi

  • @muhammadkhamis580
    @muhammadkhamis580 3 роки тому +1

    Allah yasa mudace duniya wa lahira...duk cikinku nan..babu wanda zai saurari wani..saboda babu wanda zai kyale yaji ana zagin mallamin sa yayi shuru..kude Allah ya nuna mana ranar zaman lfy shine kawai

  • @abdulrahmanshuaibu2248
    @abdulrahmanshuaibu2248 Рік тому

    Allah ya kyauta

  • @sir_mumeen4708
    @sir_mumeen4708 3 роки тому +1

    Allah Kara lapiya mln bello yabo

  • @gaddafiharuna7830
    @gaddafiharuna7830 3 роки тому +3

    Sunan wani wasan yara kenan wai zilliya. Kai Allah ya sauwaqe

  • @salissousouleymahamadouawa5674

    Allah kara lfy mln bello

  • @umaraaliyu1578
    @umaraaliyu1578 Рік тому

    Yayi

  • @savousaadou8466
    @savousaadou8466 3 роки тому +1

    Allah ya tabatar da mu akan sunnah

  • @babashehu2209
    @babashehu2209 3 роки тому +3

    Don Allah mallamai Ku daina irin wanga Abu, Ku maida hankaliku wuri koyas da addini Allah ga mabiyanku.

  • @annasabubakar9835
    @annasabubakar9835 3 роки тому +1

    Wawa banxa, kawai Wanda ya tsine ma kansa, daqiqi, wallahi dama kanawa yanka shege sukayi natsani jin muryan Jan biri

  • @rukayyasalisu3913
    @rukayyasalisu3913 Рік тому

    Allah ya timaki mussillinci da musilmai Allah yayewa Malaman my albarka bakidaya shikuma Allah ganar dashi gaskiya

  • @alhajiumma1174
    @alhajiumma1174 3 роки тому +1

    Abdul jabaru bakatashi magana sada yaro ka yayi magana

  • @hammaharounaabdourahamane6499
    @hammaharounaabdourahamane6499 3 роки тому

    Ni Ina ganin wannan Abdul jabbar ya hawkacé kawaï a barshi da hawkar shi.

  • @ousseiniissoufouahmed2901
    @ousseiniissoufouahmed2901 3 роки тому +2

    To Allah ya kyauta Ameen

  • @sulaimanabubakar7254
    @sulaimanabubakar7254 Рік тому

    Wawa jaki abdurjabbaru,dabbo

  • @savousaadou8466
    @savousaadou8466 3 роки тому +1

    Allah ya taimaki sunna

  • @yusufaliyu8011
    @yusufaliyu8011 3 роки тому +4

    hmm wallahi malam bello yayi kokari allah yashiryaddasu insunada rabon shirya

  • @danbozowahausatv9155
    @danbozowahausatv9155 3 роки тому +4

    Masha Allah

  • @alam4050
    @alam4050 3 роки тому +2

    Abduljabar yafi bello yabo natsuwa tabarmar kunya

  • @user-wb7oz1gl6e
    @user-wb7oz1gl6e 5 місяців тому +1

    Na shehu don gaskiya aka yi ku! Fada ma shege gaskiya

  • @isyaabubakar8396
    @isyaabubakar8396 3 роки тому +1

    Hmm Bello yabo yatsorace

  • @salisuibrahim3692
    @salisuibrahim3692 3 роки тому +3

    Hmm Abduljabbar kai daqiqi ne wlh

  • @aishaaminu8134
    @aishaaminu8134 3 роки тому +2

    Allah ya daukaka quran da sunna

  • @usmansaboisah9569
    @usmansaboisah9569 3 роки тому +2

    Ni aganina wannan malamin mai suna Bello Yabo Bazai iya zaman muqabala ba, babu natsuwa atare dashi sam, a rikice yake. Abduljabbar yafishi natsuwa.

    • @abdulkarimlawal8150
      @abdulkarimlawal8150 3 роки тому

      Kokuma Abdul jabbar jahiline ai ko wannan Kiran wayan da yayi yace zai naima a zauna bazai yadda a zauna din ba

    • @usmansaboisah9569
      @usmansaboisah9569 3 роки тому

      @@abdulkarimlawal8150 Haba Malam, wai akwai tiqeqen jahili kamar Bello Yabo? Abduljabbar fa yayi masa tambaya cewa menene taarifin muqabala a Larabci? Bello Yabo yace baisani ba kuma wallahi bainisaninba. Kai kuma kazo kace Abduljabbar jahine saboda son zuciya. Kokuwa baka saurari tattauawar tasu dakyau bane?

    • @abdulkarimlawal8150
      @abdulkarimlawal8150 3 роки тому

      @@usmansaboisah9569 to kaga hakan ma Yakara nunamin kaima jahili ne kuwa to so kake yace yasan abinda baisani ba indai Kai Mai ilimine to duk abinda baka saniba fitowa zakayi idan akama tambaya akai kanuna baka Sani Amma yanzun na Kara tabbatawa kaima jahiline na tsaya Ina magana dakaima Bata lokacine

    • @usmansaboisah9569
      @usmansaboisah9569 3 роки тому

      @@abdulkarimlawal8150 Agaisheka shugaban masu ilimi. Aikai naga kanada ilimi sosai. Amma kash! Wato idan mutum ya karanta rubutun Hausarka dakyau, yasan cewa kai tiqeqen jahili ne saboda bakasan ina ake saka alamar tambayaba, bakasan ina ake saka waqafiba ko alamar tsayawa, ko kuma kalmar daya kamata ta dauki babban harafi ko qaramin harafi. Duk rubutun ka babu qa'idoji, cakudene kawai da kwamacala kakeyi. Wannanfa wai da Harshenka na Hausa kenan balle ayi maganar Turanci ko Larabci. Saboda haka ni awurina, ire-irenku kokun kwana dubu kuna cemin jahili ai bazai dameniba. Aqarshe ina mai baka shawara don Allah kaje kakoyo rubutun Hausa sosai sannan kadawo. Soboda duk duniya tana kallon abinda kake rubutawa, ba tsakanina dakai bane kawai.

    • @abdulkarimlawal8150
      @abdulkarimlawal8150 3 роки тому

      @@usmansaboisah9569 Masha ALLAH ashedai kana gane hausar tawa tunda Ni ai asalina ba ba haushe bane Kuma gashi kana gane yaran ka da nake magana dakai 💯 tunda har kana iyamin reply da Kuma yaran ka Kuma maganar farko ita ake amfani dashi tunda har kakirani damai ilimi tunda daga baya kacemin jahili bazai dameni ba Wanda yafi kowa darajama wasu suncemai jahili kaga alamar Ni nayi koyi da shugaban mu annabin mu kaga hakan ma farinciki yasani 💯 Kuma shi ilimi basai kafito kace kana dashi ba duniya ce zata nunar dacewa Kai mai ilimine Amma gashi Kai kuru kuru akala man kama sunnu na kai cikakken zindikin jahiline shawarar dazan baka kafita daga hanyar Yan kogo kaje kakoma gaban masu ilimi kazauna ka koyi abinda annabi yabarma yan bayansa

  • @user-sx9dq8bs7g
    @user-sx9dq8bs7g Рік тому

    Allah sarki

  • @musaisahabdullahi1183
    @musaisahabdullahi1183 3 роки тому +5

    Allah katabbatar mana da wannan zama
    Alfarmar annabi(s)

    • @hannatumuhamud7171
      @hannatumuhamud7171 3 роки тому

      Ameen yahayyu yaqayyum Musa isaabdullahi Allah yatabbatar dashi kuma yataimaki gsky da dut wani maigoyon bayan gsky rbbi yakarya qarya da dut wani magoyin bayan qarya rbbi yaqara daukaka addininsa da masuma addininsa hidima yahayyu yaqayyum

    • @muhammadkhamis580
      @muhammadkhamis580 3 роки тому

      Ameen thuma Ameen

  • @halimaibrahim4904
    @halimaibrahim4904 2 роки тому

    Allah ya tsine wa bello yabo

  • @manerbelloibrahimkware8232
    @manerbelloibrahimkware8232 2 роки тому

    Taf

  • @balausmanmustapha9606
    @balausmanmustapha9606 3 роки тому +1

    Bello yabo kada ka sake ka zubarwa kanka mutunci kaida kanka kace ankore ka daga izala kuma ina zaton kana fad'an gaskiya amma kanaso ka lalace. Abduljabbar yafiku gaskiya sharrin littattafan su ibn Taymiyya ne

  • @moussayoussif4357
    @moussayoussif4357 3 роки тому +2

    Hum subhanallah

  • @danmameajamagana
    @danmameajamagana 3 роки тому +2

    Masha Allah izala tarushe in Allah yayarda

  • @hameen2224
    @hameen2224 3 роки тому +4

    Shifa daman dan nasiru kabaran nan haka yakeso kawai aita hayaniya shikuma yaki yadda ayi

    • @hannatumuhamud7171
      @hannatumuhamud7171 3 роки тому

      Wllh kuwa hamisun dunya ai kaji yadda yy yawa da malam kai zancema bai iyayinsa sai yayi hayaniya da baqar gardama kuma kasa ido kaga kananan xakaga yakama tsalle tsallen xaman nan

  • @auwalhabubakartotally6165
    @auwalhabubakartotally6165 2 роки тому

    Allah samudace

  • @salisoudankano9448
    @salisoudankano9448 3 роки тому +1

    babu irin cika baki dabeyiba Amma kaji yace wai said malaman kano sunyarda shikare janibin Annabi s a w ba sai wasu malamai sunyardaba kaje kayi kawai ingaskiyane

  • @savousaadou8466
    @savousaadou8466 3 роки тому +1

    Sunna sak karya sam

  • @m.abakahashim1865
    @m.abakahashim1865 3 роки тому +1

    Fatan alheri sunnah

  • @aliyumusa2239
    @aliyumusa2239 3 роки тому +1

    Haba Bello yabo minene nakindagawaya Kuma katsayamuna 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣

  • @majdibaayou1505
    @majdibaayou1505 Рік тому

    🤝🤝😭😭

  • @ishaqibrahimabba6560
    @ishaqibrahimabba6560 3 роки тому +1

    To shi Abduljabbar me yasa yake gudun malaman Kano irin su Dr Rabiu Rijiyar Lemo, Mallam Al-qasim Hotoro, Mallam Muhammadu Kabir Abdulhamid? Ga masu neman shi ido rufe kuma suna gari daya amma ya tsere yana son tafiya Sokoto.
    Ni Bello yabo ya burge ni da ya share shi domin ba gaskiya yake so ba.

  • @aminuidris4243
    @aminuidris4243 3 роки тому +1

    Hhhhhhh bello yabo wlh bazai iyaba m abduljabbar yafisu gaskiya wlh

  • @user-vg6lr6hz1b
    @user-vg6lr6hz1b 3 роки тому +2

    ههههه 😃 الحمد لله

    • @dustinelian4098
      @dustinelian4098 3 роки тому

      you all probably dont care at all but does anybody know of a way to get back into an Instagram account?
      I stupidly lost the password. I would love any help you can offer me

    • @jamisondangelo8829
      @jamisondangelo8829 3 роки тому

      @Dustin Elian Instablaster :)

    • @ilacisse5242
      @ilacisse5242 2 роки тому

      لابس

  • @adammustapha903
    @adammustapha903 3 роки тому

    Hhhm idan ana maganar ilmi waye bello yabo hhhhm amma allah yakaimu zakugani🤣🤣🤣🤣

  • @salamykkk273
    @salamykkk273 3 роки тому +2

    🤔🤔

  • @salisoudankano9448
    @salisoudankano9448 3 роки тому +1

    Kai munafikine

  • @m.abakahashim1865
    @m.abakahashim1865 3 роки тому

    Chiday wannan dan chi a chege ne wallahi duk yanda akeso ayidachi say chiyi kowana dan chegiya jahili

  • @rabiuabbas9111
    @rabiuabbas9111 3 роки тому +1

    Allah ya kyauta

    • @isahsani622
      @isahsani622 3 роки тому

      Abduljabbar kai gaskiya mana kamar tsohonka