To ai sunusi ba hakura yayiba, inda hakuri yayi ai da bai dawoba, kuma tafiyar da yayi ai aboye yake kulle kullen dawowar, kuma ni wallahi kanawa kuna bani mamaki, ni haifeffen Garin Hadejia ne kuma wallahi sarkina yafi ko wani irin me mulkin siyasa,
Sunusi laifi ya yi, me ne ne laifin Aminu Ado,Amma sunusi laifika ya yi da cancanta a cireshi. Idon gwmna da ku ma su tunani ne ba canja sarki ya kamata a yi ba rashin ruwa da ake a kano ya kamata magance don haka mu Yan iskan kano za mu yiwa zanga zanga, don su ke iskanci da dukiyarmu ba Yan Abuja ba
To ai sunusi ba hakura yayiba, inda hakuri yayi ai da bai dawoba, kuma tafiyar da yayi ai aboye yake kulle kullen dawowar, kuma ni wallahi kanawa kuna bani mamaki, ni haifeffen Garin Hadejia ne kuma wallahi sarkina yafi ko wani irin me mulkin siyasa,
Walahi aminu bashida imani kuma bashida tawakali lokacin da aka sauke sunusi na biyu ya hakura to kaima ka hakura mana
Sunusi laifi ya yi, me ne ne laifin Aminu Ado,Amma sunusi laifika ya yi da cancanta a cireshi.
Idon gwmna da ku ma su tunani ne ba canja sarki ya kamata a yi ba rashin ruwa da ake a kano ya kamata magance don haka mu Yan iskan kano za mu yiwa zanga zanga, don su ke iskanci da dukiyarmu ba Yan Abuja ba
Allah yafiso
Idan yayi laifi ko kawai sai a tsige shi babu wani laifi😂😂😂😂😮😮😮
Okay wae haryanxu ba asasantaba😂😂😂😂
See alheri haka
In Allah ya yarda ba A binda zai faru A kano
Aisu kwankwaso da Abba sun zama annoba akano kaji jahili wayacema neman hakki rashin karbar kaddara ne