Masu ƙulla Sharri da Makirci sun sako jahar Kano a gaba, Yaƙi yana shirin ɓarkewa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 26 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 11

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 3 місяці тому +1

    To ai sunusi ba hakura yayiba, inda hakuri yayi ai da bai dawoba, kuma tafiyar da yayi ai aboye yake kulle kullen dawowar, kuma ni wallahi kanawa kuna bani mamaki, ni haifeffen Garin Hadejia ne kuma wallahi sarkina yafi ko wani irin me mulkin siyasa,

  • @BouraimaFati-dq2wx
    @BouraimaFati-dq2wx 3 місяці тому

    Walahi aminu bashida imani kuma bashida tawakali lokacin da aka sauke sunusi na biyu ya hakura to kaima ka hakura mana

  • @nuraaminu2331
    @nuraaminu2331 3 місяці тому

    Sunusi laifi ya yi, me ne ne laifin Aminu Ado,Amma sunusi laifika ya yi da cancanta a cireshi.
    Idon gwmna da ku ma su tunani ne ba canja sarki ya kamata a yi ba rashin ruwa da ake a kano ya kamata magance don haka mu Yan iskan kano za mu yiwa zanga zanga, don su ke iskanci da dukiyarmu ba Yan Abuja ba

  • @jamiluabdullahiadamu9829
    @jamiluabdullahiadamu9829 3 місяці тому

    Allah yafiso

  • @tahirlawan42
    @tahirlawan42 3 місяці тому

    Idan yayi laifi ko kawai sai a tsige shi babu wani laifi😂😂😂😂😮😮😮

  • @ssmboyshoekhan7474
    @ssmboyshoekhan7474 3 місяці тому

    Okay wae haryanxu ba asasantaba😂😂😂😂

  • @MamudaYakubu
    @MamudaYakubu 3 місяці тому

    See alheri haka

  • @MamudaYakubu
    @MamudaYakubu 3 місяці тому

    In Allah ya yarda ba A binda zai faru A kano

  • @MuhammadSani-q2y
    @MuhammadSani-q2y 3 місяці тому

    Aisu kwankwaso da Abba sun zama annoba akano kaji jahili wayacema neman hakki rashin karbar kaddara ne