ku kasheni idan na sake, hira da dan bindiga ta waya tare da wani jarumin mutum

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 11 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 58

  • @saramahamd2091
    @saramahamd2091 2 роки тому +1

    allah sarki bawan allah yabahi sanaaryi

  • @a.fatahagbaar4431
    @a.fatahagbaar4431 2 роки тому

    Kowa ya sha alwashi a Nageria cewa dun wata hanya da zai kawo masa kudi sai yayi ! Kuma wanda yace baza ayi dashi ba ,too za hana shi zaman lafiya.
    Allah ya shirye mu gaba daya.

  • @nafisaabbas4391
    @nafisaabbas4391 2 роки тому +3

    Subhanallah innalillahi wainna ilaihi rajiun Allah yasa mu gama rayuwa da mutunci

  • @malikyuossaftv6554
    @malikyuossaftv6554 2 роки тому +1

    ماشاء آلله تبر الرحمن ربي يحفظك ويطول عمرك 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🤲 امين ياشيخ ربي يحفظ

  • @sadik332
    @sadik332 2 роки тому +2

    masha allah wllh yamindaidai allah yakaremu daga shanrin mashanranta

  • @mamanislam6831
    @mamanislam6831 2 роки тому +2

    Yarabb ya Allah kamarmu da imaninmu kasa mufikarfin zuciyoyinmu

  • @mumcyahmadharun8699
    @mumcyahmadharun8699 2 роки тому

    Wallahi haka suka fara a maiduguri Allah ya kawo mana Zaman lafiya akasashemu Nigeria gaba daya

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik225 2 роки тому +1

    Wallahi wanna mutumin yamin daidai da hakan akeyimasu tunfarko da sun shafawa mutane lafiya wawayenmutane sam basuda hankali wayi Nan yan bindiga Allah swt ya mana maganinsu matsiyata.

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 роки тому

      wlh kuwa kuma kinga ya tsoratq

    • @fatimaabdulmalik225
      @fatimaabdulmalik225 2 роки тому

      @@abuaishaalfurqan ei wallahi malam yadan tsoratakuwa Allah swt ya kawomana karshansu Allah ya karya alkadarinsu wallahi ina saudiya amma Allah dai yasan yanda nake jin takaici wayinan mutane da tsora har yanzun ban daina sasu kicin Addua ba saidai in namanta har mafarkin su nakeyi wani sayi abun haushi komai yayi farko yanada kashe Allah swt ya tarwatsa rundunarsu Amin

  • @mouktarabdal8403
    @mouktarabdal8403 Рік тому

    Kai wannan abun yazama abunda
    Yazama allh yayi afuwa

  • @balarabacikaji9259
    @balarabacikaji9259 2 роки тому

    Gaskiya akwai matsala kasarmu 6arayin zaune suke haifar da ta'addanci suna zaune suke kulla tsiyataku, muna roqon Allah ya kawomana qarshen tashin hankalin da muke ciki ya tona asirinsu

  • @hajjahsalamatu5867
    @hajjahsalamatu5867 2 роки тому

    Ammafa malam wani sa'i ba laifin masu kudin cikin yan'uwan bane, kirman kai da hasada, hali irin na wasu yan uba yake hana wassu samun taimakon yan uwansu! gaba da mai akoi cikinsu sukeyi wai adole suma sai sunyi kudi kamarshi tareda kin nuna masa basu dashi, suna nunawa basu rasaba sai in dubu ya cika irin haka ake gane ashe samun ta harkar banzane, sai ayita ganin laifin masu kudin cikin su. Wani kuma anyita kokari amma ina rashin godiyan Allah yayi masa yawa baya son gaskiya.

  • @rachidousalouhou9416
    @rachidousalouhou9416 2 роки тому +3

    Allah kara lafiya' malan da nisan kwana masu albarka.muna bibiyar ku ako yaushe .allah raba nagari da muku .

  • @IbOnekedaTV
    @IbOnekedaTV 2 роки тому +2

    Wallahi Malam baka bina bashin Rantsuwa Yau Agabana Misalin ƙarfe 11:00 Narana An ka kama mata hudu A Nana Côté d'Ivoire Cikin kaun ciyar hankali Nikai na Seda Nayabawa jami' Saro wallahi hali Irin Nasu Abba kyri nabiyu kuma Ƙaruway Abobo A lagar 🙏

  • @rabiyammama4324
    @rabiyammama4324 2 роки тому

    Haba mutane sun gaji wallahi. Ga talauci ga y'an iska sun hana kowa sakat da wanne mutane za su ji. Allah ya kawo mana dauki Amin.

  • @IbOnekedaTV
    @IbOnekedaTV 2 роки тому +1

    Gaskiyar Magana Abun na Najeriya Sai Addu'a wallahi

  • @balarabacikaji9259
    @balarabacikaji9259 2 роки тому

    Soja yakamata ku amshi mulkin Nigeria sabida abun kullun sake sabon salo ake kuma kasar tanata komawa baya 😭😭yah ilahi haka ya'yanmu zasu rayu cikin firgici kullun

  • @fatimafa1465
    @fatimafa1465 2 роки тому

    Allah yasa mudace Allah yashiryasu

  • @ahmadbelloabbas
    @ahmadbelloabbas 2 роки тому

    Subhanallah, Allah yatsaremu da miyagun mutane. Ameen

  • @rahamaibrahim9969
    @rahamaibrahim9969 2 роки тому

    Amine

  • @gadjimala9399
    @gadjimala9399 2 роки тому +1

    Kay gaskiya malam labaran ka suna bourgeni wallahi ,allah ya kara basira

  • @musaali8622
    @musaali8622 2 роки тому

    Talauci Babu tun zamanin annabawa a kwai talauci talauci sabonabune kariyane Ada talauci har wasu basa girki burice kawai kowa saiyaciwa abida yafi karfinsa

  • @nanamuhammad3065
    @nanamuhammad3065 2 роки тому

    Kaji namiji Wlh ya burgini da za .adunga yimusu haka da ankarya sukuwa marasa tsoton Allah

  • @habubakarsala175
    @habubakarsala175 2 роки тому

    wallahi yaburgeni sosai

  • @afa1720
    @afa1720 2 роки тому +1

    Allah ya kara basira da ilimi mai albarka Malam

  • @ibrahimandi4226
    @ibrahimandi4226 2 роки тому +1

    Subhanalillah abu kamar films ko a mafarki ban taba tsammanin haka zata iya faruwa ba Nijeriya
    Wannan harda matsalar jahillan shugaban ni a Najeriya su ne ke rike da mulki
    A wasu kasashe mutum daya za a kashe ka ji wani shugaba ko gomna yayi murabus Amman ka ga kasashen mu shugaban ni kamar matattu sun zamanto summun bukuhum
    Kuma a haka har da kokarin neman zaben shugaban cin kasa
    Kaicon da wanda ya manta daga inda ya taho zuwa inda zashi

  • @nanamuhammad3065
    @nanamuhammad3065 2 роки тому

    Wlh wannan da.a saudia ni sukai wannan wayar wlh da sai sun kwana .ahannu am kas kasata najiria sai dai kgaran Allah🤲

  • @HajiayaMakkah
    @HajiayaMakkah 3 місяці тому

    Mlm dan Allah yasunanka

  • @fatmahf3050
    @fatmahf3050 2 роки тому +1

    💚💙💛

  • @Mariam-ly1ms
    @Mariam-ly1ms 2 роки тому

    Kai innalillahi wainnah ilaihir raju un wayyo allah duniya

  • @djkhaled6340
    @djkhaled6340 2 роки тому

    اللهم امين يارب العالمين

  • @rahmanoor2683
    @rahmanoor2683 2 роки тому

    Allah ya shirya

  • @maremmarem6823
    @maremmarem6823 2 роки тому

    Allah yasa mudace duniya da lahira 😭💔

  • @ousmanegwastavomano7666
    @ousmanegwastavomano7666 2 роки тому

    Gaskiya allha yakayo sauki wlh

  • @user-tq9of5ob2i
    @user-tq9of5ob2i 2 роки тому

    Malam fa wannan video yadade sosai wlh bana yanzu bane gsky

  • @musaali8622
    @musaali8622 2 роки тому

    Wananna. Tun zamanin gollot akayihhaka

  • @souleymanechebou5169
    @souleymanechebou5169 2 роки тому

    Souleymane chebou

  • @hananzacks4858
    @hananzacks4858 2 роки тому

    Don Allah asamomin number Wanda yazage yanta'addannan

  • @mussaumaru896
    @mussaumaru896 2 роки тому +1

    Wannan mutum yaburgeni sosai

  • @imranaawaisu3799
    @imranaawaisu3799 2 роки тому

    Allah ya kare ku da irin ku suke fadawa da yanzu sun daina10:00

  • @mamanmaryamvhki7467
    @mamanmaryamvhki7467 2 роки тому

    Subhanallah

  • @rukayyaabubakar6097
    @rukayyaabubakar6097 2 роки тому

    Allah yashirya

  • @aboubacaraddana6546
    @aboubacaraddana6546 2 роки тому

    Malam inason lanbar waya ka wasf

  • @ugsss5765
    @ugsss5765 2 роки тому +1

    😭😭😭😭😭😭😭

  • @zabairuumar9088
    @zabairuumar9088 2 роки тому

    👂👂👍

  • @Hasken_Musulinci
    @Hasken_Musulinci 2 роки тому +1

    First view

  • @hajiyahauwasaudiyya3585
    @hajiyahauwasaudiyya3585 2 роки тому

    😭😭😭😭🇸🇦🇳🇬

  • @mammanoumar6006
    @mammanoumar6006 2 роки тому

    🤲🤲🤲😭😭😭

  • @sirajiyusif7016
    @sirajiyusif7016 2 роки тому

    😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @user-dz8xt7nj2j
    @user-dz8xt7nj2j 2 роки тому

    اللهم امين يارب العالمين

  • @fatimanuhumuhamn8444
    @fatimanuhumuhamn8444 2 роки тому +1

    Allah ya shirya