Saurari Dalilin da yasa Nigeria ta sa hannu a 'SAMOA AGREEMENT'/Jawabin Barr. Ishaq Adam Ishaq

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 4 лип 2024
  • #karatuttukanmalamanmusulunci
  • Розваги

КОМЕНТАРІ • 15

  • @namalamfaruk2837
    @namalamfaruk2837 9 днів тому +5

    Allah ya saka da alheri malam...amma dai wannan bashi bai da wani alheri..idan yan Nigeria sun gane toh wallahi su kiyayi Tinubu da masu mara masa baya...Allah ya isa..

  • @sulaimansaniusman528
    @sulaimansaniusman528 9 днів тому

    Alhamdu Lillah

  • @SAaduAliyu-zg7mh
    @SAaduAliyu-zg7mh 9 днів тому

    Allah ya tsinewa gwmmantin tininbu albarka Da magoya bayansu ya rabbi alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam

  • @ibnmohammedali2416
    @ibnmohammedali2416 10 днів тому +3

    In baby Rami😮
    Me yakawo sunan Rami😮😮😮

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu 8 днів тому

    Allah shi karawa rayuwa albarka mai gida

  • @abuminnatur-rahman4198
    @abuminnatur-rahman4198 10 днів тому +2

    Somoa agreement tana dauke da kare haqqin masu auren jinsi shiyasa kasashen Africa dayawa suka ki yarda da ita .

  • @gaddafiabdullahi6028
    @gaddafiabdullahi6028 9 днів тому

    Qarshen duniya

  • @OfficialsalisuTv
    @OfficialsalisuTv 10 днів тому +1

    Hmmm allah ya bamu zaman lfy a Nigeria 🇳🇬

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 10 днів тому

    Shure shurenku bazai hana ku mutuwa ba. Wannan duka karya ne kakeyi, dama wannan gwamnatin babu komai cikin sai karya. Already, da karya aka kafa ta. Yanzu kun gana yawo wallahi, don kun jangwalo fada da Allah

  • @muhammadgonia.2946
    @muhammadgonia.2946 10 днів тому

    Kune masu laifi. Tun farko yakamata ku gayyato masana da masu hannu da tsaki don gudun cececuce da tashin hankali. Kuma yan Najeriya suna yin Allah wadai da duk mummunan dabi'a.

  • @Hausa-One
    @Hausa-One 9 днів тому

    Malam ka ji tsoron Allah. Ko kai ma an fara kawo maka kudi daga Turai ne. Wannan yarjejeniya ta fito fili ta yi maganar LGBTQ+

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 10 днів тому +2

    Kun gama yawo wallahi Insha Allah. Taku ta kare kun jangwalo fada da Allah. Su kuma malaman da suka tallata ku, kuma yanzu suna ganin wannnan tu'annatin da kuke suka ja baki suka yi shiru don kun riga kun sallame su, muna tawassuli da sunayen Allah Al-hayyu Al-kayyum Allah ka kunyata wadannan malaman nan duniya da gobe al'kiyama

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 9 днів тому

      Wai meyasa tsanar ku kullun akan malamai take, tsofaffin gommonin mu da masu kishin aljihun su da wawayen talakawan da suke karban taliya suna zaben su duk basuda laifi saboda ba sune target dinku ba toh wallahi wannan zagon kasa kuke yiwa musulunci kuyi hattara tunda ba wanda suka jawo sukayi wa dole sai ya zabi tinibu.

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 9 днів тому

      Wai meyasa tsanar ku kullun akan malamai take, tsofaffin gommonin mu da masu kishin aljihun su da wawayen talakawan da suke karban taliya suna zaben su duk basuda laifi saboda ba sune target dinku ba toh wallahi wannan zagon kasa kuke yiwa musulunci kuyi hattara tunda ba wanda suka jawo sukayi wa dole sai ya zabi tinibu.