A slm mu mutanen najeriya yakamata mugane chewa sai Munbada rayuwarmu Koda xamu Kar6i inchinmu garemu gasauran Nbayanmu domin shuwaga baninmu Basada babbanchi dayahudawa Kansu kawai suka sani da ragowar Mutanen dasukeso Inamika xura masu idanu to Saiyunwa takashemu baki daya Domin ayanxu bamada babbanchi Da mutatu to kasamuna yunwa Takaika yakamata musan agarin Neman inchinmune makarasa rayuwarmu Koda da xamu rasa Rayuwarmu sabo da awannan Neman inchi damuke nema ai munyi Shahada idan mukachi gaba da Da Lokacin damuke
Don haka, ma su raayin zanga-zanga da yada wannan raayi na da yanci ,haka ma ma su raayin kada ayi su ma na da yancin fadin ha ka. IN DAI HAR DIMUKRADIYYAR CE AKEYI, BA CIN MUTUNCI BA.
Gaskiya ne xanga xanga dole ne Duk malamin daya hana xanga xanga aci bura ubanshi Kuma duk malamin daya hana xanga xanga gwamnati tabashi kudine shiyasa suke hana xanga xanga. Anyi anpani lokacin siyasa akan ayi Muslim ticket gashi kuma anyi pani dasu wajan hana xanga xanga
Wai yanzu talaka bashida ikon yafuto yanuna damuwarsa sai wasu malamai su daqilesu ta hanyar fadin bai halatta ba a addini. Zalumcin da shuwagabanni suke Mana ya halatta acikin addini ?
Da gwamnati da yan majalisa ya rage naku. Ku yi maza maza ku dau matakan gaggawa wajen samar da abinci ishasshe ga yan kasa. Kudaden da kuke zabtara da sunan albashi da allawans ku zabtare su. In ba haka ba karshen zanga-zanga zaku tashi ba albashin ko sisi. Idan kun tsira da rayukanku kenan.
BABBAR ZANGA ZANGA ADDU A ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA NIGERIA DA DUNIYA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN
@@yahuzayusufu7898 Gaskiya kam adu'a itace kan gaba, Allah ya kawo mana mafita
Wlh.dole.sai.anyi.alllah.yasa..hakan..yazamanmana.alkairi
Allah yasa yin wannan zanga zangar yazamemana alkairi A Nageria
@@MurtalaSaIdu-c6w Allahuma Ameen 🙏 🙏 🙏
Allah yasa mudace duniya da lahira
Ameen
Insha Allah saimunyi zanga zanga
bagudu baja dabaya insha
Allah yayi mana maganin wannan masifa kawai
@@RabiatuGidado Ameen
With full support abu salma
Wllh mudai matasan najeria zanga zanga bafashi saimunyi kawai jira muke allah yakaimu lokacin
Allah sahakan,yazama,alkairi
Tinubu must go by the special grace
Allah yabamusa a
Allah ya bada sa'a kan mugayen shuwagabanni
Allah ya zafamuna abida yafizama alheri
Gaskiyane Allah yadafamuna
Allah yaciynem mogayan malamai. Malaman farda
Masha Allahu in goyanbaya nima ayi
Yayi daidai
Allah ya sa ai xanga xanga on 29
Mlm daurawa yana wa,azi domin kudi
May Allah help us make peace with them
Amen
A slm mu mutanen najeriya yakamata mugane chewa sai
Munbada rayuwarmu Koda xamu
Kar6i inchinmu garemu gasauran
Nbayanmu domin shuwaga baninmu
Basada babbanchi dayahudawa
Kansu kawai suka sani da ragowar
Mutanen dasukeso
Inamika xura masu idanu to
Saiyunwa takashemu baki daya
Domin ayanxu bamada babbanchi
Da mutatu to kasamuna yunwa
Takaika yakamata musan agarin
Neman inchinmune makarasa rayuwarmu Koda da xamu rasa
Rayuwarmu sabo da awannan
Neman inchi damuke nema ai munyi
Shahada idan mukachi gaba da Da
Lokacin damuke
Gaskiya Sai munyi
Allah.kakawomana.sauki.
Allah uban giji ya bamu mafita
Muna goyanbaya Allah yatemaka
Wallahi bafashi sai munyi😭😭
Don haka, ma su raayin zanga-zanga da yada wannan raayi na da yanci ,haka ma ma su raayin kada ayi su ma na da yancin fadin ha ka.
IN DAI HAR DIMUKRADIYYAR CE AKEYI, BA CIN MUTUNCI BA.
Yayidede
Gaskiya dai an cuci talaka a kasarnan rayuwa tayi tsada
Tinubu
Ayi zanga zangar saboda da malaman maciya amanane shiyasa sukebin gomnatin
Gafili gamaidoki afito Wanda baiji bariba!!!!!!!
Wallhi malamannan mudungabi daya bayan daya muna yankasu munafikaine
In adalci ne ai ba duk Malamai su Ka yi APCin ba.
An mai da Malamai garden danga.
Malamai su ma 'yan Nijeriya ne su na da 'yancin raayi kamar kowa In dai da gaske dimukradiyya ake.
Nagode
Masha Allah ❤❤❤
Don wasu Malamai sun yi amfani da Yancin su na yan kasa sai a dora mu su laifi
Malaman qarshen duniya
Na a shi gaba da zan zanga
Gaskiya ne xanga xanga dole ne
Duk malamin daya hana xanga xanga aci bura ubanshi
Kuma duk malamin daya hana xanga xanga gwamnati tabashi kudine shiyasa suke hana xanga xanga.
Anyi anpani lokacin siyasa akan ayi Muslim ticket gashi kuma anyi pani dasu wajan hana xanga xanga
Masha allah,Allah yabada saa
Wallahi kuyiduk anbinda zaibaku intchi a arewa 😥😭
Alhamdulillah
ALLAH yakaimu
Kuma zancen MUSLIM -MUSLIM ba Malamai su Ka kawo ta ba. Mutane saurin mantuwa ne gare su.
Yan siyasa su ka yi promoting din sa.
Pls ina baku shawarar kuyiwa malamanku viyayya
WIh zanga zanga ba mafita bache.mafita daya mudawoda abinda shuwagabaninan suka rabamu dashi shine hadinkai wajan zaben chanchanta.
Wai yanzu talaka bashida ikon yafuto yanuna damuwarsa sai wasu malamai su daqilesu ta hanyar fadin bai halatta ba a addini. Zalumcin da shuwagabanni suke Mana ya halatta acikin addini ?
Munadaga days dagaCiki
Da gwamnati da yan majalisa ya rage naku. Ku yi maza maza ku dau matakan gaggawa wajen samar da abinci ishasshe ga yan kasa. Kudaden da kuke zabtara da sunan albashi da allawans ku zabtare su. In ba haka ba karshen zanga-zanga zaku tashi ba albashin ko sisi. Idan kun tsira da rayukanku kenan.
Gara na mutu wajen karban enci dayunwa ko dan ta adda ya kasheni
Ko zamu qare gaba daya se mukawo qarshen zalunchi
munkuna bama tsoran kauri zanga zanga bagudu ba jadabaya
Kuma ba marsan da makaradiyya tinda muga babu adalci acikinta
Gaskiya sai munfito
Ayi zamuputa
Wallh zamu fita kozamu mutu
Gwagware zanggg xangg ranga ranga katuroshi kuma😂
Danhaka wa annan malaman sone akaba kudin muslim musilim sukaraba
😂😂😂😂
Wannan haka yake
Yakamata dole aiyi zangazaga ko juyin milki
AKOri.dan.koken
Haka yake
Zangggggggggggg😢😂😢
Wannan gaskiya ne abu-salma
Bawani wawan Malami
Maganar banzace
tunda ba iyayenshi
Ake sacewaba
Karma wani shegen Malami
yakara furta wannan magana
Hhhhh yan wahala maciya amana 👎👎
Video xxxx
Weítedvjpp
Zangazanga kuabakinekawai koawaya 😂😂😂😂
Bama san mulkin e f c dak wani munafikin malami dakeciy acikin gumnati maiciy da adini ba zamu saurareshiba
Kai bawan Allah ka burgeni kuma ya Allah yayi Maka albarka abinda zamuyi daidaine
Malaman nan fa sunci sun sha, shiyasa suke goyawa shugabanni baya suna kashe mu Allah ya bamu sa'a a kansu azzalumai