Hasbunallahu Wani'eemal Wakeel 😭😭
Yaa Rabb ka tausayawa talakawan Najeriya
Wallahi wasu masu rufin asirin ma sharrin gwamnati ta karya tattalin arzinkin su. Allah ya sakawa talakawan Nigeria
Allah Albarkacin Son da Kake yiwa masoyin Ka Annabi Muhammad S A W Ka kawo mana mafita da dukkan Musulmi Ya Hayyu Ya Qayyum Ya Zhaljalaali Wal Ikraam.
Wallahi gaskiya ne wannan malam ai zasu gane dan zamuyi zanga zanga in sha Allah 😢😢
Amin
Alhamdulillah lokaci yayi da kowane Malami aka hadu akan tafarki daya🎉🎉🎉 wannan shine aikin malunta Allah yasaka maka da alkhairi.... Yakamata ragowar Malamai suyi koyi dakai
Masha Allah
Allah ya saka mallam
Jazakallahu bikhr jaz Allah ya jikan iyaya da rahama yasa aljanna tazama wajan zaman su
كلامك صحيح يا شيخ
Malan Yunwa kawaii takaru lokacin wancen Dan daura
Allah yasaka da Alheri
Allah yakarawa malam lafiya
Thanks You Malam Kai yigaskiya
Ni fa yanzu Malamai ma su irin wan nan maganar ba su burgeni.
allah yasaka da alkairi
Allah Ubangiji ya kyara mana. Amma dai irin ka Malam, mun ga dubu. Misali, ina Sheikh Fantami da ya ke ta ihu shekarun baya??? Ina irin su Sheikh Disina? Ina Ina ina ina da ina suke wa yan can malumma? Allah dai ya kyauta, Aameen Yaa Allah.
Ubangiji Allah ka kawo Mana sauki ka jibanci al'amurammu don fiyayyen halitta annabi Muhammad S A W
Yes haka abin yake Mallam
Allah yasaka da alkhairi ❤❤❤❤
Wallahi kaikam kana kokarin gy musu gaskiya
Salama alaikum.Malam ALLAH ya baka. Kuma Luci GABA da gaya ma shugabanni gaskiya
Zaka iya biyan su kudin su da ka amsa kuwa?
Malam Allah Ya Saka Da Alkhari
Allah kadubamu
Allah ya sa ka maka da Alkairi malam musa
Président good
Allah ƙara ilimi maln.
Allah ya ISA bamuyafeba wlh talakawa mune abintausayi yunwa batada hankali allah ya ISA Buhari Dan tindaga farko kakafara lalatawa tunubbu yadora daga indaka tsaya bamuyafeba🙄🙄🙄
Allah yasaka DA alkairi
Mungode
Wlh Indai a Afrika ba adena siyasa ba samun canji abune me wahala domin na farko ze zamana babu hukunci akan masu kuɗi da masu mulki amma mulkin soja zaka ga kowa tsoran aikata laifi yake kutuna mulkin abacha ko kuma araba ƙasar gida uku kowa yaje yayi irin shugabancin dayakeso
Mugudy man
Gsk ne wanna hk yake Malan
Mallam.kuci GABA da gaya MUSU gaskiya. Ai kafi Gwamna kafi Minister.Kana fadakarwa. Wane Gwamna KAJI yana hawa mambari. Minista nawa KAJI ya taba hawa mambari
Buhari cashless policy
buhari destroy Nigeria
completely in his eihgt years tenure
Masha Allah
Commenting before even listening to the whole video because I believe this Malam sosai because his always saying the right thing Allah ya stare Malam🙏