Zazzafan Sakon Barr. Ishaq Adam ga Matasa Masu cewa a jefo Malami daga Minbari

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 20 сер 2024
  • #karatuttukanmalamanmusulunci
  • Розваги

КОМЕНТАРІ • 35

  • @abujaafaralgamidiy
    @abujaafaralgamidiy Місяць тому +4

    Allaah ya shirye su da mu ma baki d'aya.
    Allaah ya kawo mana mafita a komai namu gaba d'aya.
    Allaah ya shige mana gaba a komai namu duka.

  • @sulaimankhairan5480
    @sulaimankhairan5480 Місяць тому +4

    Allah,ya saka muku da alkhairi,mudai masu biyayya ne ga malaman mu, Allah,ya baku hakuri
    da jarra bawar da Allah,ya jarab ceku

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu Місяць тому

    Ya shekh ayita hukuri damu,Allah shi karawa rayuwa albarka.

  • @UsmanMusa-kn2zc
    @UsmanMusa-kn2zc Місяць тому +2

    Bana tare da masu cewa a jeho malamai daga mimbari ko kadan toh amma ya kamata malamai su fadawa gwamnati gaskiya. Malam muna godiya

  • @ismailabdallah8604
    @ismailabdallah8604 Місяць тому

    Allah ya qarawa malam daraja kuma nii wallahi duk Wanda ya zagi malami Bana tare dashi Amma wallahi malamai da yawa sun tallata en takara nikai hujjan malamai ne yasa nayi tinubu,

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 Місяць тому +2

    Wlh wlh talakawan Nigeria basa bin malamansu kawaidai suna zalintar malamansune

  • @abubakarmalam3499
    @abubakarmalam3499 Місяць тому +4

    Malam cikin girmamawa mudai wlh xabin malamanmu mukabi

    • @ibrahimmuhammad2307
      @ibrahimmuhammad2307 Місяць тому

      Bana tinanin gaskiya kafada wlh,
      Idankuwa gaskiyane kasan dai bakuda yawa wanda sukabi zabin malaman addini
      Kudaina chutarda masu karantarda musulunchi wlh

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 Місяць тому +1

    Ya Allah duk maichin mutunchi n malaman sunnah ya Allah kawulakantashi

  • @auwaluibrahim9653
    @auwaluibrahim9653 Місяць тому +1

    Malam ai dukmai hankali yasan sherin yansiyasa indasunba malamaikudi aisuzasufadi

  • @user-sk5cw5km8f
    @user-sk5cw5km8f Місяць тому

    ويمكرون ويمكر الله والله خيرُ الماكرين

  • @bellomaikudi8765
    @bellomaikudi8765 Місяць тому

    Gsky ne Mallam Allah yaqara Basira kuma bamae hadu da msu fada mana qalallahu qala Rasuluh

  • @user-mh1bn7ki9o
    @user-mh1bn7ki9o Місяць тому

    Sakallahu kairan

  • @aminumuhd3581yau-bv7om
    @aminumuhd3581yau-bv7om Місяць тому

    Allah ya kara muku haquri

  • @user-bl7ws5st1j
    @user-bl7ws5st1j Місяць тому

    Allah yasa da alkhari

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 Місяць тому +1

    Duk wanda yache ature malamai wlh yayi rashin tarbiyya kuma gara yatuba don wlh sabon allah ne

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 Місяць тому +1

    Yaron dayache ayarda ubansa bashida tarbiyya gaskiya

  • @edrissousseni9968
    @edrissousseni9968 Місяць тому

    You are right Sheik

  • @MaryamUmar-pg7mi
    @MaryamUmar-pg7mi Місяць тому +1

    Mlm kamanta mlmn muslim muslim ticket

  • @mohammedbatuta6152
    @mohammedbatuta6152 Місяць тому

    Shege, za a jehoku

    • @user-ft8iq6hp9p
      @user-ft8iq6hp9p Місяць тому

      Wallahi kaidai asalin mushene...Marar tarbiyya.

  • @uthmanabdullahi3063
    @uthmanabdullahi3063 Місяць тому

    Tom Allah yakara shiryar damu bakiɗaya

  • @SanusiAbubakar-yp2wi
    @SanusiAbubakar-yp2wi Місяць тому +1

    Dan Allah malan karka kawo mana rabe raben addini.ko malami ko pastor a church a Nigeria yayi kokarin dakatar damu sai mun jefo shi! Kun dade kuna fada baiyi magani ba,muma zamu dauki irin matakin mu,wanda muke ganin shi zai bamu mafita..

  • @abbakarusmankunya4323
    @abbakarusmankunya4323 Місяць тому

    Na Tsani wannan baristan wlh domin baya tsoron Allah