КОМЕНТАРІ •

  • @user-yz7lv4qv3h
    @user-yz7lv4qv3h 24 дні тому +2

    Gaskiya wannan abun kunyar da gwammanatin tarayya tabaiyana abun bantakaici ne sosai

  • @Chamaki-qb9eu
    @Chamaki-qb9eu 22 дні тому

    Vive l'A.e.s🇳🇪🇧🇫🇲🇱❤️❤️💪💪💪

  • @Chamaki-qb9eu
    @Chamaki-qb9eu 22 дні тому

    Ubangiji Allah ya tsinema majilistar dunkin duniya Amin summa Amin harmada kukanku

  • @muhammadsanimuhammadmuhamm1338
    @muhammadsanimuhammadmuhamm1338 24 дні тому

    Up up

  • @AminuAbubakar-f7v
    @AminuAbubakar-f7v 24 дні тому +3

    😂😂❤❤❤😂🎉😢

  • @yahuzamuhammad359
    @yahuzamuhammad359 24 дні тому +1

    Gaskiya gwamnati ta kasa.

  • @assoumanadjaoiri8407
    @assoumanadjaoiri8407 21 день тому

    Ala yawaduo wawaye

  • @faraatech6486
    @faraatech6486 23 дні тому

    Walahi kunjikunya

  • @DanMani-xq3on
    @DanMani-xq3on 24 дні тому

    Munagadi ikon Allah.

  • @MuhammadBello-cw3bx
    @MuhammadBello-cw3bx 23 дні тому

    Allah ya ya tsayamina

  • @Ilibom
    @Ilibom 24 дні тому

    Wannan shirin bana missing. Ina ganin ya kamata kuyi shiri akan matsin da daliban Nigeria ke fuskanta akashen waje sabida hwaduwa kudaden Nigeria. Me zai hana kudaden da ake kashewa dalibai asio kayan bincike, a inganta jami'o in mu. Wlh abin kunya ne idan ka shiga dakunan bincike jami'ar Nigeria. Shin ina anfanin fita waje amma muna kashe namu jami'oi

  • @mamansaadu5475
    @mamansaadu5475 24 дні тому

    Kuji tsoron Allah zaku mutu 😂😂😂😂😂😂😂😂

  • @SalissouIssa-pn9zi
    @SalissouIssa-pn9zi 23 дні тому

    Kudai akwai munafukai,

  • @mamansaadu5475
    @mamansaadu5475 24 дні тому

    Baba badai DEMOCARADIYA irin tana negeria 😂😂😂😂😂😂😂😂😂To To Allah yasa mudace amma anji kunya wlh

  • @idrisumar7314
    @idrisumar7314 24 дні тому

    Umar faruk yakamata kuyi programme akan embassies na nigeria a kasashen waje wallahi wallahi embassies sunacikin kunci babu kudi yin komai balle biyan salaries yau wata 9 sunazaube basuda komai gwamnati nigeria yakamata suturawa embassies kudin biyansu salaries