Tinubu ya yi rawar gani a shekarar farko - T Gwarzo
Вставка
- Опубліковано 29 тра 2024
- Ƙaramin minstan gidaje na Najeriya Abdullahi T Gwarzo ya bayyana cewa shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya yi ƙoƙari wajen daidata lamurran ƙasar duk da cewa babu wadatar kuɗi.
ALLAh yaymuku abinda kukemana t gwarzo kunci amanar Al Umar Nigeria Allah y sakamana
Ameeeeeen ya Allah ameeeeeen 🤲🤲🤲🤲🤲
Dan wahala karya kake Allah yatsinemuku
Toh yanzu ai bashin kuke ci Sosai ma. Wallahi Allah kuji tsoron Allah.
Abunda talakawa keji allah ya dandanamaka shi
Ameeeeeen ya Allah ameeeeeen
Wannan haka yake T gwarzo ubangiji Allah y kara daukaka 🤲
Ya Allah dai ya tsine maka kuma ya wala kantaka babban makaryaci,mutane sun baku dama ku kashe su
Allah ya Saka Da Al-khairi 🙏
Adalin jagora Namu.
I Proud of Sir 💪💪💪
Allah ya tsine ma national anthem din da aka kawo, ga abinci da tsadar ryw ba ayi maganin ta ba sai wani abin banxa da wofi waka national anthem sbd shi mutane xasu ci su rayu
Karya ne
Kai amma gaskia kai dan iska ne Allah ya shirye ka
Ji son Kai fa??
Agakiya muna jiajikimu kumu bamuga afani gwama tinanba tuda tazu wahala muke haryanzu babu wanni saiyi
Kwarai da gaske😂😂😂
Dan shegiya kune masu cinye kudin kasa
Wlh bazan taba yafewa bah shegu matsiyata......
Ana rasa albashi amma ku bakwa rasa naku yayan shegu kawaii
Wlh kuwa
Kudai Kun gani akasa Amma talakawa ajikinsu sukeji bayananka son zuciyane karara
Kutumar uban dik wanda yace tunubu yayi kokari yan wahala
الكذب حرام 😒