Shigar malamai siyasa sai ya ruguza dimokraɗiyyar Najeriya - Buba Galadima

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 28 тра 2024
  • Yayin da mulkin dimokraɗiyya ke cika shekara 25 a Najeriya, babban ɗan adawa, Buba Galadima, ya ce shigar malamai dumu-dumu cikin siyasa na ɗaya daga cikin koma-bayan da dimokraɗiyyar ta samu a cikin shekara 25 ɗin.

КОМЕНТАРІ • 69

  • @user-gd4vh7rj9l
    @user-gd4vh7rj9l 29 днів тому +13

    Toh ai gashi nan kuwa yan siyasa suna bawa yayan mu kwaya d makami gayamun wana mallami ne y bawa wani yaro makami ko kwaya sannan gashi ya'u abinda ake xargin tsohon gwamnan kogi d badakala ta mayan kudi wana mallami ne y kwashi wannan manyan kudade haka sbd haka shigar mallamai siyasa alkhairi 🤲

  • @lawansaid9078
    @lawansaid9078 29 днів тому +10

    IN SHA ALLAH MALAMAI 🙏 SAISUNZO SUNGWARA SIYASA DA NIGERIA DA AL UMMAR NIGERIA IN SHA ALLAH KUKUMA MALAMAI KARKUJI TSORO DAN ALLAH KUSHIGA SIYASA ALLAH BAMU NASARA

  • @umarabubakar1418
    @umarabubakar1418 29 днів тому +3

    Gsky a zantukan Buba akwai shirme da dama.

  • @ibrahimumar2660
    @ibrahimumar2660 29 днів тому +2

    Allah ya gafarta ma Hon. Gali Umar Na Abba. Batijjane ne Almajirin shehu Ibrahim Inyass RTA ⭐💪

  • @masudsaleh5155
    @masudsaleh5155 26 днів тому +5

    Kaji munafuki ɗan iska wanda yayi barazanar KAI HARI MASALLACI JUMA'A 😢😢😢😢😢😢😢

  • @shehuarc2964
    @shehuarc2964 29 днів тому +6

    Wato shifa jahilin mutum bai da abokin fada fiye da malami saboda yafison abarshi ya tafi da jahilcin shi. Democracy jahilci ce kuma bamu yadda da ita ba sai munayi abisa tilas amma muna rokan Allah Ya rugurguza Democracy a duk duniya.

  • @user-ez8ki5xp6b
    @user-ez8ki5xp6b 29 днів тому +3

    Mu abinda mukeso siyasar ta ruguje domin tunda abacha ya rasu kuka jefa mu acikin mummunar masifa anata kashemu kuma ba a hukunta Masu laifin da suke kashe mutane Allah ya karya siyasar Afrika bama iya ta Nigeria ba ba wutar lantarki ba tsaro ba noma ga yunwa ga babu ruwan sha

  • @alkalidaggash3419
    @alkalidaggash3419 24 дні тому +1

    Wallahi mallan buba galadima Yana da gaskiya

  • @mas-udal-hassan9277
    @mas-udal-hassan9277 24 дні тому +1

    'Yen kwankwasiyya 'yen nanaye sun saba raina malamai 😢😢😢😢

  • @abdulhalimibrahim4826
    @abdulhalimibrahim4826 29 днів тому +2

    wallahi na yadda malaman addini sun bada gudunmawa wajen bada umarnin a zabi lalatattun 'yan siyayasa, saboda wani ra'ayi na kashin kan su.

    • @jameelabdul9470
      @jameelabdul9470 29 днів тому +1

      Muslim Muslim ticket ba. Allah ya musu abinda suka mana su maluman

  • @user-gd4vh7rj9l
    @user-gd4vh7rj9l 29 днів тому +4

    Toh ai rashin mallaman ne achikin siyasa yasa hakan gashi kana chewa kai kanka baka ydd d kanka ba toh b dole haka tafaru ba anbar wayanda basu san addini ba akan jagoranchi

  • @ismailrabiu_enlightenedminds
    @ismailrabiu_enlightenedminds 24 дні тому

    Ina matukar son Hirar Mal Buba Galadima, badon komiba se maganarsa in har kana sauraronsa da kunnen fahimta zaka gane gaskiyace komi dacinta.
    Allah qara basira Buba Galadima.

  • @hamisutukur4430
    @hamisutukur4430 26 днів тому +1

    Insha Allah malamai sune zasu cigaba da jagoran cin kasarmu mungaji da jagoranci mayaudara

  • @malamaminukano1498
    @malamaminukano1498 29 днів тому

    Allah Mai Ikon Zance duka Gaskiya Ne ❤ Allah Ya Gyara Mana Kasar Mu Nigeria 🇳🇬 😢

  • @user-tq5hp1bt4r
    @user-tq5hp1bt4r 27 днів тому

    Maganar buba galadima gaskiyane, kuma muna tare dashi,, malaman yanzu kuma wasu daga ciki suma aljihunsu suke karewa, ba Allah a gabansu kagako dole a samu matsala, Allah ya datar damu.

    • @hamisutukur4430
      @hamisutukur4430 26 днів тому

      Wanan maganar taka jahilcine aciki stansta su wadanda ba malamaiba uban me suka sti nanama da har zaka fadi wanan maganar

  • @HamzaBarade
    @HamzaBarade 24 дні тому +1

    Kodaman shugabancin da malamai sukeso ya tabbata a Nigeria shine Mafi kyau , Domin Demokaradiyar da ake amfani da ita a Nigeria ba ta adalci bace zuwa ga Yan kasan .

  • @abdullahisani2308
    @abdullahisani2308 17 днів тому

    Buba Galadima wani guri kuma muna da banbanci game da zabe na gsky 2015,da 2019 anyi zabe na gsky

  • @suleimangane8175
    @suleimangane8175 29 днів тому

    Allah yastinewa Buhari.

  • @masudsaleh5155
    @masudsaleh5155 26 днів тому +2

    Ke ba sai kin sanya mayafi ba. Kina iya cireshi kurun.

  • @danchamba
    @danchamba 29 днів тому

    Wannan gaskiya ne buba galadima🎉

  • @muhammedsunusiyusuf4998
    @muhammedsunusiyusuf4998 23 дні тому

    Ya sallam

  • @hussainimuhammad6470
    @hussainimuhammad6470 Місяць тому +1

    Gaskiyane ❤

  • @mansurbuhari7882
    @mansurbuhari7882 26 днів тому

    Wannan shine ai nihin halin mabiya kwankwaso

  • @MusaAhisa
    @MusaAhisa 29 днів тому

    Allah yasa mudace 😢

  • @hamisuismail9313
    @hamisuismail9313 29 днів тому +2

    With all due respect, abin da ka fada ba haka ba ne, shigar malamai siyasa shine daidai.

    • @jameelabdul9470
      @jameelabdul9470 29 днів тому +1

      Ka gyara kalamanka

    • @hamisuismail9313
      @hamisuismail9313 29 днів тому +1

      Ban gane ba, amma ka gyara min, ko ka gaya min ya zan gyara aboki na.​@@jameelabdul9470

    • @masudsaleh5155
      @masudsaleh5155 26 днів тому +1

      Ai 'yen kwankwasiyya su na raina malamai

  • @HarunaSalisu-oj8kj
    @HarunaSalisu-oj8kj 29 днів тому

    Masha allah ❤

  • @ishaqibrahimyerima3591
    @ishaqibrahimyerima3591 29 днів тому +1

    Gyara ga Buba Galadima! Malamai ba wakilan Ubangiji bane, amma wakilan Annabawa ne, Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam yace: Malamai sune magada Annabawa.

    • @jameelabdul9470
      @jameelabdul9470 29 днів тому +1

      Idan anzo maganar addini kenan. Basu da ilimin siyasa suma mutane ne kamar kowa a bangaren siyasa. Su tsaya a matsayinsu na malamai na addinin Banda bangaren siyasa

    • @masudsaleh5155
      @masudsaleh5155 26 днів тому +3

      Ai tantirin Jahili ne

  • @lantanaali5545
    @lantanaali5545 28 днів тому

    Baba Allah ya debe ma demokaradiyya Allah ya debe ma entcin da tabamu Allah ya godamana qarshenta,tir tir da ita

  • @idrissidi7150
    @idrissidi7150 22 дні тому

    Malamai ya dace su rika saka baki a siyasa. Yan siyasan ne basa da kirki. Kafin su ci za6e halin su daban da idan sun ci za6e.

  • @ibrahimjamilu565
    @ibrahimjamilu565 Місяць тому +3

    Wallahi da ban yadda da wannan maganar ba amma yanzu na yadda. Mafi yawan malaman Nigeria na musulmai da crista munafukai ne.

  • @leaderofnow
    @leaderofnow 25 днів тому

    Yakubu Dogara shi ma ya yi irin nan Ghali Na'aba

  • @AleaoGimba
    @AleaoGimba 28 днів тому

    Yobe people lets gather here...BUBA GALADIMA🫡

  • @Muhammadidrissshuwama-xk5qc
    @Muhammadidrissshuwama-xk5qc Місяць тому +2

    Kaci 10 thousand dollar a gun AAJADA😂

  • @habibumuhammad8308
    @habibumuhammad8308 29 днів тому

    Akara bawa matashi dama

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 29 днів тому +1

    Siyasa ba tajhilaibace ta mala mai ce wannan yanayi da ake ciki jahilan shuwa gabanni jahilai suka samu ciki

  • @hamzamanu3601
    @hamzamanu3601 29 днів тому +2

    Babu wani mutum, malami ko jahili, da da dolar kasa ta hana shi shiga siyasa. Ba wae da ka zama malami shikenan an Hana ka right to franchise ba.

  • @anasmsani
    @anasmsani 16 днів тому

    Wlh malamai ne suka fi cancanta suyi mulki ba jahilai ba

  • @real_tulala
    @real_tulala 29 днів тому

    Kuma hakane

  • @ChaibouNassirou-sy9rw
    @ChaibouNassirou-sy9rw Місяць тому

    Shigowa malan shi ma dai dai

  • @abdullahiabbas1244
    @abdullahiabbas1244 29 днів тому +3

    Malami ai ginawa yake ba ruguzawa ba, buba galadima a gyara harshe.

    • @jameelabdul9470
      @jameelabdul9470 29 днів тому

      Abinda yafada gaskiya ne. Sun lalata mulki sabida son zuciya irin nasu

  • @abdulgsm126
    @abdulgsm126 27 днів тому +1

    Shiyasa mukeso malamai su shiga ai saboda iri ku

  • @SafyyahMohammedmusa
    @SafyyahMohammedmusa 29 днів тому +1

    Ikon Allah 🤔 tooooooh in mllm basu shiga tsiysasa ba Waye zaishiga kenan?
    Lalaima mutuminan toooh dimokaradiya Nigerian ai daga kundin musulunci ne

    • @malan_abduabubakar-ibrahim7438
      @malan_abduabubakar-ibrahim7438 29 днів тому +1

      Mutuncinsu ne zaizube shine matsalar bawai ba asonsu ba ne duk kirkinka idan kashiga siyasa dan cikinka zai zageka

  • @mustaphayahuza5618
    @mustaphayahuza5618 26 днів тому +1

    To shikenan idan malamai sun bata sai kunemo jahilai so gyara,mukuma kabamu kunya ashe kaima bakasan me kakeyi ba.

    • @mas-udal-hassan9277
      @mas-udal-hassan9277 24 дні тому

      Dama bakasan Buba Galadima tsohon najasa bane? 😅 Mutumin da yace zai hayar 'yen daba sukai hari masallacin juma'a ana hudubah don limamin yace kar a zaɓi ɗan aika (Kwankwaso) 😮

    • @mas-udal-hassan9277
      @mas-udal-hassan9277 24 дні тому +1

      Dama bakasan Buba Galadima tsohon najasa bane? 😅 Mutumin da yace zai hayar 'yen daba sukai hari masallacin juma'a ana hudubah don limamin yace kar a zaɓi ɗan aika (Kwankwaso) 😮

  • @jameelabdul9470
    @jameelabdul9470 29 днів тому

    Maluman da sukache Muslim Muslim ticket Allah yamuku abinda kukayi mana a zaben 2023 da kuka bi son zuciyarku.

  • @tunatarwa_ibn_abbas754
    @tunatarwa_ibn_abbas754 29 днів тому

    Kai irinsu ne.
    Ni nan shaida ne akan.

  • @masudsaleh5155
    @masudsaleh5155 26 днів тому +2

    Ka ji mugu ko? 8:42 Engineer ku ne opposition parties ku ka kasa haɗe kanku. Mafi yawan 'yen Nigeria 🇳🇬 ba Tinubu APC suka zaɓa ba.

  • @AdaAdam-ho5gr
    @AdaAdam-ho5gr 29 днів тому

    A bar jahilai kadai ko?

  • @almahdialmahdi5545
    @almahdialmahdi5545 29 днів тому

    جزاك الله خيرا يا السيد الفاضل بوبا قلاديما صدقت وقولك حق هؤلاء العلماء تجارالدين قد أفسدوا المجتمع أولا بنشر الغيبة والنميمة والبهتان وشهادة الزور والتجسس والكراهية والطائفية بين المسلمين ثم انخرطوا في السياسة حبا في الدنيا وطمعا في المناصب فهم الآن أشد خطورة من المجرمين وقطاع الطرق واللصوص وبوكوحرام!!!!/الشيخ علي أحمدباه الفولاني المالكي نيامي عاصمة النيجر

  • @al-yusufy7937
    @al-yusufy7937 24 дні тому

    To ai su malamai ba jahilai bane,
    Domin suna da ilimin da baku da shi,
    Kuma suna da cikakken sanin hanyar da zasu bi su dawo da kasar kan turbar da ta dace.