Shigar malamai siyasa sai ya ruguza dimokraɗiyyar Najeriya - Buba Galadima
Вставка
- Опубліковано 28 тра 2024
- Yayin da mulkin dimokraɗiyya ke cika shekara 25 a Najeriya, babban ɗan adawa, Buba Galadima, ya ce shigar malamai dumu-dumu cikin siyasa na ɗaya daga cikin koma-bayan da dimokraɗiyyar ta samu a cikin shekara 25 ɗin.
Toh ai gashi nan kuwa yan siyasa suna bawa yayan mu kwaya d makami gayamun wana mallami ne y bawa wani yaro makami ko kwaya sannan gashi ya'u abinda ake xargin tsohon gwamnan kogi d badakala ta mayan kudi wana mallami ne y kwashi wannan manyan kudade haka sbd haka shigar mallamai siyasa alkhairi 🤲
IN SHA ALLAH MALAMAI 🙏 SAISUNZO SUNGWARA SIYASA DA NIGERIA DA AL UMMAR NIGERIA IN SHA ALLAH KUKUMA MALAMAI KARKUJI TSORO DAN ALLAH KUSHIGA SIYASA ALLAH BAMU NASARA
Inshaa Allah
Gsky a zantukan Buba akwai shirme da dama.
Kwarai kuwa
Allah ya gafarta ma Hon. Gali Umar Na Abba. Batijjane ne Almajirin shehu Ibrahim Inyass RTA ⭐💪
Kaji munafuki ɗan iska wanda yayi barazanar KAI HARI MASALLACI JUMA'A 😢😢😢😢😢😢😢
Wato shifa jahilin mutum bai da abokin fada fiye da malami saboda yafison abarshi ya tafi da jahilcin shi. Democracy jahilci ce kuma bamu yadda da ita ba sai munayi abisa tilas amma muna rokan Allah Ya rugurguza Democracy a duk duniya.
Amin.
Amin mal
Mu abinda mukeso siyasar ta ruguje domin tunda abacha ya rasu kuka jefa mu acikin mummunar masifa anata kashemu kuma ba a hukunta Masu laifin da suke kashe mutane Allah ya karya siyasar Afrika bama iya ta Nigeria ba ba wutar lantarki ba tsaro ba noma ga yunwa ga babu ruwan sha
Wallahi mallan buba galadima Yana da gaskiya
Ɗan iska ne wallahi
'Yen kwankwasiyya 'yen nanaye sun saba raina malamai 😢😢😢😢
wallahi na yadda malaman addini sun bada gudunmawa wajen bada umarnin a zabi lalatattun 'yan siyayasa, saboda wani ra'ayi na kashin kan su.
Muslim Muslim ticket ba. Allah ya musu abinda suka mana su maluman
Toh ai rashin mallaman ne achikin siyasa yasa hakan gashi kana chewa kai kanka baka ydd d kanka ba toh b dole haka tafaru ba anbar wayanda basu san addini ba akan jagoranchi
Ina matukar son Hirar Mal Buba Galadima, badon komiba se maganarsa in har kana sauraronsa da kunnen fahimta zaka gane gaskiyace komi dacinta.
Allah qara basira Buba Galadima.
Insha Allah malamai sune zasu cigaba da jagoran cin kasarmu mungaji da jagoranci mayaudara
Allah Mai Ikon Zance duka Gaskiya Ne ❤ Allah Ya Gyara Mana Kasar Mu Nigeria 🇳🇬 😢
Maganar buba galadima gaskiyane, kuma muna tare dashi,, malaman yanzu kuma wasu daga ciki suma aljihunsu suke karewa, ba Allah a gabansu kagako dole a samu matsala, Allah ya datar damu.
Wanan maganar taka jahilcine aciki stansta su wadanda ba malamaiba uban me suka sti nanama da har zaka fadi wanan maganar
Kodaman shugabancin da malamai sukeso ya tabbata a Nigeria shine Mafi kyau , Domin Demokaradiyar da ake amfani da ita a Nigeria ba ta adalci bace zuwa ga Yan kasan .
Buba Galadima wani guri kuma muna da banbanci game da zabe na gsky 2015,da 2019 anyi zabe na gsky
Allah yastinewa Buhari.
Ke ba sai kin sanya mayafi ba. Kina iya cireshi kurun.
Wannan gaskiya ne buba galadima🎉
Ya sallam
Gaskiyane ❤
Wannan shine ai nihin halin mabiya kwankwaso
Allah yasa mudace 😢
With all due respect, abin da ka fada ba haka ba ne, shigar malamai siyasa shine daidai.
Ka gyara kalamanka
Ban gane ba, amma ka gyara min, ko ka gaya min ya zan gyara aboki na.@@jameelabdul9470
Ai 'yen kwankwasiyya su na raina malamai
Masha allah ❤
Gyara ga Buba Galadima! Malamai ba wakilan Ubangiji bane, amma wakilan Annabawa ne, Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam yace: Malamai sune magada Annabawa.
Idan anzo maganar addini kenan. Basu da ilimin siyasa suma mutane ne kamar kowa a bangaren siyasa. Su tsaya a matsayinsu na malamai na addinin Banda bangaren siyasa
Ai tantirin Jahili ne
Baba Allah ya debe ma demokaradiyya Allah ya debe ma entcin da tabamu Allah ya godamana qarshenta,tir tir da ita
Ke lantana 😅😅😅
Malamai ya dace su rika saka baki a siyasa. Yan siyasan ne basa da kirki. Kafin su ci za6e halin su daban da idan sun ci za6e.
Wallahi da ban yadda da wannan maganar ba amma yanzu na yadda. Mafi yawan malaman Nigeria na musulmai da crista munafukai ne.
Munsan wannan tuntuni daman
Yakubu Dogara shi ma ya yi irin nan Ghali Na'aba
Yobe people lets gather here...BUBA GALADIMA🫡
Kaci 10 thousand dollar a gun AAJADA😂
Akara bawa matashi dama
Siyasa ba tajhilaibace ta mala mai ce wannan yanayi da ake ciki jahilan shuwa gabanni jahilai suka samu ciki
Babu wani mutum, malami ko jahili, da da dolar kasa ta hana shi shiga siyasa. Ba wae da ka zama malami shikenan an Hana ka right to franchise ba.
Wlh malamai ne suka fi cancanta suyi mulki ba jahilai ba
Kuma hakane
Shigowa malan shi ma dai dai
Malami ai ginawa yake ba ruguzawa ba, buba galadima a gyara harshe.
Abinda yafada gaskiya ne. Sun lalata mulki sabida son zuciya irin nasu
Shiyasa mukeso malamai su shiga ai saboda iri ku
😅😅😅😅 wallahi kuwa
Ikon Allah 🤔 tooooooh in mllm basu shiga tsiysasa ba Waye zaishiga kenan?
Lalaima mutuminan toooh dimokaradiya Nigerian ai daga kundin musulunci ne
Mutuncinsu ne zaizube shine matsalar bawai ba asonsu ba ne duk kirkinka idan kashiga siyasa dan cikinka zai zageka
To shikenan idan malamai sun bata sai kunemo jahilai so gyara,mukuma kabamu kunya ashe kaima bakasan me kakeyi ba.
Dama bakasan Buba Galadima tsohon najasa bane? 😅 Mutumin da yace zai hayar 'yen daba sukai hari masallacin juma'a ana hudubah don limamin yace kar a zaɓi ɗan aika (Kwankwaso) 😮
Dama bakasan Buba Galadima tsohon najasa bane? 😅 Mutumin da yace zai hayar 'yen daba sukai hari masallacin juma'a ana hudubah don limamin yace kar a zaɓi ɗan aika (Kwankwaso) 😮
Maluman da sukache Muslim Muslim ticket Allah yamuku abinda kukayi mana a zaben 2023 da kuka bi son zuciyarku.
Kai irinsu ne.
Ni nan shaida ne akan.
Ka ji mugu ko? 8:42 Engineer ku ne opposition parties ku ka kasa haɗe kanku. Mafi yawan 'yen Nigeria 🇳🇬 ba Tinubu APC suka zaɓa ba.
A bar jahilai kadai ko?
جزاك الله خيرا يا السيد الفاضل بوبا قلاديما صدقت وقولك حق هؤلاء العلماء تجارالدين قد أفسدوا المجتمع أولا بنشر الغيبة والنميمة والبهتان وشهادة الزور والتجسس والكراهية والطائفية بين المسلمين ثم انخرطوا في السياسة حبا في الدنيا وطمعا في المناصب فهم الآن أشد خطورة من المجرمين وقطاع الطرق واللصوص وبوكوحرام!!!!/الشيخ علي أحمدباه الفولاني المالكي نيامي عاصمة النيجر
To ai su malamai ba jahilai bane,
Domin suna da ilimin da baku da shi,
Kuma suna da cikakken sanin hanyar da zasu bi su dawo da kasar kan turbar da ta dace.