Cikakkiyar tattaunawar Kashim Shettima da RFI Hausa bayan zanga-zanga a Najeriya… • RFI Hausa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 11 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 73

  • @MuhammadArgungu-r2x
    @MuhammadArgungu-r2x 24 дні тому +5

    Alhamdulillahi,yan arewa bachima Kwanche mukeba, amma kunkawo bandits sun hanamuna noma,balle muchida kammu,akwai Allah;

  • @almustaphamusa4734
    @almustaphamusa4734 21 день тому +1

    Allah yasa abubuwan da kafaɗa su tabbata cikin gaggawa. Dan Annabi Muhammad saw

  • @KasimGarba-ke9sx
    @KasimGarba-ke9sx Місяць тому +2

    Allah Ya taimaka, Ya Kuma baku ikon Sauke nauyin da yake kanki. Ameeen

  • @ABDULLAHIMOHAMMAD-mw7iz
    @ABDULLAHIMOHAMMAD-mw7iz Місяць тому +1

    Alhamdulillah tudai harkuna sane Dama wannan dagangan kuke wahalshemu

  • @AuwaluAhamed
    @AuwaluAhamed 22 дні тому

    Abakine babu abinda zasu,iya.Mayaudara Allah ya,isa

  • @kbshowbakoritv1420
    @kbshowbakoritv1420 Місяць тому +3

    Kaji dan shegiya qarya yake dan uwarsa 🖐

  • @user-oe7nm6lh4q
    @user-oe7nm6lh4q Місяць тому +2

    Allah ya bamu sa'a amen.

  • @naziruabdullahibatsari525
    @naziruabdullahibatsari525 Місяць тому +3

    Mai Girma Shettima ni me yasa ba zaku gayyace ni ba. In fada maku gaskiyar abinda zakuyi a Samu sauki da Zaman lafiya a Arewa.

  • @mahmoodsheikhahmed9972
    @mahmoodsheikhahmed9972 29 днів тому +1

    Allah ya taimakiku. Allah ya Sheri ya ko. But we are not happy with our Norther leaders Wallahi.

  • @abubakaryahaya1620
    @abubakaryahaya1620 28 днів тому +1

    Dangoten da kukeyi ma Zagon kasa,

  • @ABDULLAHIABUBAKARLAWAN-ui6tz
    @ABDULLAHIABUBAKARLAWAN-ui6tz Місяць тому +4

    Maganar kashim tana karfafamini gwiwa Amma gaskiya a wannan satin kashim shine gwarzon wannan satin❤❤

    • @ABBASADAUKI2
      @ABBASADAUKI2 Місяць тому

      Tabbas hakane maganar ka. Haka Kuma ya dace mu sani, Nima haka, nasamu Qwarin gwiwa Sosai sosai akan maganarsa wlh.
      Allah ya temaka masa wajen ayyana abubuwan da yake fada a zahirance. Amin

  • @shuaibusman1527
    @shuaibusman1527 Місяць тому +1

    shegu mayaudara kawai.
    duk karya kuke domin magananku babu gaskiya kwata kwata a cikinsa.
    in Allah bazaku Kai karshen wanna tenure ba. matsiyata

  • @sd-kinternationalltd7131
    @sd-kinternationalltd7131 25 днів тому +1

    Karya banza

  • @Sani-oc6df
    @Sani-oc6df Місяць тому

    😅😅😅Gsky anraina mana hankali a arewa wlh allah ubangiji yasaka manah alfarmar annabinmu s,a,w

  • @yushudmohd5982
    @yushudmohd5982 Місяць тому

    Mudaii mu gani a kasa ba romon baka bah

  • @MustaphaIbrahim-h4k
    @MustaphaIbrahim-h4k Місяць тому +1

    gaskiya baka taba burgeni ba sai yauu Allah ysa xamn ybxama Alkhair

  • @aliabubakar4050
    @aliabubakar4050 22 дні тому

    Good, the man politically improved 👏

  • @BelloAliyu-zl5iw
    @BelloAliyu-zl5iw 20 днів тому

    Yusuf sununu akecewa😂😂😂

  • @AishaAuwalu-uo1kk
    @AishaAuwalu-uo1kk Місяць тому +1

    Allah yazama gatanmu

  • @HarunaAbdullahi-g2k
    @HarunaAbdullahi-g2k Місяць тому

    Muna roqon Allah kada yasa ace maganar a iya baki ne kada ku kanta dai ku dattawane kayi magana ta dattako Allah yabada ikon aiwatarwa

  • @usmanusmanibrahim2616
    @usmanusmanibrahim2616 Місяць тому

    Baku shirya ba Alhaji duk kayan bola ne Muhadu a 27 Insha Allah Aruwa kuke Wlh

  • @shamsuddeensaleh3935
    @shamsuddeensaleh3935 Місяць тому

    Qaryar banza

  • @aminusani5554
    @aminusani5554 Місяць тому

    Allah ba yasan area ba kuma ya kaunar arewa domin da yana son arewa da wannan yunwar da take damun al'ummar kasar Nan kaso 80 cikin 100 wlh yunwar tana arewa, ku fa kunsa abun da yasa al'ummar kasar Nan ke Fama da wannan wahalar, kawaii Malam kudawo da tallafin Mai shine.

  • @ahmedabubakar8087
    @ahmedabubakar8087 Місяць тому

    Tsakanina da shugani na apc nabarSu da Allah

  • @AbubakarUmar-jn7xx
    @AbubakarUmar-jn7xx Місяць тому +3

    kashim shettimah ALLAH ya kashe ka da kaida tunibu ALLAH yasa kuyi mutuwar wulakanchi

    • @MusbahuSuleiman
      @MusbahuSuleiman Місяць тому

      😂😂😂

    • @bilalidris8304
      @bilalidris8304 Місяць тому +2

      Subhanallah. Allah wadai da wannan addu'a. Shi shugaba addu'a ake mishi ba tsinuwa ba. Domin idan ka tsine masa karacin ubanka zaiyi. 😏

    • @ABBASADAUKI2
      @ABBASADAUKI2 Місяць тому

      Amman Abubakar kayi kuskure babba, Kashim Shettima fa uba ne, watakila ma ya haifeka. Tarbiyyarmu mu musulmai da Kuma "Yan arewa bama zagin shugabannin mu, abunda yake tsakanin mu dasu sai Addu'ar Allah ya temaka musu. Ni wallahi ma tausayinsu nakeji dukkansu, saboda Ina da yaQini cewa Ranar da zasu tsaya a gaban Allah SWT ranar Qiyama ko sunyi daidai sai sun sha wahala.
      To Wanda yake da wannan Qalubale ai abun tausayi ne.
      Allah swt yayi riko da hannayensa shi da President Tinubu wajen tausaya mana da Kuma sauke nauyin da Allah ya dora musu. Sannan matsalar Nigeria tana da yawa muma matasa sai mun gyara, kowa saiya gyara a karan kansa sannan.
      Dan Allah ka goge wannan Dan Allah a matsayinka na matashi musulmi Dan Arewa. Cin mutunci ne garemu a ji Muna aibata shugabannin mu, abokanan zaman mu "Yan kudi sai suyita mana dariya.

    • @mahmoodsheikhahmed9972
      @mahmoodsheikhahmed9972 29 днів тому +1

      Is this what Almighty Allah said you should say to your leaders. Pls repent.

  • @ShafiuIdris-z5f
    @ShafiuIdris-z5f Місяць тому

    Kaikaji watamagana waidan arewa belalcewar dazisacifutillar titiba amma kunturasu kudu awulakantasu

  • @MaryamAminu-u1b
    @MaryamAminu-u1b Місяць тому

    Kai dashi Kuma kunsan cewa babu cikakken tsaro a arewa dazai bada damar ayi noma har a amfana da tallafin da kuke cewa kun bada

  • @bukarmanu6670
    @bukarmanu6670 Місяць тому

    Allah yasa mudace

  • @abubakarumaraliyu780
    @abubakarumaraliyu780 Місяць тому

    Kai ana Nigerian kkf .......

  • @Quite-dope
    @Quite-dope Місяць тому +1

    Kowa yarike voters card dinshi kawai we will meet in 2027 Insha Allah if my vote and your vote counts zamuchire Azzalumin da muka ga dama daga kan mulkin tunda ba na babanshi baneh

  • @nishadinarewa3514
    @nishadinarewa3514 Місяць тому

    Kuji tsoron Allah, akwai ranar hisabi

  • @MustaphaMaiwada-i9b
    @MustaphaMaiwada-i9b Місяць тому +1

    Allah tayama

  • @MustaphaMgashiu
    @MustaphaMgashiu 21 день тому

    Karya dayaudara

  • @aminusani5554
    @aminusani5554 Місяць тому

    Toh Allah yasa maganar ka gaskiya domin tun Kuna kamfen din neman zabe ake mana wannan tazo mujita din.

  • @muktaribrahim4494
    @muktaribrahim4494 Місяць тому

    Gaskiya wannan magana tayi, amma ba masu kudi bane,ko 'yan siyasa kawai zasu iya bada gudunmuwa ba.

  • @aishabello6895
    @aishabello6895 Місяць тому +2

    Wllh bakinci yahanani nagama kallan video nan 😴

  • @Rufai-n3d
    @Rufai-n3d Місяць тому

    Amma kanan ina Tinubu ya bada akin sabon hanya daga Lagos zuwa Calbar amma haryanzu an kasa gama hanyan Abuja zuwa Kano.?

  • @hannahmukhtar3056
    @hannahmukhtar3056 Місяць тому

    Lokacin da kuka tashi cire fuel subsidy halan wa kuka nema shawara?

  • @Saikanadi-c
    @Saikanadi-c Місяць тому

    Bakinsa yana cewa eh
    Zuciyar sa tana cewa a a

  • @khaliddandago3436
    @khaliddandago3436 Місяць тому

    Ya kamata ku duba sautinku. Yasamu matsala a wannan video din

  • @Insaa-qb6ig
    @Insaa-qb6ig Місяць тому

    ❤❤❤❤❤

  • @abubakaryahaya1620
    @abubakaryahaya1620 28 днів тому

    Ministocin ai basu cancanta ba hakanan kuka basu, Yanzu Karamin Ministan Tsaro ma ai Bello Turji ya ce suna da alaka ta ta'addanci bamuji ya fito ya karyata ba, kun nemi rubabbin cikin al'umma saboda rawar da sukayi a siyasarku shiyasa kuka basu. Mi sukayi a fannonin da aka basu?

  • @umarahmadabdullahi5414
    @umarahmadabdullahi5414 Місяць тому

    Manzon allah yace zagin shugaba bakya idan baku saniba kusani

    • @Aminuusman-is6lk
      @Aminuusman-is6lk Місяць тому

      Gaskiya ne baida kyau zagin shugaba a musulunce.

  • @user-cf8yh4no3u
    @user-cf8yh4no3u Місяць тому

    Duk mai tsoron yayi gaskiya wai don kada kashe shi.
    To wane tanadi yayi don kada ya mutu?

  • @gimbagombe
    @gimbagombe 29 днів тому

    Mufa subsidyn petrol shine matsalar mu,
    Ba Wani tallafi fa..

  • @AbdulKTboy-ic4md
    @AbdulKTboy-ic4md Місяць тому +1

    Kai wanna wane irin Dan jarida ne tambaaya daban amsa daban

  • @AhmadUsmanAhmadUsman
    @AhmadUsmanAhmadUsman 21 день тому

    Qaryar Banza inde har dagaskene dan talaka kuke to kudawo da tallafin mai mugayan banzan

  • @Adamu-n9z
    @Adamu-n9z Місяць тому

    Assalamu alaikum Mai rubutu Usman Abubakar daga zamfara abincikar mana badakalar harkar tsaro ga rubabbin ma-aikantan harkar tsaro ,Ina Neman agudarnar da binciken bidiyon kasurgumin barawon nan bello turji.

  • @user-zl3xf3vd4c
    @user-zl3xf3vd4c 25 днів тому

    Kaida da kake wannan hirar dashi wa'innan sune matsalolin mu a arewacin Nigeria, Amma itace a'a, (1) menene yasa aka cire tallafin (2) menene yasa aka cire tallafin wutan NEPA (3) menene yasa aka cire tallafin Naira currency (4) Kuma Wani irin tanadi sukeyi game da tsaro (5) Kuma yana maganar cewa shugaban kasa masoyin arewa ne, sai mu ce masa wannan karyace, dalili ya manta lokacin da yake aibanta arewa (1999) when he was a governor in Lagos state, Amma abun mamaki du wa'innan tabbayoyin baka yi masa ba, Allah yada mu dace.

  • @hamidasani3941
    @hamidasani3941 Місяць тому

    Ba gwaren banza Baki ba Hausa, me yasa alumma ne kawai suke cikin quncin Banda ku, sabida kun handame kudin kasar kun kasa a tsakanin Ku kunbar talakan qasa da tsintar tsabar wahalar, 😢 Allah ya kawo qarshen Ku tinda en qasa sun farga kowa yasan meke faruwa

    • @ABBASADAUKI2
      @ABBASADAUKI2 Місяць тому

      Subhanallah, kina mace, hakan Bai kamace ki. Da wadannan kalaman Dama Addu'ar gyara kikayi musu.
      Allah ya shiryemu Baki daya.

  • @UmarNasiru-o6h
    @UmarNasiru-o6h Місяць тому

    Wannan qaryace kawai kwaman taliya babu a kasuwa

  • @malashatima7078
    @malashatima7078 Місяць тому

    😔😔😔😔😔

  • @user-vt7kj4se6x
    @user-vt7kj4se6x Місяць тому

    Ku tara tallafin ku bawa marasa imani wayan su daga cikin gwamnoni su kara gina kansu.

  • @aishabello6895
    @aishabello6895 Місяць тому

    Garyar banza anyi walkiya tahaska munga kowa

  • @mahamadouibrahim2083
    @mahamadouibrahim2083 Місяць тому

    Bama son tallafi KO sadaka. gomnati tayi aiki kasar mu NIGERIA mu san cewa a koy gomnati im bahaba to ta sauka wannan 1e.2e kokuma mufito mu sawkar daku a dole koku kace mu gabaki daya.
    Wannan 3 dolen dole sai daya ya babbata. kuma bada dade waba!

  • @hassanmuhammadshehu1358
    @hassanmuhammadshehu1358 Місяць тому

    Hhhhhhhhhhhhhhh

  • @imranimii664
    @imranimii664 Місяць тому

    Mufa abinda ke da muwar arewa expecially NW shine rashin tsaru wayo insecurity da an samar da tsaro an kawadda talauchi da kusan 70%

  • @MustaphaIbrahim-h4k
    @MustaphaIbrahim-h4k Місяць тому

    baikamat kusaka sound a wnnn hirar b

  • @alameenasir
    @alameenasir Місяць тому

    Wanna wawa makaryaci gara kawaii maci ama shege boka

  • @bashirmagajiusman5430
    @bashirmagajiusman5430 29 днів тому

    Me nene amfanin minister a arewa tunda kun dauki wa yanda bazasu iya komaiba sai abun da kuke bukata

  • @AbubakarUmar-jn7xx
    @AbubakarUmar-jn7xx Місяць тому

    ALLAH yakowa karshen ku azalumai

  • @user-fp6ix2vf3n
    @user-fp6ix2vf3n Місяць тому

    Pourquoi ils on attention il n'a ka agir

  • @UsmanImam-h9q
    @UsmanImam-h9q Місяць тому

    This is a liar.😊