Albarkacin cika shekara 25 da kafuwar mulkin dimokraɗiyya a Najeriya ba tare da katsewa ba, BBC ta zanta da Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar.
Kowane Dan iska idan Yana magana baza ka taba cewa zai iya aikata wani abunba. Yanzu Wanda ya riqe mukamin mataimakin shugaban kasa shene zai rasa Dala ahannunsa wannan maganar banzace. Idan shi yace haka tomu mezamuce?
Da APC da PDP din duk kanwar jace babu wadda ta magancewa Nigeria matsalar rashin wuta, tsaro, ilimi, lafiya, rashin aikinyi. In banda sace kudin Nigeria ba abinda sukeyi
Allah yasa kazama shugaban kasa baba Atiku kayi Mamu adalchi ya Allah ya taimake ka P D P power up
Allah Yasa Mudace Aameen 🤲
Pls next 🙏
Next president b izininllahi 🙏
Allah ya baka mulkin kasarmu
Allah ya zaba mana shugabanni na gari a Nigeria
Gaskiyya Najeria ana cikin wani yanayi fatan mu shine Allah yabamu shuwagabani nagi
Allah ya Kara lafiya Waziri
Good leader
Mudai 2027
Muna Jamiyar Matasa
Kowane Dan iska idan Yana magana baza ka taba cewa zai iya aikata wani abunba. Yanzu Wanda ya riqe mukamin mataimakin shugaban kasa shene zai rasa Dala ahannunsa wannan maganar banzace. Idan shi yace haka tomu mezamuce?
Mugaji da mulki sofofi yakamata matasa kufarka daga barci kufito kuyi takara saboda mukawo karshe wanna mulkisu
Wlh naji dadin yadda wnn shira ta kasance
Allah kabamu mafita
Wannan Maganar Gaskiya Ne Baba Atiku Wazirin Adamawa Kuma Shugaban Kasar Gobe Insha Allah
Babban goro sai magogin karfe
Shugaba da shugaba kenan
Da APC da PDP din duk kanwar jace babu wadda ta magancewa Nigeria matsalar rashin wuta, tsaro, ilimi, lafiya, rashin aikinyi. In banda sace kudin Nigeria ba abinda sukeyi
Duk tsinannune wallahi babu talakawa agabansu Kansu Kawai sukasani da "'ya'yansu
Baikamata Muna tsinema shuwagabaninumu ba saboda abun mu zaikara matsamawa
Slm
Wazirin Adamawa Ranka ya Dade
Masha Allah done ❤ ❤
Haba maigirma kace bakada dala
😂😂😂😂😂😂
Sokoto
✅🤲☝️🕋🤲🤲🙌🕋✅
😂😂😂
ATIKULATED😂😂
Masha Allahou