NASIHARDA TAJANYO FICEWAR MUTANE DAYAWA DAGA IZALA TAJAWO CECE-KUCE TSAKANIN IZALA

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 11 вер 2024
  • Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kayi SHARING A Shafuffukan Sadarwa Domin Amfandda Alumma
    #Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam

КОМЕНТАРІ • 114

  • @muhammadabdullahi3473
    @muhammadabdullahi3473 Рік тому +1

    Malan Allah yasaka da alkairi Allah yakara daukaka Allah yakara ilimi Mai albarka alfarman nabiyu rahamati

  • @SalSileman
    @SalSileman 2 місяці тому

    ماشاءالله تبارك الله الف الف الف مبروك

  • @AbdullahiSuleiman-p3e
    @AbdullahiSuleiman-p3e Місяць тому

    Masha Allah Allah ya kara lfy

  • @halifadanladi3121
    @halifadanladi3121 2 роки тому +2

    Allah ya Kara lfy da Nisan kwana albarkacin manzon allah salalahu alaihi wasalam

  • @user-nm1ey3pd6h
    @user-nm1ey3pd6h 3 місяці тому

    Masha Allah

  • @aliyuyahaya8869
    @aliyuyahaya8869 5 місяців тому +1

    Alhamdu Lillah malan Irinku akeso

  • @Umar-z5z
    @Umar-z5z Місяць тому

    Masha allh

  • @mahamadsahabi9917
    @mahamadsahabi9917 2 роки тому +4

    Walahi hakane wanna gaskiyane allah ya sakawa malan da alheri ameen

  • @user-kc8vp8ds7l
    @user-kc8vp8ds7l 2 роки тому +4

    Don allah mallam ya zan sami odio odio na malam ireirin wannan allah ya kara lfy

  • @sirbewhy3439
    @sirbewhy3439 5 місяців тому

    Respect

  • @muhdnura7864
    @muhdnura7864 2 роки тому +1

    Jazakallahu bi khairan Allah ya shiryar damu gaba daya amin

  • @basharumar5881
    @basharumar5881 2 роки тому +4

    Allah shikaramaka lafiya malan junaidu

  • @adamsiyaro3581
    @adamsiyaro3581 2 роки тому +1

    Masha Allah wannan gaskiya ne Shek Allah qara lafiya da nisan kwana

  • @bakar.mahammetwacenabulaja5517
    @bakar.mahammetwacenabulaja5517 2 роки тому +1

    Allah Akbar masha Allah jazakal lafu bi khai ran malan Allah yakara Lfy

  • @SulaimanIbrahim-ij5li
    @SulaimanIbrahim-ij5li Місяць тому

    Allah ya sa kugane

  • @musamamuda8669
    @musamamuda8669 2 роки тому +1

    Mash allah allah yakarama malam lafiya alfarman annabi Muhammad

  • @ahllayaganardamu6019
    @ahllayaganardamu6019 2 роки тому +1

    gaskiya mubi annabi gaskiya jari malam allah sakama شكرا شكرا جزيلا لك

  • @rabiudahiru6299
    @rabiudahiru6299 2 роки тому +1

    Allah kara lpy dalilin annabi Muhammadu s a w

  • @umaraliyu9453
    @umaraliyu9453 2 роки тому +3

    Don haka kaji tsoron Allah.Babu abinda ya ke raba kan Al'umma kamar bidi'oin da kuka kawo don fifita shehun nan ku sama da fadin manzon Allah.

  • @ibrahimsulaiman7583
    @ibrahimsulaiman7583 Рік тому

    Am ni maganata shine bidi,a Vidi,a don't allah all ma man fa him tar ma lama I na kowanne fanni bawai iyaka malam izalaba ko tijjaniyyaba aji tsoron allah

  • @addahirabdou3387
    @addahirabdou3387 2 роки тому +2

    Allah Kara basira arama munaso adunga yimana tabsiri

  • @yusufbinahmad7587
    @yusufbinahmad7587 2 роки тому +2

    Allah ya karawa malan lafiya Allah ya samugane kuma Allah shiryemu gabadaya amen

  • @ahmedoun1227
    @ahmedoun1227 2 роки тому

    Wan Gakiyane

  • @rabiouissakaniger256
    @rabiouissakaniger256 2 роки тому +1

    Ai suwađannan tsinannun gaskene

  • @ibrahiminuwa3969
    @ibrahiminuwa3969 2 роки тому +2

    Allah y saka d alkhairi y kara kusanchi d annabi 🙏

  • @buharinasayyada6238
    @buharinasayyada6238 2 роки тому +1

    Malam Allah ya saka da alhere

  • @imamjnr9063
    @imamjnr9063 2 роки тому

    ok

  • @hhggg6446
    @hhggg6446 2 роки тому +2

    الإزالة تمام ميه بالميه الله يقويكم مجموعة الإزالة

  • @harunaabubakar7183
    @harunaabubakar7183 Рік тому

    Godiya muke malam gaskiyane makari zakin duniya sai ya Kai

  • @musaumar5777
    @musaumar5777 2 роки тому +1

    🤲🤲🤲

  • @samailayahaya4670
    @samailayahaya4670 2 роки тому +1

    Masha ALLAH
    Amin

  • @ibrahimlawi1391
    @ibrahimlawi1391 2 роки тому +1

    Allah ya saka da alkhairi.

  • @mohammedmusa1556
    @mohammedmusa1556 2 роки тому +3

    Aslm.barka. da.warhaka.mallam

  • @Souleymane.
    @Souleymane. 2 роки тому +1

    Ma Shaa Allah

  • @muhammadadam9565
    @muhammadadam9565 2 роки тому +1

    Masha ALLAH !!! ALLAH ya
    saka da alkhayri Ameen
    Wlh wnn maganar taka gaskiyane
    shehu

  • @habuatiku6745
    @habuatiku6745 2 роки тому

    Karya kake

  • @oumarouissou7001
    @oumarouissou7001 2 роки тому +1

    Allah Chi sakama da alhairi

  • @usmanmuhammad8447
    @usmanmuhammad8447 2 роки тому

    Himm

  • @basirubala8553
    @basirubala8553 2 роки тому

    Ma Sha allah

  • @mammangarka3010
    @mammangarka3010 2 роки тому +1

    Wallahi zucciya intayi tsatsa ruwa kadai baya wanketa. Kuma Muddin Allah ya ganarda Al'ummar Musulmi gaskiya suka hadu suka zama Abu Daya, to Wallahi sai yunwa ta kashe wasunsu don Basu iya wata Sana'a ba bayan wannan yaudara.

  • @chaaibouidi2887
    @chaaibouidi2887 2 роки тому

    Ma cha allah

  • @abubakarsadiqidris2491
    @abubakarsadiqidris2491 2 роки тому +2

    Masha allah malan kayi gaskiya

  • @aishaaminu8134
    @aishaaminu8134 2 роки тому

    Ai kai jinedu kafi kowa juya magana shugabanku makari bai taba magana baiyi shubuha ba sai a barshi? Kuma rashin tarbiyar magana kafi kowa yinsa komai girman malami zakaci mutuncinsa

  • @abdullahimuhammed7902
    @abdullahimuhammed7902 2 роки тому +1

    Allah ya karama lafiya Ameen ya Allah

  • @belloabdulyakeen5825
    @belloabdulyakeen5825 2 роки тому +1

    Wai su ne masu tarbiya. Ka manta da abinda nasir Ado ke yi koh na raddi zuwa ga Albany? Izala ce ta koya masa wannan?

  • @Mrsjmoonhome
    @Mrsjmoonhome 2 роки тому +1

    👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍

  • @basharilawal9112
    @basharilawal9112 2 роки тому

    Wallahi kai makaryacine kafin zuwan izzala kungiya nawane Amma ba'abin mamaki bane tinda kai yarune Amma kaje binciki tarihi agayama shi makari ma'asumine

  • @mgaawal5825
    @mgaawal5825 2 роки тому

    Macha allah

  • @nuraddeenabdullahi3834
    @nuraddeenabdullahi3834 2 роки тому

    Best Talent.

  • @idrissaahmad4854
    @idrissaahmad4854 2 роки тому +1

    Ya sunan dan dan izala ko irin sharrikune

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 2 роки тому +2

    Sayyadi Allah yasaka da alkhairi Allah yakara hima dakusanci mungode

    • @narutogoku8266
      @narutogoku8266 2 роки тому

      IDAN yan IZALA sukayi nasara kan Abduljabbar .
      .WALLAHI
      kan pro. Makakari zasu dawo, wajan yimasa KAGE, SHARRI, CANZA MAGANA, za suyi tayi masa shima sai sunga bayansa.
      Kuma kurubuta maganata da ga yau 16/10/2021.Ku aje.
      Saboda haka yan dariqun da suka hada kai da yan IZALA wajan juya ma Abduljabbar magana, da yi masa SHARRI, da KAGE. da ci masa MUTUNCI ,datse mashi KARATU, domin Yi MASA SHARRI sunyi kuskure babba.
      Kuma zamu ga haka nan gaba inda ranmu insha'Allah.

  • @salisualhassan8010
    @salisualhassan8010 2 роки тому

    Kai kanka bakada adalci domin Kai makaryacine

    • @homeboiiigossip9317
      @homeboiiigossip9317 2 роки тому

      Kai Ina adalcin naka anan?
      Nidaii Banga munii a wani managa tashina

  • @user-el2yd9od4n
    @user-el2yd9od4n 2 роки тому

    Aisu izala sun iya tada tarzoma a duniyar nan gasu basu da tarbiyya

  • @ahamedabdullahi8256
    @ahamedabdullahi8256 2 роки тому

    Allah saqa

  • @mariyaadam225
    @mariyaadam225 2 роки тому +1

    Sayyadi Junaid Allah ya saka da alkhairi Amin,

  • @narutogoku8266
    @narutogoku8266 2 роки тому

    Kun hada kai da yan izala kun juyama Abduljabbar magana.
    Wallahi,wallahi,wallahi,
    Allah ba zai barku kuhutaba.
    Bayan haka yan izala bazasu bar pro.makariba sai sun ga bayan shi. Kurubuta Ku aje.

    • @fatimahalliru3530
      @fatimahalliru3530 2 роки тому

      Dakai da abbadul jabar din kunci uwarku Allah yatsinemakualbarka maki manzon Allah saw duk Wanda baya kaunar Annabi wallahi bamasansa Allah ma baya kaunar maikiyan annabi irinku turda haihuwarku

    • @narutogoku8266
      @narutogoku8266 2 роки тому

      @@fatimahalliru3530 Jahili keyin zagi. Maganar ta lilmi CE.
      Ga hadisi A bukhari. An CE shugaban halitta yana zagaya Mayan sa 11. Kullun safe da yamma.
      Wa Nene yabada wanan labarin ? Shi ko matan sa?
      Kin yarda da wannan hadin.?
      To akwaisu dayawa.kije kisansu kana kidawo.
      Kuma ga shi an CE sunnane.
      Mun ga malaman Ku basu gaya mana yadda sukai da matansu
      Ko basu yardaba suma?

    • @Mrsjmoonhome
      @Mrsjmoonhome 2 роки тому

      To fah

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 2 роки тому

    Hauka Sai tijjanawa

  • @umaraliyu9453
    @umaraliyu9453 2 роки тому

    Ba gaskiya bane malam, kafin Izala akwai matsala tsakanin Qadiriyya da Tijjaniyya.Musamman a Kano.wasu na qabdu wasu na sadru.

    • @mammangarka3010
      @mammangarka3010 2 роки тому

      To Amma wa ka taba ji ya kafurta Wani a cikin su?

    • @alhamdulillah7085
      @alhamdulillah7085 2 роки тому

      Kaji Sakaray ko dahiru bauci sonawa Yana kafirta mutane Yan bidiah makaryatan banxane

  • @KARIMKARIM-kq4pc
    @KARIMKARIM-kq4pc 2 роки тому +2

    Domin sonkai bayahana moutuwa

  • @KARIMKARIM-kq4pc
    @KARIMKARIM-kq4pc 2 роки тому

    Adena sanzuciya dai afadi gaskiya

  • @ibrahimbalarabe7609
    @ibrahimbalarabe7609 2 роки тому

    Izala tafi karfin Shehunnan Darika ballatana kananan almajirai,Iran rana ta fito tafin hannu baya iya kareta,kai makaryacine

  • @naxeefyaksard3262
    @naxeefyaksard3262 2 роки тому +1

    Morocco da Senegal sune country da inda ZAWIYAR الشيوخnaku sukeba right! Even though I have never went to Senegal but right now I'm at Morocco in FEZ. Masallatai dayawa nayi (Sallah, khamsul-salawat da Juma'ah) Amma banjiba banga halamu na DARIQAH ba, sede inche gargajiya cuz wasunsu sun yarda da gargajiya. Amma majority wallah SUNNAH ake dabbakawa ana karyata BIDI'AH wanda shine Izalah da manufarta. Hakan yanuna duk Muslims na duniya gabadaya suna kan Karantarwan AL-FURQAN da SUNNAH. الشيخTIJJANI da INYAS are Muslims and they are big scholars yes, but you kuna kaisu mastayin daba nasuba. Morocco, Senegal and Nigeria ne akasansu da saura Africain country bafa a duniya gabadaya ba. Amma big SALAF da sauran SUNNAH scholars aduniya ake jinsu kuma ake karantar da litatafansu wanda Izalah a Africa bakidaya ba a Nigeria kadaeba akan hakan suke kuma akan hakan ake koyarda dalibae. Amma a hakan kuke zagi da cinmutuncun Izalah-SALAFIYYAH while kune kukekan bata. Allah wallah kuji tsoron Allah.

  • @halimamohammed8833
    @halimamohammed8833 2 роки тому

    Amma tsakani da Allah su Abulfathi da koza suna biyayya suna girmama malaman lzala?kana ina? Bakamusu Nasiha saida akataba Prof.

  • @ibrahimbalarabe7609
    @ibrahimbalarabe7609 2 роки тому

    Malam Junaidu kai Jahiline Amman har yanzu baka yarda kai Jahili bane,Jahilul-murakkab.

    • @LocalHealthManager.
      @LocalHealthManager. 2 роки тому

      Tambarin izala "Rashin Kunya"
      Hakika kai dan izalane. Allah shikasheka da ainihin akidar izala.

    • @alhaqquislamicherbal
      @alhaqquislamicherbal 2 роки тому

      In zuciya tayi tsatsa ruwa baya wanketa

  • @umaraliyu9453
    @umaraliyu9453 2 роки тому +1

    Idan ka na yaro ne a lokacin don haka baka sani ba,to ka tambayi manyan ku

  • @naxeefyaksard3262
    @naxeefyaksard3262 2 роки тому +2

    Izalah! Izalah!! Izalah!!! Kowa yadibo haukarsa Izalah. Meye damuwarkune kan? Hakika Kai me ilimi ne kana magana na ilimi. Amma, kacire sonzuciya kaima. Sabida,kadanne lepnku da bidi'arku kana against na Izalah. Ya kamata duk wanda yatabaka kayimasa raddi shikadai ba kahada kungiya all ba okay. Kasanifa Kai da ire irenka masu ilimi kun danne ilimin kukade kunki koyarda yaraku. kasanifa Izalah, bidi'arku da kai shehunaku mastayin (Sahab,Annabi har mastayin Allah wasunku suke Kaisufa)duk wadanan basu maka zapba se RADDI ga PROF. Mlm kaji tsoron Allah fa kaima. Nowadays,Izalah fa we are exceeding in common. We have educated both at (Islam and western education). In my opinion, yakamata kuna gayawa kanku gaskiya ba wai kuna danneta kuna zaluntar mutaneba. Allah ubangiji ya ganardamu gaskiya ya bamu ikon binta, ya bayyana mana karya ya hanemu da bamu ikon bijire mata. Wassala mu'alaekum.

  • @aishaaminu8134
    @aishaaminu8134 2 роки тому

    To wanda Ya fita daga izala ko sunnan ina zashi? Bidia? subhanallah Ai duk wanda yake
    Ya yarda da Alqurani da hadith wannan shine izala

  • @harunaabubacar9539
    @harunaabubacar9539 2 роки тому +1

    Ku yanzu rashin girmamawa aka wuceku frop da akayi mai raddi anyi n'a ilimine da saikuzo ku kwatoshi kamar yadda kukarenesuba sunzo sun canyeku ba kuma frop kin mungane kinamine
    Yanzu d'aï frop da yaransa suna hannun alkanawi kun kasa ansosu

    • @mohamedlamine7204
      @mohamedlamine7204 2 роки тому

      Hummm an ciye pro Kenan ? Kafadi Mutum 1 Wanda yakay pro Maqari ilimi a izala

  • @umarmabubakar1477
    @umarmabubakar1477 2 роки тому

    Kai din ma ba tarbiyar ce da kai ba

  • @alhamdulillah7085
    @alhamdulillah7085 2 роки тому

    Yace duk Wanda baya muwlidi ba musulmibane saboda me Kai nan malamin musa Yusuf yafikarfin ka malamin ka shine sa a shi baikaiba bokaye ya cida addini kawai munafukai ba abinda kuka Iya Sai raddi ba Aya ba hadisi Sai raddi anabiyanka kunacin mutunci malamai za afara kama duk wani shege da baida ilimi Sai raddi mayin waci kawai

    • @Mrsjmoonhome
      @Mrsjmoonhome 2 роки тому

      Sai gashi sunusi khalil ya tabbatar da hakan. Shin ne zakace akan hakan? Wlh Kuna bani mamaki akan inkari akan murna da samuwar Manzon Allah S.A.W

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 2 роки тому

    Wlh nazachi zanji gaskiya azancenka shashashan masu bidi'a

  • @abobakeromar9597
    @abobakeromar9597 2 роки тому

    Maqaryacee

    • @awalou4955
      @awalou4955 2 роки тому +1

      Malan na darika nagode

  • @ibrahimmainassara6056
    @ibrahimmainassara6056 2 роки тому

    جزيتم خيراً وكفيتم شراdan Allah al'ummar annabi mouhammadou sallahu alaihi wasallama mu ajiye son zuciya mutuna mu musulmaine mubi karantarwar musulunci ba son zuciyaba wly bazamu taba zama lafiyaba Say mundawowa karban gaskiya ko ahannun makiyanmu ne wannan nasiha kada mukalli abakinwa taffito ko awace jama'a taffito mukalleta matsayin ta fito ahannun musulmi koda akidunmu Sun banbanta allanmu Daya ne annabinmu Daya ne kur'aninmu Daya ne daga Karcher jahillai Dan Allah subarwa malammai cha'anin addini su kuma malammai su ji tsoron allansu kada sumanta wakilaine na manzan Allah sallallahu alaihi wa sallama kuma duk mai ilimi ko dalibi mai Neman ilimi ina Bachi chawara anémi ilimi Dan Allah kawai Chine mafita agaremu gaba Daya kamar yanda asani ne
    من طلب العلم للمعاد فاز بفضل من الرشاد
    فيا لخسران طالبيه لنيل فضل من العباد

  • @naxeefyaksard3262
    @naxeefyaksard3262 2 роки тому

    Sako da shawari ! Yara da daliban TIJJANIYYAH kuyi tunani kuyi nazari ace duk Muslims na duniya susan الشيخTIJJANI da INYAS ko agunsu aka koyi addini ko iliminsu kawai ake anfani dashi,Kai atunaninka hakan abune me yiyuwa? Kurku mantafa aqidarku da qungiyarku ta TIJJANIYYAH a Nigeria kawai tasanu ko kunsan da hakan. Ka/ki tanbaya ko bincike shin Izalah-SALAFIYYAH da DARIQA AT-TIJJANIYYAH ko QADIRIYYAH suwaye suke yakar BIDI'AH suke dabbaka SUNNAH tsakaninsu seka tantance masu chida addini. Sanan, Malaman TIJJANIYYAH yakamata kuji tsoron Allah kusanar da yaranku da dalibanku suwaye Malaman SUNNAH magabata ba Malaman TIJJANIYYAH ba. Allah ubangiji ya ganardamu gaskiya. Wassala mu'alaekum.

  • @bawaaliyudjega989
    @bawaaliyudjega989 2 роки тому

    Kai kodade kana takaichin sunna da ahalinta bayankuma abinda bakasani kaidik lokachinda kake chili suyanka da mayanka dayan sauran mabiyanku na Dole dajahilan dasuka Bache sukabar hanyar annabi sallahu alaihi wasallam suka Kama hanyar wanni waishi tijjani inwayannan kadadin irinka sunakadaka saikaga kamar kowa kamar taredaku yake wallahi ba Wanda Bawani zaifahimchi sunna yakoma binku taronsonzuchi taron zabi sonka kumakai Kullun azakakai kowa irin makafin fake bayankane saifito kanawani shirme kamar kowa baidankomiba saikai kamar kowa rayinkane yake saurare kumakai ko chikin tijjanawa baka fuskar karbi bakada wata hikima addama za,afahimchimikake nufi haba kodade wazaibar hasken sunna yakoma chikin duhun Bidi,a

    • @mammangarka3010
      @mammangarka3010 2 роки тому

      Kai Dan Sunnar Ibn Taimiyya ko rubutun Bokon ma baka iyaba, Amma kanason ka Rena wanda ko wadanda kake bibiya sun San yafi karfinsu. Inama da ka saurara ko ka samu dawowa daga bibiyar Shiririta.

    • @hjgbmbnhfuv6120
      @hjgbmbnhfuv6120 2 роки тому

      Kaje ka koyi rubutu da fari

    • @kabiruibrahim2694
      @kabiruibrahim2694 2 роки тому

      Masha allah sayyadi junaidu

    • @mansourousman141
      @mansourousman141 2 роки тому

      Kaji jahili zaici kyaran malan

    • @Mrsjmoonhome
      @Mrsjmoonhome 2 роки тому

      Mad man

  • @alhamdulillah7085
    @alhamdulillah7085 2 роки тому

    Kaji dan iska munafiki katsaya a bokancika Mara kunya ba harda kaiba akecin mutunci malamaiba shege kaiba Yaron bane inataka tarbiya mahawkaci kawai Kuma done pro makaryacin zai kafirta mutane don

    • @basharumar5881
      @basharumar5881 2 роки тому +1

      Mu bazamu zagekaba kaje Allah yasa halinka yabika aduk inda kake inkuma kanada niyyar shiriya Allah shiryeka kagane gaskiya kadaina zagin malamai koma nawanne akidace matukar dai ba malamin yacancanchi zagiba

    • @Mrsjmoonhome
      @Mrsjmoonhome 2 роки тому

      Allahumma yabi nasa hakkinsa alfarman Manzon Allah S. A.W

  • @abdullahimuhammed7902
    @abdullahimuhammed7902 2 роки тому

    Masha Allah