Nifa saboda jindadin wannan muqabalar da akayi Yasin zankoma wakokin yabo ga manzon Allah s.a.w insha Allahu Kuma Ina fatan Allah yadauki rayuwata a matsayin musulmi Maison Allah da manzon Allah da salihan bayin Allah, ya Allah kakiyayemu dayin jafa'i ga wadanda Allah yakarramasu da baiwa ta ilimi
Aslm alkm barka da warahaka Maulana Sheikh Junaidu da Sheikh Abal Fathi Sani Attijani Radiyallahu Ta'ala anhuma Allah Ubangiji ya kara maku lafiya da kwarin gwuwa da kwarin kirji Allah Ubangiji ya kara wa ANNABI MUHAMMADU Sallallahu Alaihi wa alihi wa as'habihi wa Sallam tasliman kasiran wa man tabi'ahum bi ihsanin ila yaumiddin daraja.
Na Rantse da Allah , Ni Dan Izala ne Amma Yasin, duk maganganu da hujjojin da malam munnir da imam Junaid suka bayar sunfi karfi dazama gaskiya akan na mussa yusuf kuren Sunnah, nayi karatu gaban malam sani alhamidiy, malam Dr sani ashur, Malam Albaniy Zaria dawasu malaman Sunnah Amma maganganun bayin Allah Nan gaskiya ne, daga karshe dai Allah yasakawa malam Saeedu mekwano irin cin mutuncin da Musa kuren Sunnah yayi Masa kwanaki, yanzu Kuma ya imam Junaid da Alsheik Abul fathi don Allah Kuje kuzauna da Bello yabo shimafa Ina bibiyarsa Amma yana cika baki dayawa. Albaniy yayi gaskiya dayace muje wajen Yan Darika mukoyi Larabci da ilimin fiqhu Allah yagafartawa malaminmu Albaniy Zaria
Amman gaskiya Yan darika bakuda tsoron Allah da kunada tsoron Allah da bakin cikin abinda ya faru da malam junaidu zakuyi, saboda tsawon 3hrs. An bukaci ya kawo hujja bai kawoba sai kame Kamen hadisi da bashi da nasaba da maudui. Gaskiya Ni Mallam junaidu tausayima ya bani.
Kunga ku wallahi Shi yasa Alkanawi yake ce muku jahilai vakusan komaiba.Ance kukawo hujja a ina Allah yace ya yadda da shehu Ibrahim nyass tunda dai shine yace Allah ya daukeshi masoyinsa to tunda dai shi yace Allah ya yarda dashi sai ya kawo hujja daga qurani kamar yadda aka kawo hujjan Annabi Ibrahim AS Wai sai yace hujja na siffa ko na suna sai aka ce mishi na suna, to tunda ba hujja sai ya maida abin wasa Wai sai yace bagashiba, ance Ibrahima khalila a qurani sai akace to shehu Ibrahim nyass ake nufi kenan sai yace ee,kaji rashin adalci sai yaba kowa dariya harda sarki Zaki shi kanshi sarki Zaki sai da yace shehu Ibrahim nyass? Wato abin yabashi mamaki. Don Allah Wanda akayima irin wannan wankin babban bargo Wai shine zai zo Yana murna Wai yayi nasara, wallahi jahilcinku ya bayyana karara, Mallaman sunna sunyi muku fintinkau. Kuma dayake bakuda tsoron Allah ya bakusa inda ya saku akwanaba dukkanku Kai dakiki Abulfatahi ba guduwa kayiba da kaga baka da hujja ka sauka daga kan topic, wallahi kunji kunya.Asadussuna ya tabbatar zakine a fagen sunna tunda kunyi mishi taron dangi Amma ya kaiku kasa. Kawai Kuna nade tabarmar kunyane da hauka. Kuma Kai Abulfatahi ai kaine ka Zama abin tausayi Kai da ka. Gudu ba hujja. Kuma Kuna cewa Wai anyi bullet, kaga shima wannan ai abun dariyane,kun San ma'anar bullet kuwa, kaga Kuma anan kun kwabsa ana cewa Islamic studies Amma Wai Islamic stidies kace fa Abulfatahi shi wannan menene ? Shi ba bullet din bane tabakin naka?, Kai kwata kwata baka iyama maganaba, kana magana Amma kamar kana cin Kashi. Kuma mu baza ku koya Mana larabciba, tunda ance azo ayi munazara Amma da larabci zaayi ka gudu tunda kasan bazaka iyaba,dodonku Alkanawi ya girgizaku, kun rude. Har yanzudai Kuna hannu tunda baku kawo hujjaba. Don Allah muna jiran hujja !
Alhamdulilah muna godiya mai tarin albarka syd abulfatahi da kuma syd junaid Allah yasaka muku da alkaeri Allah yaraba ku da sharrin ma sheranta albarkar annabi Muhammad's (S A W )
Don Allah ku dena yin mukabala da wadannan kananan yan izala wallahi bata lokacine babu abinda suka sani wallahi indei wannan cine mukabala don ku ba sa ansu bane kudena bata lokacinku dama izala rigimane dasu
Masha Allah tabarikallah ina godiya ga malm Allah yabiya Allah yakara arziki da nisan kwana gaskiya dan wani abo yataso na jamma'u yanada kyau mu jamma'u zabi jagora nagari zabar jagora nagari haske ga al'ummar Musulmi idan kana cikin duhu zai jawoka ga haske idan kana cikin rame kogi ko matsala masifa ko tashin hakali to inshallah in Allah ya yadda idan kayada da Allah kayada manzoshi Allah yana iyabaiwa bawanshi dama yafitar dakai dukan matsalar dake ciki ko ayanzu alhamdulilalah mun kara samin ciga ga masu san Allah da manzoshi
Kaima Mal. Junaidu! Ina tabbatar maka da cewa wannan rantsuwa da kayi cewa ba wanda zai ja da kai a larabci, toh ɗan ƙaramin yaro zai yi fata fata da kai wata rana. Kuma hakan zai zama sakamakon Alfaharin da kayi ne
Kaima kayi kuskure wajen: حَدَّثَنَا عيسى ابنُ يونس Kalmar ابن ka karanta da jarrah. Kuma na tabbata da zan bibiyi karantun naka sai na gano fiye da wannan.
Sai bayan dakagama binnesu wannan nade taburman kunya da. hauka 😛kukeyi shi cewatayi zaiyi janaizar ku yariga yayi ilmi da Kari tuni ya ragargazaku y😁😜
kasanme kai kaje kayi karatun boko kafin kazo kafara yiwa mutane comment kagane ko kaida illimin bokoma bakada kazo kana fadawa masu illimin adinni haka to aisekaje kakawo wanda zaijinjigasu amma wannan dai sedai wani bashiba kuma nafadama gaskiya koda wane lokaci gaskiya ittake bisa karya ma'ana gaskiya itake ruguza karya aje ayi karatu kaji dan uwa 🙏
@@mmcmmd7139 aw haba wai hadasu kare gudun lanya 🤣🤣🤣wace amsace basu amsaba fadamana mujita amma dan allah ina rokonka karkayi irin karatun me gidanku dan allah dan annabi Mohamed s.a.w 🤲 🤲 🤲
Aiya Al bazakuyiya ba Al wannan dodon naku ya dinga matse ku ke Nan wallah kun shiga uku wallhi sai yakoya muku hankali makiya Annabi SAW wawaye marasa tsoronAllah 😋😛
Nifa saboda jindadin wannan muqabalar da akayi Yasin zankoma wakokin yabo ga manzon Allah s.a.w insha Allahu Kuma Ina fatan Allah yadauki rayuwata a matsayin musulmi Maison Allah da manzon Allah da salihan bayin Allah, ya Allah kakiyayemu dayin jafa'i ga wadanda Allah yakarramasu da baiwa ta ilimi
nice
Jazakumullahu bi khair Yan uwa na Allah ya karamuku ilimi da fahimta da juriya akan duk wani munafukin ALLAH da ANNABI S A W🤲🏼
Allah yakara moukulafiya
Macha Allah wallahi naji malimaina Allah ya biyaku Allah ya hadaku da Annabi Muhammad u
Allah yaqara Lfy da nisankona alfarman annabi s a w
Aslm alkm barka da warahaka Maulana Sheikh Junaidu da Sheikh Abal Fathi Sani Attijani Radiyallahu Ta'ala anhuma Allah Ubangiji ya kara maku lafiya da kwarin gwuwa da kwarin kirji Allah Ubangiji ya kara wa ANNABI MUHAMMADU Sallallahu Alaihi wa alihi wa as'habihi wa Sallam tasliman kasiran wa man tabi'ahum bi ihsanin ila yaumiddin daraja.
Allah yasaka muku da alkhairi. Allah ya Kara muku basira شباب الفيضة❤
Masha Allah Allah yakashemu a d'arik'an tijjaniya Ameen
Ameen ya rabbi ya qayum
Na Rantse da Allah , Ni Dan Izala ne Amma Yasin, duk maganganu da hujjojin da malam munnir da imam Junaid suka bayar sunfi karfi dazama gaskiya akan na mussa yusuf kuren Sunnah, nayi karatu gaban malam sani alhamidiy, malam Dr sani ashur, Malam Albaniy Zaria dawasu malaman Sunnah Amma maganganun bayin Allah Nan gaskiya ne, daga karshe dai Allah yasakawa malam Saeedu mekwano irin cin mutuncin da Musa kuren Sunnah yayi Masa kwanaki, yanzu Kuma ya imam Junaid da Alsheik Abul fathi don Allah Kuje kuzauna da Bello yabo shimafa Ina bibiyarsa Amma yana cika baki dayawa. Albaniy yayi gaskiya dayace muje wajen Yan Darika mukoyi Larabci da ilimin fiqhu Allah yagafartawa malaminmu Albaniy Zaria
Slm
Wlh irinku muke bukata masu fahimta masu son gaskiya komai dacinta Masha Allah
Amin ya Allah Dan uwa🤲🏼 ALLAH yasaka maka da alkhairi
Masha Allah gaskiya ita gaskiya idan tafito agayeta haka akeson gaskiya
Kai banza
allah yaqara soyayyar ma aiki yaqara fahimta yaganar damasu bukatar gaskiya yaqara lapia
Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah gaskiya in yana jin tsoron haduwa shi da Allah daga yanzu ya kamata ka koma makaranta
Amman gaskiya Yan darika bakuda tsoron Allah da kunada tsoron Allah da bakin cikin abinda ya faru da malam junaidu zakuyi, saboda tsawon 3hrs. An bukaci ya kawo hujja bai kawoba sai kame Kamen hadisi da bashi da nasaba da maudui. Gaskiya Ni Mallam junaidu tausayima ya bani.
Kunga ku wallahi Shi yasa Alkanawi yake ce muku jahilai vakusan komaiba.Ance kukawo hujja a ina Allah yace ya yadda da shehu Ibrahim nyass tunda dai shine yace Allah ya daukeshi masoyinsa to tunda dai shi yace Allah ya yarda dashi sai ya kawo hujja daga qurani kamar yadda aka kawo hujjan Annabi Ibrahim AS Wai sai yace hujja na siffa ko na suna sai aka ce mishi na suna, to tunda ba hujja sai ya maida abin wasa Wai sai yace bagashiba, ance Ibrahima khalila a qurani sai akace to shehu Ibrahim nyass ake nufi kenan sai yace ee,kaji rashin adalci sai yaba kowa dariya harda sarki Zaki shi kanshi sarki Zaki sai da yace shehu Ibrahim nyass? Wato abin yabashi mamaki. Don Allah Wanda akayima irin wannan wankin babban bargo Wai shine zai zo Yana murna Wai yayi nasara, wallahi jahilcinku ya bayyana karara, Mallaman sunna sunyi muku fintinkau. Kuma dayake bakuda tsoron Allah ya bakusa inda ya saku akwanaba dukkanku Kai dakiki Abulfatahi ba guduwa kayiba da kaga baka da hujja ka sauka daga kan topic, wallahi kunji kunya.Asadussuna ya tabbatar zakine a fagen sunna tunda kunyi mishi taron dangi Amma ya kaiku kasa. Kawai Kuna nade tabarmar kunyane da hauka. Kuma Kai Abulfatahi ai kaine ka Zama abin tausayi Kai da ka. Gudu ba hujja. Kuma Kuna cewa Wai anyi bullet, kaga shima wannan ai abun dariyane,kun San ma'anar bullet kuwa, kaga Kuma anan kun kwabsa ana cewa Islamic studies Amma Wai Islamic stidies kace fa Abulfatahi shi wannan menene ? Shi ba bullet din bane tabakin naka?, Kai kwata kwata baka iyama maganaba, kana magana Amma kamar kana cin Kashi. Kuma mu baza ku koya Mana larabciba, tunda ance azo ayi munazara Amma da larabci zaayi ka gudu tunda kasan bazaka iyaba,dodonku Alkanawi ya girgizaku, kun rude. Har yanzudai Kuna hannu tunda baku kawo hujjaba. Don Allah muna jiran hujja !
@@abdullahiibrahimusman8135 Allah ya karawa Shehu nan lafiya da kwarjinin mu munyi imani akan daidai muke ku a bakine kuke so Annabi S A W fah !
Allah sarki wani shirmen sai yara allahsa kugane
Allah yakaramuku lfy Neman girmane kudaina cewa ahalul Sunnah alul naira
Muna godiya , matasan faira Allah yakara maku jajircewa akan wannan kokarin Allah ya tsawaitamana kwanakin rayuwarku bijahi rasulillah s a w .
ALHAMDULLILLAH!
WASWALLALHU ALAH
Sayyidina MUHAMMAD
Rasullillahi S.A.W
Allah Ya sakamu da alkairi shehunnai
رب ازدني علما نافعا؛ اللهم آمين 🤲
Allah ya saka maku da Alkairi ya shehunanmu
Dan Allah kudaina wanne tasiyye da kukewa malunmai Gaskiya abun kumyane.
Humm wai gaskiya , KO kunya bakaji
@@mohamedlamine7204 Dan Uwa kakala da kyau sai kayi alkalanci kayu hakuri kafuda bangaranci?
Masujin waazinka sunyi asara. Ai karatun inyas duk shirkane don bai iyasuba shine dai dai
Macha allah allah yabiyaka🇳🇪
yai
Allah YAKARA lafiya maulaya❤❤❤yaji duka wlh Yakima kawai yaje makaran ta😊
Alhmdllh dieu merci
ALLAH ya shiryeku ameen thumma ameen
Masha allah sayyadi
wawaye kawai wanan abinda kuke fadi ai daga jinku ai tastuniya kuyeyi wai idan ba jahilci ba yaya za ai kuhada kanku da shek Musa
Alhamdulilah muna godiya mai tarin albarka syd abulfatahi da kuma syd junaid Allah yasaka muku da alkaeri Allah yaraba ku da sharrin ma sheranta albarkar annabi Muhammad's (S A W )
Don Allah ku dena yin mukabala da wadannan kananan yan izala wallahi bata lokacine babu abinda suka sani wallahi indei wannan cine mukabala don ku ba sa ansu bane kudena bata lokacinku dama izala rigimane dasu
Masha allah allah ya karawa annabi s.a.w daraja ameen 👍👍🙏
Allah y saka d alkhairi y kara kusanchin d annabi 🙏
Kai nayi murna sosai wallahi shehu junaidu da abulfatahi Allah yasaka muku da alhiri kuma yakara hazaka alfar mar annabi s a w
Allah saka muku da alkhairi
Kyai Allah Yasanya Yaji Wannan Shawara Taku
Allah ya saka muku da alkhairi, Allah ya kara muku lafiya da nisan kwana da ilimi mai yawa da albarka,amin🤲🏾
Allah yasaka da alkahiri
Allah kayi mana tsari da izzala da kuma ya'yan ta
Allah kare mana ku matasan tujjaniya nibadan tujjaniya bane amma ina supporting dinku dari dari
Yan Izala kuji soron Allah ku daina Kai mutane da kan ku halaka
Ma Shaa Allah, saï tijanya ♥️
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته
Masha Allah tabarikallah ina godiya ga malm Allah yabiya Allah yakara arziki da nisan kwana gaskiya dan wani abo yataso na jamma'u yanada kyau mu jamma'u zabi jagora nagari zabar jagora nagari haske ga al'ummar Musulmi idan kana cikin duhu zai jawoka ga haske idan kana cikin rame kogi ko matsala masifa ko tashin hakali to inshallah in Allah ya yadda idan kayada da Allah kayada manzoshi Allah yana iyabaiwa bawanshi dama yafitar dakai dukan matsalar dake ciki ko ayanzu alhamdulilalah mun kara samin ciga ga masu san Allah da manzoshi
Allah ya saka muku da mafificin Alkhairinsa matasan faidha sufaye masoyan Annabi gaba dai gabadai Shekhu Naina,
Abdulfatashi da malam janaidu Allah yasaka da alkairi
Kaima Mal. Junaidu! Ina tabbatar maka da cewa wannan rantsuwa da kayi cewa ba wanda zai ja da kai a larabci, toh ɗan ƙaramin yaro zai yi fata fata da kai wata rana. Kuma hakan zai zama sakamakon Alfaharin da kayi ne
Macha Allah, Allah kara muku lafiya albarkan Annabi S.A.W
alhamdulillahi Macha allah. Allah ya kara basira da lfy.
Allah ya tayimaka
Masha Allah Allah kara lafiya da nisan lwana
Allah yasakamuku da alkhairi
Macha allah allah kara basira d nisan kwana allah ya kara kusanci ga manzan allah s a w
Allahu 👏akabar 🕊allah yakara 💪Lafiya 💗dakusanci 🌺izuwa 🧡sayyidna 💔rasulullahl 💗s a w Ameen🥀 suma Ameen 👏
U
Wahalallu asadus sunna yafi karfin shaihunan ku ballantana ku bakusan komai ba sai propergander
Allah yasaka da alhairi
ماشاءالله كان لا قوت الا بالله بجاح رسول الله صلى الله عليه وسلم و ءاله و أصحابه وسلما تسليماكثيرا و من تىبعهم بإحسان الى اليوم الدين.
اله أكبر ربي يخليكم معكوم خوكم عبدالله الهدي طارقي 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🤲🤲🤲🤲
Fatan alkhiri
Macha allahu sakallahu kairan
May Allah increase both of you in knowledge bijahi Rasulullah (SAW)🙏💫❤️❤️❤️
وعلیکم السلام
السلام علیکم
Masha'Allahu barakALLAHU fiikum.
Allaha yakaramou kolafiya
Acikin badakala aka haifeku kuma a ciki zaku mutu. Shifa ruwam ilimine dashi. Shaihun mai shaihun bidia. Mudai Allah Ya shiryeku
Allah ya Kara lafiya Da ilimi
Shek junaidu allah dai yasaka maku da alkairi Kun kyeuta sosai
My favorite malams😀🙏🙏💕💕💕💕💕💕💕 💞💞💞
ماشاءالله ربيبل
Muna godiya maluman asali
Masha Allah jaxakhallahu bikhair
Ai har yanzu Bai Daddakuba, domin yace zai dauko wata ya sake dawowa.
Malam Allah ya karama lafiya.
Masha Allah
Masha Allah Allah yakara lafiya dawadata
Maganan : Duk wanda ya so Ibn Taimiyyah zai shiga Aljannah, ai ba Ibn Taimiyyah ya faɗi hakan da kansa ba, sabani Shehu Ibrahim
Macha allah
Naji dadi sosai allah Lafiya
Agaskiya Niko tunda naga Abdul fatahi ya na raggargazar un izzala seninji na fada kaunar chi wlh inasonka Allah ya ja da kwanan ka tai garesu kawai
Allah Ya Karamu Lfy Dani San Kwana Dan Annabi Muhammad
Kaima kayi kuskure wajen:
حَدَّثَنَا عيسى ابنُ يونس
Kalmar ابن ka karanta da jarrah. Kuma na tabbata da zan bibiyi karantun naka sai na gano fiye da wannan.
Toh ka bibiya mana Sakaran banza
Masha ALLAH !!! ALLAH ya saka
muku da alkhayri Ameen
Machaallahu inayinku malumanmu Allah yakarabasira
Shk junaidu da shk mai sunan Shehu Allah yakaramuku kusanci da shugaba
Allah ya saka
مشاءالله رب يحفظكم شباب شيخ ابلفته شيخ جنيد
Dan Allah Ku gayachi mallam Kabir Bashir muqabala don Allah
Yara marasa kunya marasa tarbiya kawai
masha Allah
Allah ya
Sai bayan dakagama binnesu wannan nade taburman kunya da. hauka 😛kukeyi shi cewatayi zaiyi janaizar ku yariga yayi ilmi da Kari tuni ya ragargazaku y😁😜
kasan shi makariyace bazai taba dauka gausuwa ba Allah yasa su gane gaskiya
🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣waya fadamaka aibakarya sukayiba tunda kaji suna kunna recording dinshi koh kaima kaje kayi karatu indai kai almajirin sane to wallahi kaje kayi karatu nadai fadama
Masha allah and may almighty allah guide you
Alhamdulillahi Allah ykakawo Mai ilimi ilimi Mai jijjikaku kunfita hayyaciku kunbaga kunbuga kun kasa meyarage sai hauka 😝😜😛😝😝
gaskiya ne har yanzu Basu amsa tambayoyin ba
kasanme kai kaje kayi karatun boko kafin kazo kafara yiwa mutane comment kagane ko kaida illimin bokoma bakada kazo kana fadawa masu illimin adinni haka to aisekaje kakawo wanda zaijinjigasu amma wannan dai sedai wani bashiba kuma nafadama gaskiya koda wane lokaci gaskiya ittake bisa karya ma'ana gaskiya itake ruguza karya aje ayi karatu kaji dan uwa 🙏
@@mmcmmd7139 aw haba wai hadasu kare gudun lanya 🤣🤣🤣wace amsace basu amsaba fadamana mujita amma dan allah ina rokonka karkayi irin karatun me gidanku dan allah dan annabi Mohamed s.a.w 🤲 🤲 🤲
masha allh tabaraka rahaman
Aiya Al bazakuyiya ba Al wannan dodon naku ya dinga matse ku ke Nan wallah kun shiga uku wallhi sai yakoya muku hankali makiya Annabi SAW wawaye marasa tsoronAllah 😋😛
barsu yaci gaba Yana daidai dasu
Wawaye nan wai Nasara kuke ganin kun samu
جزاكم الله خيرا
Enemies of can not available for Tijjaniya.Tijjania is the best wishes
Allah yasa da alkairi
Allah ya karawa junaidu Allah kara muku lafiya ya dauraku kan makiyanku
Jazakillahu khairan
ماشاء الله تبارك الرحمن
Kai ka kasheshi ku eh mana haka kukace shehu Allah ne haka kukace makaryata dilalan sharri
Alhamdulilahi Allah yakarabasira
Allah yakara suttura
👏Alhamdulillahi Allah ya kara basira
Wlh karya kukeyi me kuka sani banda labari da surutu makaryatan banza
Allah kara fahinta