Idan Abba ya yi dai dai, za mu fada, idan bai yi dai dai ba, za mu fada - Kwankwaso
Вставка
- Опубліковано 9 лют 2025
- Jagoran jam'iyyar NNPP, Rabi'u Kwankwaso ya shaida wa BBC cewa zai ci gaba da sanya ido kan harkokin da suka shafi gwamnati a Kano, kuma ya yi magana a lokacin da bukatar ta taso.
Allah yayi Maka jagora allah ya tsare gaban ka da Bayan ka ubangiji ya baka abinda kake nema duniya da lahira makiyanka fadawan ka mutum me son cigaban al'ummar sa, we love you sir with all my heart ❤️✊
Madugu uban tapiya 💯🔥🔥🔥
Ashe ya fara gane Allah ne ya ke yi ba shi ba
❤ gaskiyane ❤ Allah karalafiya
Masha Allah
Good luck Sir 🙋🌎🐓👁️
Kafarka kafarmu madugu
Masha Allah