Wai Dan allah miyasa wadannan gomnatocin basa fuskantan qalubale na rayuwar yan qasar tasu da ynuwa da tsadar rayuwa da rishin tsaro da al'ummarsu ke fuskanta kusani wadan nan talakkawan haqqisu na kanku ko kudawo Ku sauke haqqin nasu kubasu ko Allah yayi fushi da Ku idei wannan mulkin da su tunubu keyi shine demokradiyya to Allah ka yi fatafata ka rugurugu ka ragaza demokradiyya da bayan yuwa da tsadar rayuwa ba abinda ta haifar
جزاك الله خير يا شيخنا الفاضل
Masha allah
Wai Dan allah miyasa wadannan gomnatocin basa fuskantan qalubale na rayuwar yan qasar tasu da ynuwa da tsadar rayuwa da rishin tsaro da al'ummarsu ke fuskanta kusani wadan nan talakkawan haqqisu na kanku ko kudawo Ku sauke haqqin nasu kubasu ko Allah yayi fushi da Ku idei wannan mulkin da su tunubu keyi shine demokradiyya to Allah ka yi fatafata ka rugurugu ka ragaza demokradiyya da bayan yuwa da tsadar rayuwa ba abinda ta haifar