Allah ya kara hada kan malamanmu, wallahi abin yana min ciwo inga malaman Ahlus Sunnah suna rashin jituwa da juna da sabani akan dyan siyasa, wallahi abin ba girma aciki kuma akwai jin kunya, amma Allah ya yafe muku ya qara hada kawunanku malaman mu muna Alfahari daku.
Allah ya yimaka albarka; inosonka sosai kuma ina bibiyanka yawancin karatuttukanka ina downloading su amma sanitiyan wannan abundayafaru yasa naki jininka amma yanzu nahuce. Allah yagafartamana kuma Allah yahada kawunanmu musulmai
Kaimufah munjima da gano kujerammalam Musa kakeso, limamin zaman lapiya yaushe rabo! Kai hatta da malam Ibrahim al'askalani Shima ganin dakayyi yasamu cigabah da karatuttukkanai Sai da shegiyar ta motsa kada yashiga gabanka Abashi limanci dun haka munaynima wa'azi da kaji tsoron Allah.
Kaskiya ne "Biri na kama da mutun" ina mamaki yadda wasu malaman suke zakewa wajen tallata Atiku da kushe Tinubu. Alhali Allah kadai yasan mafi alkhairin yan neman takaran siyasa. Allah ya zaban mana mafi alkhairin shuwagananinmu. Amin
Kai dai ba ashirin Bello yabo ka tonaba naka ka tona, saboda kowa yasan Bello yabo hakima san hali shi ba bakobane, Amma kai Yanzu naka yatonu kasan cewa abinda Bello yabo yafadi karyace meyasa baka faɗi ba tun sannan.sai yanzu da yaci karo da fahimtarka.
Bello yabo shugabanka ne wallahi mu ba mu gowon Bayan malammai masu cin mutuncin manyansu mu Darika ma za mu komawa kui ta Husumar ku can M Bello yabo bai Ci mutuncin Malammai ba dan ya zagi marasa kunya yan siyasa to sai me?
Wanna shirme kukeyi Kuma idan ka Yi alkawarinda Allah ka bar maganar toh wanna da kakeyi Mai an faninshi saikai shuru kaita karatun kaga saikai kaffara malam
Malamammu kuyiwa Allah in kun sunshine ku dena irin abundance kuke yi ku dena zubar da mutun chin ku Dana Ahlussunna Don German Allah kuna samu kuka kun bamu kunnya
Agaskiya babu wani lkaci dazan iya tunaka nai farinciki domin kagama batamin rai bayan adachan ni masoyinkane matuka amma kagama bani kunya kagama wulakanta babban malami akan yan siyasa
Ku dai sam baku da hankali. Wannan ba Da'wah bache. Kache kayi wa Mallan Idris Abdulazeez yayi magana kuma kayi alkawari baza ka kara magana ba kuma ka chigaba. Saboda mahaukachi ne.
Jazakhallahu Khair Masha Allah
Masha Allah Malam Mourtala Allah yakaramaka lafiya da Imani 🇳🇪🇳🇪
Yayi halilou dadama
Masha allah malam kuyi hakuri kuskure ne akasamu shirin shirin shetan ne
Wallahi Bana son Ganin Malaman mu na Izala suna rikici a Tsakanin Su Allah ya kiyaye Gaba
Amin ya Rabb. Wannan gaskiya ne ko nima wallahi abun baya min dadi ko kadan.
Mashaa Allah. Malama musulunci na gari Allah ya Kara daidai tamuna ku
Allah ya shiryaku
Kuma ko ba komai bello yabo ya girmi assada don haka sai a dinga girmama farin gashi.
Alhamdoulillah yayi kyau sosai allah yakiyaye gaba
Allah ya kara hada kan malamanmu, wallahi abin yana min ciwo inga malaman Ahlus Sunnah suna rashin jituwa da juna da sabani akan dyan siyasa, wallahi abin ba girma aciki kuma akwai jin kunya, amma Allah ya yafe muku ya qara hada kawunanku malaman mu muna Alfahari daku.
Allah ya karawa Malan lafya Amin
Allah...ya hada kanku...tare da aminci...akan rayuwar ku..malammu.
Karku bamu kunya dan Allah ☝️☝️
Allah ya gafarta malam
MAcha Allah.
Masha'Allah
Wanan babu wani abin birgewa d’à maikaryar d’à maigaskiyar … kusani duk kuna wakilta addini.. kuji soron Allah … kusani wannan zai jama musilinci dariya..zai faranta makiya addinin musilinci… allah sa mugane !!! Ameen
إِنَّا لِلّهِ وَإِنَّـا إِلَيْهِ رَاجِعونَ
Allah yataimaka
Subhanallah ni shiyasa baka burgeni saboda bakada kunya miye wannan tonon asiri kana malami bakada tarbiya Allah yashiryemu Baki daya
Allah ya yimaka albarka; inosonka sosai kuma ina bibiyanka yawancin karatuttukanka ina downloading su amma sanitiyan wannan abundayafaru yasa naki jininka amma yanzu nahuce. Allah yagafartamana kuma Allah yahada kawunanmu musulmai
Allah ya hada kan al uma 'musulmai' muna fatan samon zaman lfia '
Toh wadannan zantuttukan kuma na menene? Idan har Dr. Idris Abdulazeez ya sulhunta tsakanin ku.
Gaskiya bai kamata ba. Ba za du iya gamsar da mutane ba ya kamata sun San da haka. Sun bani kumya wallahi
Allah yabamu zaman lafy baki daya
Godiya naké mallam Allah ya karéka Amine
Mlm kayi kuskure Allah yashiryar dakai yaganar dakai idan bakada rabon shiryuwa Allah yarabamu da sharri wannan
Bazaka ga hakaba ga malam allh masoya annabi(saw) saidai ku masu bautan gunki
Masha Allah
Allah ya isa izala guba
Allh yakara tonamuku asiri albarka alqur Ani maigirma
Wlh harkafita rayuwata naga kamar baka girmama n'a gaba dakai
Wlh nima haka harna tsane shi nima ,yabata wayan shi
Allah ya kara tona asirin ku gabadaya yanzu ya ragema mabiya
Malan muna fahimtarka Kuma garka damu Allah Yana tare Sakai.
Allah Ya Kara tsare munakai da rsarinsa.
Gaskiya
Allah yakaremana kai
Gaskiyata sheik ko nima zan Iya editing fake alert tun ranar da nagani nasan fake alert ne.
May Allah help us peace with them
Malaman sokoto kuncika rantsua hakan bai yiba kudai kuji tsoran Allah
Malam allah yakara lafiya da ilime
Allah sa mudace
Tnk
Kaimufah munjima da gano kujerammalam Musa kakeso, limamin zaman lapiya yaushe rabo! Kai hatta da malam Ibrahim al'askalani Shima ganin dakayyi yasamu cigabah da karatuttukkanai Sai da shegiyar ta motsa kada yashiga gabanka Abashi limanci dun haka munaynima wa'azi da kaji tsoron Allah.
Kaskiya ne "Biri na kama da mutun" ina mamaki yadda wasu malaman suke zakewa wajen tallata Atiku da kushe Tinubu. Alhali Allah kadai yasan mafi alkhairin yan neman takaran siyasa. Allah ya zaban mana mafi alkhairin shuwagananinmu. Amin
Kai dai ba ashirin Bello yabo ka tonaba naka ka tona, saboda kowa yasan Bello yabo hakima san hali shi ba bakobane, Amma kai Yanzu naka yatonu kasan cewa abinda Bello yabo yafadi karyace meyasa baka faɗi ba tun sannan.sai yanzu da yaci karo da fahimtarka.
Me ya kawo maganan da farko fi sabilillah .
Bakayi hakuriba
Sha sha sha wawa kawai
Kubartarihi a nageria
Ni Abin yanamin ciwo Wllh
An bar karatu an koma rudu
Bello yabo shugabanka ne wallahi mu ba mu gowon Bayan malammai masu cin mutuncin manyansu mu Darika ma za mu komawa kui ta Husumar ku can M Bello yabo bai Ci mutuncin Malammai ba dan ya zagi marasa kunya yan siyasa to sai me?
Kaidai dan sikane kawai
To ai Kai Mallam murtala bakaji sulhun da aka yi ba kenan
Gsky mlm baka bukatar sulhu wlh be kamata bah ace wae mlm kune kuke wannan abin gsky be kamata bah amman akwae ranar kiyama ranar da xamu tsaya a gaban ubangiji kune wanda xaku kawo xaman lfy amman kune kuma ynx kuke kunna fitanar gsky wannan bah adalci bani wlh gsky
Malam matsala dae Kai Ka jawo ta kaji tsoron Allah Ka daina zagin mutane
Wanna shirme kukeyi Kuma idan ka Yi alkawarinda Allah ka bar maganar toh wanna da kakeyi Mai an faninshi saikai shuru kaita karatun kaga saikai kaffara malam
Malamammu kuyiwa Allah in kun sunshine ku dena irin abundance kuke yi ku dena zubar da mutun chin ku Dana Ahlussunna Don German Allah kuna samu kuka kun bamu kunnya
Bakada da,a
Kamar yaya
Yana da daa Allah ya ba shi lada Allah ya biya bello murtala da Jannah firdausu Ameena yarab ❤️❤️🙏🏿👍
Wannan mutunen nakano
Qayatayayi
Bakada da,a
Tau dakakiwa daza azauna dakai
Kunji kunya akan siyasa kuke fada Wai Kuma ku malamaine jahilaide mayaudara
Agaskiya babu wani lkaci dazan iya tunaka nai farinciki domin kagama batamin rai bayan adachan ni masoyinkane matuka amma kagama bani kunya kagama wulakanta babban malami akan yan siyasa
Gaskia Mal murtala ba kajin magana
Malam Abu Aisha na Kano da malam asadul Islam na Abuja sune malaman da kake nufi, Kuma gaskiya ka fada sharshi suke na jahilci na son raine
Kufa malame nee
Uhmmm Mal murtala Bello kowa yasan cewa Kai cikaken Dan jam,iyar APC ne kanayiwa alu wamakko camping ne kawai kana batawa Tambuwal suna
Dan uwa cikakken Dan APC Kuma yake kalubalantan shugaban kasa Anya magananka gaskiya ne kuwa
Karya kaki wlhi
F
Ku dai sam baku da hankali. Wannan ba Da'wah bache. Kache kayi wa Mallan Idris Abdulazeez yayi magana kuma kayi alkawari baza ka kara magana ba kuma ka chigaba. Saboda mahaukachi ne.
amma ka hwara yima malaminka lukuwa wa azi ae shikeda abun magana wlh