Dr. Idris Abdulaziz ya sulhunta bangaren Sheikh Bello Yabo da Shiekh Murtala Asada

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 4 жов 2024
  • #karatuttukanmalamanmusulunci #belloyabo #belloyabosokoto

КОМЕНТАРІ • 78

  • @khaleefazulfa933
    @khaleefazulfa933 2 місяці тому

    Jazakhallahu Khair Masha Allah

  • @halilouali6270
    @halilouali6270 2 роки тому +3

    Masha Allah Malam Mourtala Allah yakaramaka lafiya da Imani 🇳🇪🇳🇪

  • @adamissaissaissa9961
    @adamissaissaissa9961 2 роки тому +3

    Masha allah malam kuyi hakuri kuskure ne akasamu shirin shirin shetan ne

  • @sanifalaluyardaje1331
    @sanifalaluyardaje1331 2 роки тому +6

    Wallahi Bana son Ganin Malaman mu na Izala suna rikici a Tsakanin Su Allah ya kiyaye Gaba

    • @muhammadyahayaumar8313
      @muhammadyahayaumar8313 15 днів тому

      Amin ya Rabb. Wannan gaskiya ne ko nima wallahi abun baya min dadi ko kadan.

  • @nazirumukhtar5279
    @nazirumukhtar5279 2 роки тому +2

    Mashaa Allah. Malama musulunci na gari Allah ya Kara daidai tamuna ku

  • @hakiluabdulkarim929
    @hakiluabdulkarim929 2 роки тому +2

    Allah ya shiryaku
    Kuma ko ba komai bello yabo ya girmi assada don haka sai a dinga girmama farin gashi.

  • @zakariyasoba699
    @zakariyasoba699 2 роки тому +4

    Alhamdoulillah yayi kyau sosai allah yakiyaye gaba

  • @hamzasahabomagaji4128
    @hamzasahabomagaji4128 2 роки тому +5

    Allah ya kara hada kan malamanmu, wallahi abin yana min ciwo inga malaman Ahlus Sunnah suna rashin jituwa da juna da sabani akan dyan siyasa, wallahi abin ba girma aciki kuma akwai jin kunya, amma Allah ya yafe muku ya qara hada kawunanku malaman mu muna Alfahari daku.

  • @abumohamed8468
    @abumohamed8468 2 роки тому +3

    Allah ya karawa Malan lafya Amin

  • @abdulsultan2847
    @abdulsultan2847 Рік тому

    Allah...ya hada kanku...tare da aminci...akan rayuwar ku..malammu.

  • @alihamidine1023
    @alihamidine1023 2 роки тому +3

    Karku bamu kunya dan Allah ☝️☝️

  • @sadiqnataala5537
    @sadiqnataala5537 2 роки тому +4

    Allah ya gafarta malam

  • @hassansale4171
    @hassansale4171 2 роки тому +1

    MAcha Allah.

  • @shafiumunkaila7955
    @shafiumunkaila7955 2 роки тому +1

    Masha'Allah

  • @abdoulmajidtassiou4976
    @abdoulmajidtassiou4976 2 роки тому +1

    Wanan babu wani abin birgewa d’à maikaryar d’à maigaskiyar … kusani duk kuna wakilta addini.. kuji soron Allah … kusani wannan zai jama musilinci dariya..zai faranta makiya addinin musilinci… allah sa mugane !!! Ameen

  • @abdoulazeez8049
    @abdoulazeez8049 2 роки тому

    إِنَّا لِلّهِ وَإِنَّـا إِلَيْهِ رَاجِعونَ

  • @ibrahimalassourou2131
    @ibrahimalassourou2131 2 роки тому

    Allah yataimaka

  • @hurairaumar2259
    @hurairaumar2259 2 роки тому

    Subhanallah ni shiyasa baka burgeni saboda bakada kunya miye wannan tonon asiri kana malami bakada tarbiya Allah yashiryemu Baki daya

  • @anasbUmar
    @anasbUmar 2 роки тому +3

    Allah ya yimaka albarka; inosonka sosai kuma ina bibiyanka yawancin karatuttukanka ina downloading su amma sanitiyan wannan abundayafaru yasa naki jininka amma yanzu nahuce. Allah yagafartamana kuma Allah yahada kawunanmu musulmai

  • @tahiremoussa7789
    @tahiremoussa7789 2 роки тому +3

    Allah ya hada kan al uma 'musulmai' muna fatan samon zaman lfia '

  • @bashiraliyu5831
    @bashiraliyu5831 2 роки тому +6

    Toh wadannan zantuttukan kuma na menene? Idan har Dr. Idris Abdulazeez ya sulhunta tsakanin ku.

    • @illailla5589
      @illailla5589 2 роки тому

      Gaskiya bai kamata ba. Ba za du iya gamsar da mutane ba ya kamata sun San da haka. Sun bani kumya wallahi

  • @muhammadusauki897
    @muhammadusauki897 2 роки тому +2

    Allah yabamu zaman lafy baki daya

  • @illoassoumana8546
    @illoassoumana8546 2 роки тому +1

    Godiya naké mallam Allah ya karéka Amine

  • @makharajausman2196
    @makharajausman2196 2 роки тому

    Mlm kayi kuskure Allah yashiryar dakai yaganar dakai idan bakada rabon shiryuwa Allah yarabamu da sharri wannan

  • @muhammadaliyu6050
    @muhammadaliyu6050 2 роки тому

    Bazaka ga hakaba ga malam allh masoya annabi(saw) saidai ku masu bautan gunki

  • @lamisani9553
    @lamisani9553 2 роки тому

    Masha Allah

  • @abdulkadirimam2371
    @abdulkadirimam2371 2 роки тому

    Allah ya isa izala guba

  • @muhammadaliyu6050
    @muhammadaliyu6050 2 роки тому

    Allh yakara tonamuku asiri albarka alqur Ani maigirma

  • @abdoullahisalouhou5988
    @abdoullahisalouhou5988 2 роки тому +2

    Wlh harkafita rayuwata naga kamar baka girmama n'a gaba dakai

    • @ibrahimusman6032
      @ibrahimusman6032 2 роки тому

      Wlh nima haka harna tsane shi nima ,yabata wayan shi

  • @sanimohammedy2833
    @sanimohammedy2833 2 роки тому

    Allah ya kara tona asirin ku gabadaya yanzu ya ragema mabiya

  • @mustaphaabubakar6333
    @mustaphaabubakar6333 2 роки тому +1

    Malan muna fahimtarka Kuma garka damu Allah Yana tare Sakai.
    Allah Ya Kara tsare munakai da rsarinsa.

  • @salissouharouna6798
    @salissouharouna6798 2 роки тому +1

    Gaskiya

  • @umarmohammad3778
    @umarmohammad3778 2 роки тому

    Allah yakaremana kai

  • @Theordinarypresidentson
    @Theordinarypresidentson 2 роки тому +2

    Gaskiyata sheik ko nima zan Iya editing fake alert tun ranar da nagani nasan fake alert ne.

  • @ShawalMohammed-k2u
    @ShawalMohammed-k2u 5 місяців тому

    May Allah help us peace with them

  • @alisahabiousmane1897
    @alisahabiousmane1897 2 роки тому +1

    Malaman sokoto kuncika rantsua hakan bai yiba kudai kuji tsoran Allah

  • @jirgijirgi5436
    @jirgijirgi5436 Рік тому

    Malam allah yakara lafiya da ilime

  • @abubakarzunnuraini1159
    @abubakarzunnuraini1159 2 роки тому

    Allah sa mudace

  • @nuhubabajo3106
    @nuhubabajo3106 2 роки тому

    Tnk

  • @sanusiadamu1300
    @sanusiadamu1300 2 роки тому

    Kaimufah munjima da gano kujerammalam Musa kakeso, limamin zaman lapiya yaushe rabo! Kai hatta da malam Ibrahim al'askalani Shima ganin dakayyi yasamu cigabah da karatuttukkanai Sai da shegiyar ta motsa kada yashiga gabanka Abashi limanci dun haka munaynima wa'azi da kaji tsoron Allah.

  • @usmanabdulrasheed
    @usmanabdulrasheed 2 роки тому

    Kaskiya ne "Biri na kama da mutun" ina mamaki yadda wasu malaman suke zakewa wajen tallata Atiku da kushe Tinubu. Alhali Allah kadai yasan mafi alkhairin yan neman takaran siyasa. Allah ya zaban mana mafi alkhairin shuwagananinmu. Amin

  • @habibugarba9018
    @habibugarba9018 2 роки тому

    Kai dai ba ashirin Bello yabo ka tonaba naka ka tona, saboda kowa yasan Bello yabo hakima san hali shi ba bakobane, Amma kai Yanzu naka yatonu kasan cewa abinda Bello yabo yafadi karyace meyasa baka faɗi ba tun sannan.sai yanzu da yaci karo da fahimtarka.

  • @MuhammadIbrahim-em4yp
    @MuhammadIbrahim-em4yp 2 роки тому

    Me ya kawo maganan da farko fi sabilillah .

  • @dsufi7524
    @dsufi7524 2 роки тому +1

    Bakayi hakuriba

  • @abdoullahisalouhou5988
    @abdoullahisalouhou5988 2 роки тому +1

    Sha sha sha wawa kawai

  • @nurudeenseyi-vm6il
    @nurudeenseyi-vm6il Рік тому

    Kubartarihi a nageria

  • @nasirualiyudanbaba266
    @nasirualiyudanbaba266 Рік тому

    Ni Abin yanamin ciwo Wllh

  • @yusheusk6610
    @yusheusk6610 2 роки тому

    An bar karatu an koma rudu

  • @nuraabdulrazak1894
    @nuraabdulrazak1894 2 роки тому

    Bello yabo shugabanka ne wallahi mu ba mu gowon Bayan malammai masu cin mutuncin manyansu mu Darika ma za mu komawa kui ta Husumar ku can M Bello yabo bai Ci mutuncin Malammai ba dan ya zagi marasa kunya yan siyasa to sai me?

  • @alhajidanjuma3515
    @alhajidanjuma3515 2 роки тому +1

    Kaidai dan sikane kawai

  • @alkasimturaki8194
    @alkasimturaki8194 2 роки тому +1

    To ai Kai Mallam murtala bakaji sulhun da aka yi ba kenan

  • @ahmadabubakar8888
    @ahmadabubakar8888 2 роки тому +1

    Gsky mlm baka bukatar sulhu wlh be kamata bah ace wae mlm kune kuke wannan abin gsky be kamata bah amman akwae ranar kiyama ranar da xamu tsaya a gaban ubangiji kune wanda xaku kawo xaman lfy amman kune kuma ynx kuke kunna fitanar gsky wannan bah adalci bani wlh gsky

  • @muawiyamaiturare3133
    @muawiyamaiturare3133 2 роки тому +1

    Malam matsala dae Kai Ka jawo ta kaji tsoron Allah Ka daina zagin mutane

  • @belloharuna6760
    @belloharuna6760 2 роки тому +1

    Wanna shirme kukeyi Kuma idan ka Yi alkawarinda Allah ka bar maganar toh wanna da kakeyi Mai an faninshi saikai shuru kaita karatun kaga saikai kaffara malam

    • @aishatuisajajere2292
      @aishatuisajajere2292 2 роки тому

      Malamammu kuyiwa Allah in kun sunshine ku dena irin abundance kuke yi ku dena zubar da mutun chin ku Dana Ahlussunna Don German Allah kuna samu kuka kun bamu kunnya

    • @abdourahimadamou517
      @abdourahimadamou517 2 роки тому

      Bakada da,a

    • @belloharuna6760
      @belloharuna6760 2 роки тому

      Kamar yaya

    • @balkisusewell6892
      @balkisusewell6892 Рік тому

      Yana da daa Allah ya ba shi lada Allah ya biya bello murtala da Jannah firdausu Ameena yarab ❤️❤️🙏🏿👍

  • @caliphatetv8876
    @caliphatetv8876 2 роки тому +1

    Wannan mutunen nakano

  • @rabiusani8633
    @rabiusani8633 2 роки тому

    Qayatayayi

  • @abdourahimadamou517
    @abdourahimadamou517 2 роки тому +1

    Bakada da,a

  • @abdullahiwadata2513
    @abdullahiwadata2513 2 роки тому

    Tau dakakiwa daza azauna dakai

  • @muhammadaliyu6050
    @muhammadaliyu6050 2 роки тому

    Kunji kunya akan siyasa kuke fada Wai Kuma ku malamaine jahilaide mayaudara

  • @mjstudentofficial351
    @mjstudentofficial351 2 роки тому

    Agaskiya babu wani lkaci dazan iya tunaka nai farinciki domin kagama batamin rai bayan adachan ni masoyinkane matuka amma kagama bani kunya kagama wulakanta babban malami akan yan siyasa

  • @alkasimturaki8194
    @alkasimturaki8194 2 роки тому +2

    Gaskia Mal murtala ba kajin magana

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 2 роки тому +1

    Malam Abu Aisha na Kano da malam asadul Islam na Abuja sune malaman da kake nufi, Kuma gaskiya ka fada sharshi suke na jahilci na son raine

  • @nasirualiyudanbaba266
    @nasirualiyudanbaba266 Рік тому

    Kufa malame nee

  • @sabiuattahiru5315
    @sabiuattahiru5315 2 роки тому +1

    Uhmmm Mal murtala Bello kowa yasan cewa Kai cikaken Dan jam,iyar APC ne kanayiwa alu wamakko camping ne kawai kana batawa Tambuwal suna

    • @umarmohammedahmed1169
      @umarmohammedahmed1169 2 роки тому +1

      Dan uwa cikakken Dan APC Kuma yake kalubalantan shugaban kasa Anya magananka gaskiya ne kuwa

  • @abdullahiwadata2513
    @abdullahiwadata2513 2 роки тому

    Karya kaki wlhi

  • @baa_-_tundeeduress6394
    @baa_-_tundeeduress6394 2 роки тому

    F

  • @adammuhammadhassan9969
    @adammuhammadhassan9969 2 роки тому +1

    Ku dai sam baku da hankali. Wannan ba Da'wah bache. Kache kayi wa Mallan Idris Abdulazeez yayi magana kuma kayi alkawari baza ka kara magana ba kuma ka chigaba. Saboda mahaukachi ne.

  • @aliyualhaji3548
    @aliyualhaji3548 2 роки тому +1

    amma ka hwara yima malaminka lukuwa wa azi ae shikeda abun magana wlh