Mu daina yaudarar kanmu, wajibi mutane su fito su kare kansu - Gwamnan Katsina
Вставка
- Опубліковано 6 лют 2025
- Mu daina yaudarar kanmu, wajibi mutane su fito su kare kansu, ni zan ba su kayan da za su kare kansu - Gwamnan jihar Katsina Dikko Umar Radda
Gaskiyane gwamna daka mutu sakare gara ka mutu kana hero.
Kacika gwamna.
" Ba'a sasanci da dan ta'ada! "
Wallahi wannan haka yake mai girma Governor. Da ka mutu a wulankance gwara ka mutu a jarumi.
Allah ya kara taimakamaka da sauran shuwaganni adilai, ya karemu baki Daya daga dukkan sharrin masharranta amiin
Allah ubangiji ya kawo mana saukin wannan matsalar Alfarmal Annabi(saw)
صلى الله عليه وسلم
Gaskiyane ogah Allah yashige mana gaba
Gaskiya gwamna kaima jarumi ne na fita hankali
Wannan Gaskiya ne Wallahi,Allah Ya Karemu
Allah yakara tsare mana gwamnanmu na Katsina ubangiji Allah yakawo mana zaman lfy dan halayanmuba ya Allah
A@aa@a@@
Masha Allah wanna shine gaskiyya magana da uwa
wannan gaskiyane malam dikko allah yasaka da alheri
Allah ya kara kare mana governor Dikko Radda, ya taimaka masa ya kuma tallafa masa
Gaskiya ne mai girma govorner ubangiji Allah ya saka maka da alkhairi Amin
Allah ya taimaki gwamnan Al'umma yakuma tsare shi Amiin 🤲
Allah ya Kara kare ku da mu Baki daya gaskiya you are a good leader with a good leadership style
Allah yatsaremana imaninmu yakaremu daga sharrin zamani dikko Rada Allah yakara maka Imani mungode
Wlh diko radda namijin duniya fatan alkhairi allah Yarabaka da kujerar ka lafiya yasa tazamar maka silar shiga alajana
Gaskiyar magana Gomman jahar katsina Allah yasakama da Alkhairi Saboda kana tausayin talakawan katsina
@@mammasanimammasani4409
Allah sarki na nesa bai san dawan gari ba...haka yake bayani duniya nayi masa kallon mutumin kirki..mu dake talakawansa mu muka san waye shi...wani hisabin sai anje gaban mai duka...Allah ya saka mana
@@MustaphaAbdurrahman-rn3rumunjinaka Ammah Kai amatsayinka nadangarin gudumawan Mai kayi shimunga nasa amatsayinsa na shugaba
Dikko nidan jahar Kano ne Amma wlh A Arewa babujarimin gwamna kamarka wlh Allah yadafama
Ina gwanin wani ga nawa bujimi namijin fama, mai girma gwamna Allah ya tayama
Allah ya tsare mana kai His Excellency
Wanna gaskiya ne mlm dikko rada wlh kacika mekishi jaharka Allah yaidanufi
Wannan gaskiya ne mai Girma Gwamna. Allah ya kara maka karfin gwiwa wajen yakan azzalumai.
Tsayayyen gwamna ke nan. Allah ya kare mana kai. Allah ya kara mana irin ka.
Wayayyan governor kenan dikko radda
May God bless you, His Excellency. You Said the Truth and Nothing but the Truth ❤❤
Mai girma Gwamna, Allah Ya taya riko,amin.
Allah ya saka da alkhairi gwamna ❤
Mutanen Jihar Katsina na tare dakai GWAMNANMU.
Baaba maaikata kayan aiyyuka wadacecce.
Wallahi gaskiya yafada
gaskiyane ranka yadade haka magafatanmu sukayi badaransu harmuka taso aka zauna lfy suyi jahadi inshallah.
Masha allah excellency kafadi abunda shi ne yakamata mutashi muhada kai koni ina tayaka bakin cikin abunda ke faruwa kana Burgeni wlh
Allah ya temakeka Dikko
Hmmm Allah yasa mudace yafadi gaskiya
Allah ya kawo mana karshen matsalolin mu a Nigeria.
Allah ya wadatamu da shuwagabanni na gari
Gaskiya ne Excellence
Gaskiya oga
Ga shawara Dan Allah
Duk mata shin da Zaka ba makami a katsina, ka bashi kudin bindigar da duk wani tallafin da yake bukata..
Wlh cikin karamin lokaci zasu ma dauke iyayen su da yan uwanasu daga inda mandict zasu cutar da shi
To in su bar garin Kuma bandits ɗin ai suna nan ko?
Kuma bindiga ai ba kowa za'a bawa ba ko?
Sannan kuma tashin al'umma daga gari lokaci dayà akwai wahala, a ƙarshe muna fata Allah ya kawo karshen lamarin
Kana kokari Allah ya saka da Alkhairy...
Allah ya Kara Maka daukaka, Saboda this my first policing am giving credit gsky. His patriotism is clear ,no doubt 🎉🎉🎉.
Allah ya Saka da Alkairi
Masha Allah, yanzu naji magana, kawai ku bamu bindiga muma kuma ku kira jihadi, mun da kanmu Alhamdulillah.
Gaskiya ❤
shawarata anan dan ALLAH uwar gidan mai girma mlm dokko radda kici gaba da kwantar mai da hankali wllh yanajin zafin abinda akewa al umar jahar shi dama kasa baki daya ALLAH yasa yagama lfy ALLAH yakara shiga lamarin Ameen ya rabbi
Wannan gaskiya ne 😢
Allah yafe mana baki đaya
Allah yadaukaka Dan albarka daga Umar danzuru radda sai kazama shugaban kasarnan insha. Allah
Allah ya taimaki gomnan talakawa Umarun katsinawa
Masha Allahu 👍👍👍👍👍
Kaji maganan gaskia.allah ya taimaka
Allah ya qarama nisan kwana gwamna
Gaskiya ne governor allah ya saka da alkhairi ya bada nasara
ALLAH ya taimaki ka akan wannan jihadi naka
ALLAH ya kawo mana sauki
Wannan bawan Allah inai masa kyakkyawan tsammani.
Wlh mutumin banza ne ka saurari baya nan sa sosai ya sheikh 😢 Dan ba iyyalan sa bane
Allah ya karya kashun bayan azzalumai ya hayyu yaa kayyum kakawo mana agaji
Allah Yataimaki Governor Dikko Allah Yakawo Mana Mafita
Gaskiyane akwai matsala
Allah ya dafama excellency ya kama hannu
Allah ya saka da alkhairi gaskiya Nima Ina yiwa bawan Allah Nan kyakkyawan zato Allah yadafa ma yakawo sauki a Nigeria
Masha Allah Allah ya biyaka da mafificin alkairi
Allah yasaka jarumin gwamna wannan gaskiya ne
Allah yaja da Nisan kwawa gwamna
Allahu shimana maganin matsalolunmu
Wannan Gaskiya ne, amma kamata yayi gwamnati ta taimaki al'umma ta yadda zasu mallaki makamai ta hanyar ta dace.
Gaisuwa idan zasu iyar tashi tsaye da kansu dole abubuwa su canza. Allah ya tsare mu
Wallahini dakwamnazai nemeni wallahini danayiwani Abu narantse da Allah zantaimakamasa wallahi wallahi inayandazanyi wallahi
We do respect sir gaskia babu wadda akeba tai mako idan an kamashi......sai abunda ake cewa rijiya ta bada ruwa goga ta hana ni karan kankin kaina an kama kanina....malam dikko duk yarda baka tunani bandit sun wuce nan kawai AK-47 xaka basu shine magana
Abunda baka iyawa Allah ya iya maka ya bamu xaman lpia
Subhanallah
Wannan Gaskiya ne Gwamnan Katsinawa
Allah ya Kara shiga cikin lamarinka,Amatsayinka na Dan Adam yayi iya
kokarin shi Allah ya Kara taimakon ka yasaka da Alkhairi ya kawo ma mutane mafuta
Wannan maganan gaskiya ne gwamna.
Allah ya Kara tsareka kuma yabamu zaman lpy a kasa baki daya
Duk governor Dake Nigeria baby irinka Allah yakawa iyayenka da aljanna.
Allah ya karemana Kai da muta Nan ka jamiri. gwabna
😂😂😂😂 shegiya karya ai mungane duk raina Mamu wayu kuke
Your excellency ai a nan funtuwa kwanan. Sabon layi kawai,danbe suke da masu napep
Masha Allah wannan maganar gskyn
Wllhy Ina son gwamna Mai kishin al umma Allah ya tsare ka ya baka nasara a mulkin ka
Wannan sky ne malam dikko kafadi gsky Allah kawumana zaman fly
Allah sarki rankayadade Allah ya tsayamaka alfarman annabi s,a,w
❤️ ﷺ ❤️
Allah ya saka maka da alheri ya aeksalansi
Dan yasan ya'yansa bazasu kamuba shiyasa baya kai kudin fansa
Macha Allah
Allah ya biya gwamna
Wlh gwamnan nan yana matuqar kokari sosai allah baa sa a
Wannan Gaskiya brave governor wlh batajin governor dakeson mutanen sa kamar wannan governor ba
Allah yataimaka
ALLAH ya kara tayawa gwamna,,,muna cikin rudani sai kowa ya dage ya gyara tsakaninshi ALLAH sannan ya daidaita,,,,”AAMANTU BILLAHI WA RASULIHI THUMMAS TAQIM”-fadin manzanmu sallalahu alaihi wa sallam
Yayi kyau
My gwamna❤
Allah sarki rayuwa 😭😭😭😭😭
Gaskiyane wallahi
Gaskiyane
Allah ya maka albarka
Wallahi maganarka hakatake dolemutashi mukare kawunanmu
ALLAH Yaƙara Lafiya Dikko
Allah ya kareka gona kana kisin talakawa
Allah ya ja zamani baba
Afada acika wanna haka yake wllh ❤
Wllh maganar gaskiya ne fan allah yatsare Mana Kai
May anfanin yansandan da soja basukai dubu 1000 a jahar bane koko
That's my governor,❤
Good❤❤