Duk abin da dan Ahalussunnah ke fada bisa ka'ida dar kur'ani da amintacciyar sunnah ba shaci fadi babu ihu bare hayaniya Allah ka datar damu akan sunnah amin summa amin
WALLAHI KO SHEIKH ABULFATHI KADAI YA ISA YA MUQABALANCI KOWAYE SHI A CIKIN KOWACE KUNGIYA INDAI AKAN WANNAN DARIQA TA TIJJANIYYA CE WALLAHI ALLAH YAKARA MAKA LAFIYA DAN SAURAYI🤲🏼🙏🏼👍👍👍
Duka wannan hauragiya tana faruwa ne saboda rashin ganin Allah, inda ana ganin Allah kenan bai zama Allah ba, amma wannan abulfathi yana magana da hujja da dalili Allah yasa mu dace Amin
Allah ya sakawa MU’ASSASSATUL ANWAR da dukkan alkhairi. Allah ya taimake su cikin aikin da suke yi na wayar da kan Al’ummar Musulmi ta hanyar bayyana dukkan munanan aqiydun ‘yan Izala/Salafiya. Allah ya Qara buda fahimtar Mal. Abulfathiy Sani cikin karatuttuka da binciken da yake yi waxen fahimtar da jama’ar musulmi. Allah ya nuna mana GASKIYA, gaskiyace, yabamu iykon KARBAR ta da aiki da ita. Allah ya nuna mana KARYA, karyace, ya bamu ikon gujemata. Aamiyn ya Rabbal aalamiyn. Bijahi Sayyiduna Rasulullahi (Sallallahu alaihi wa sallam).
to malumai allah saka muku da alheri, amma ya kamata muma juna uzuri, mu fahimci juna, dan kowa gama da wanan al'amuran yanada hujjojin sa, kuma ya kamata mu fahimci manufar mukabala, dan gaskia mukabala yanzu kawai kurayya ce ake ba neman fahimtar juna ba, allah sa mu gane
Gaskiya mabiya dariqa ku tashi kubi umurnin Manzon Allaah SAW, na tashi a nemi ilimin addini da tsarkin zuciyah, kuma ku roqi Allaah SWT shiriya, domin duk wannan bayanin da dalilai da malam ya kawo, amma kun gagara fahimta?! Wannan yana nuna rashin ilimi da bushewar zukata da kin waiwayar wanda ke saba muku don fahimtar ina ya dosa. Allaah SWT ya fahimtar damu baki daya.
Ana maganar tauhidi wasu suna maganar natsuwa. Toh fa duk natsuwarda take tsaida tauhidinta akan fahimtar sheikhuna ba cikin Shari'ah ba ai yazama barna. Wanda shi dole sai yasan inda Allah yake, to ai magana ta 6aci.
Wannan Abulfasadin akwai shashasha dan son zuciya idan da haske kake ka fara kalubalantar Inyass mana duk abinda kake tuhumar Ibn Taymiyyah akwai miliyoinsu da suka nashi muni a wajen Inyass
to malumai allah saka muku da alheri, amma ya kamata muma juna uzuri, mu fahimci juna, dan kowa gama da wanan al'amuran yanada hujjojin sa, kuma ya kamata mu fahimci manufar mukabala, dan gaskia mukabala yanzu kawai kurayya ce ake ba neman fahimtar juna ba, allah sa mu gan
Masha Allah darika sak wlh nabar izala tinda bada ita aka haifeniba Daman har kullon gaskiya da hujja ake nema❤❤❤❤❤
Allah ya kara basira sayyadi abulfatahi, karyakku yan izala, Allah ya barmu da manzon Allah
Duk abin da dan Ahalussunnah ke fada bisa ka'ida dar kur'ani da amintacciyar sunnah ba shaci fadi babu ihu bare hayaniya Allah ka datar damu akan sunnah amin summa amin
Shek abil fathi kafi qarfin izalar duniya
Masha Allah, Allah yakaramuku basira, Allah kabamu ikon gane gaskiya.
amin
L😊ll😊lll😊😊l@@abbasyusuf5071
@@abbasyusuf5071pllllllplllllpllll
@@abbasyusuf5071ll😊lpl
L😊lpllll
Masha Allah sayadi Abdul fatahi Allah ya kara ilimi kuma Allah ya kara lafiya kuma Allah ya kareka daga sherin mahasada dukan su
Masoyan annabi na gaskiya sheikh abulfathi
Allah ya rabamu da
Masha Allah mude munfahici DARIQA
WALLAHI KO SHEIKH ABULFATHI KADAI YA ISA YA MUQABALANCI KOWAYE SHI A CIKIN KOWACE KUNGIYA INDAI AKAN WANNAN DARIQA TA TIJJANIYYA CE WALLAHI ALLAH YAKARA MAKA LAFIYA DAN SAURAYI🤲🏼🙏🏼👍👍👍
ماشاء الله
Allah y kara basira abulfatahi y taimaki Darika
Shehun ka baban jahiline' baka iya ganewa sabo da kai ma jahili ne' irin shi
Kai izala Ku jeku yi karato anbar Ku abaya
Wlhy allah mun gode ma Allah ka qara rabamu da sharrin izala da munafurcin su ameen
Wayyo bawan allah ka ban tausayi
Duka wannan hauragiya tana faruwa ne saboda rashin ganin Allah, inda ana ganin Allah kenan bai zama Allah ba, amma wannan abulfathi yana magana da hujja da dalili Allah yasa mu dace Amin
Masha Allah darika sak
machallah sheikh umar Allah kara basira da lafiya da nisan kwana ameen
Abin da allah yafadawa kasa akansa muke
Allaah SWT ya miki albarka, kin samu aqeedah mai kyau.
Zakin faidah fadamusu Gaskiya 💯 muna ziyara cikin ladabi 🙏❤❤❤❤❤❤
Wahabiyawa
Taimiyawa
Yazidawa
Izalawa
Bokoharamiyawa
How market??😅😅😅😅😅😅
Macha Allah izzala sak
Bidi 'a sam
Sunnah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Masha Allah sunnah sak magana acikin nutsuwa larabci babu gargada masha Allah
Kay subhanallah Muslunci yayi sunnah tayi hankali da nutsuwa magana cikin kwanciar hankali ya allah karabamu da bidia da ahkinta
Ga Malam Adam Zubair Baffah Hotoro Hafizahullah yayi muku ba Dadi a Gombe ku nemoshi kuga yadda akeyi
Allah yasaka da alkhairi
Allah ya chireyemu ameen
Masha Allah
الله الله الله الله الله ربي لا أشرك به أحدا
الوهابية ليسوا من أهل السنة ولكنهم
يكررون نحن أهل السنة والجماعة
هذا من جهلهم عن السنة
أهل السنة والجماعة هم الصوفية
Allah ya sakawa MU’ASSASSATUL ANWAR da dukkan alkhairi.
Allah ya taimake su cikin aikin da suke yi na wayar da kan Al’ummar Musulmi ta hanyar bayyana dukkan munanan aqiydun ‘yan Izala/Salafiya.
Allah ya Qara buda fahimtar Mal. Abulfathiy Sani cikin karatuttuka da binciken da yake yi waxen fahimtar da jama’ar musulmi.
Allah ya nuna mana GASKIYA, gaskiyace, yabamu iykon KARBAR ta da aiki da ita.
Allah ya nuna mana KARYA, karyace, ya bamu ikon gujemata.
Aamiyn ya Rabbal aalamiyn. Bijahi Sayyiduna Rasulullahi (Sallallahu alaihi wa sallam).
Bsr
allah ya saka da alkhairi mude munfahici sunna sak
WLH NATSUWARSU MA BA IRI DAYA BACE, BATATTUN BANZA, ALLAH YA TABBATAR DAMU AKAN SUNNAN ANNABINSA MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM.
Maqiya annabi kenan duk inda suke sai ka ganesu
Allah ya shiryeka
Karatu ne a Saman ilimi.
Masha Allah sayyadi abdul fatahi tijjaniya
Malan Abdul fahi kayi bayane mai kyau amma su basa ganewane
Allah ya saka da alheiri
Wannan muqabala ce kawai badan mu fahimta ba
Ka'i kan ka dan darikka magan ganun da kake ba nutsuwa sabo ba bu ishansha illimi sunna sakk biddi'a sam inchallah
Ya cheikh Aboul fatahi
ALLAHU AKBAR MALAMIN SUNNAH
Hhhhhhh
Mashallahu munajin dadi
Allah ya gqara tabbatar damu akan al Qur'an da ingattattun hadith visa ga fahimtar magabata. Amma in kagga hayaniya babu gsky aciki.
Gaskiya takobin ahalussunnah Allah yaqara lfy malam
Allah ya ganardamugaskiya
Yan darika harda kwangyen amsa
Allah yadatar damu a sunnah
Duk wani mai hankali zai fahimci irin kame-kamen da yan izalar nan suka yi
Sunna sak shehu barhama
Kayi mana waazi akan imani, izala muma mu dena kaskantar da malamain dariqa
Haba malan wa Kai nan mun pi karfinka mukam sai Allah da annabi sunnan sak
Karya bata haduwa da ilmi yan izzala kunji kunya wallah ?
izala ai hujja suka bayar daga Qur'ani da Hadisai
to malumai allah saka muku da alheri, amma ya kamata muma juna uzuri, mu fahimci juna, dan kowa gama da wanan al'amuran yanada hujjojin sa, kuma ya kamata mu fahimci manufar mukabala, dan gaskia mukabala yanzu kawai kurayya ce ake ba neman fahimtar juna ba, allah sa mu gane
Ameen thumma ameen. Jazakumullahu khair da wannan tunatarwa.
Shehu abudulfathi a sani Allah yakara basira sukuma Allah yagandasu gaskiya in
Wannan gaskia
Ai nutsuwar dabanne Masha’Allah Allah ya datar damu wajen bin sunnah Ameen
WALLAHI ABUN BAN SHAAWA
Ba nutsuwa ake bukata ba,hujja ake bukata
Allah ya kara lafiya sayadi zakin wahabiyawa yan izala Allah ya tsareka daga sherin maqiya
Ma sha Allah
Mamman usman
Kudaiji tsoron Allah
Almajirin malam
Gaskiya mabiya dariqa ku tashi kubi umurnin Manzon Allaah SAW, na tashi a nemi ilimin addini da tsarkin zuciyah, kuma ku roqi Allaah SWT shiriya, domin duk wannan bayanin da dalilai da malam ya kawo, amma kun gagara fahimta?! Wannan yana nuna rashin ilimi da bushewar zukata da kin waiwayar wanda ke saba muku don fahimtar ina ya dosa. Allaah SWT ya fahimtar damu baki daya.
Allah yana sama ko sin so ko sin ki
Allah ya ganar da mu
Haba dan Allah jamaa gaskiya dayace wlh inizala tafara har ta gama hadisina da Aya baruduba ba kamekameba
😂😅😢
Sheikh Abu Al-Fathi daga kasar Sudan, gaisuwa dubu dubu, Allah ya kiyaye, ya kuma kara maka
muna bayan abdul fathi
Sosaima
Mukuma muna bayan annabi da dalili
💞
Yan izala mutanan banzane wallahi
Allah yabada xaman lafiya
Ash'ariy shine usus na ahlussunna waljama'a. Toh gashi wasu suna cewa su ahlussunna ne amma kuma suna kishiyantar aqidar Ash'ariyyah🤔.
sunnah inchallah Allah da manzo kadai ba wasu waliye bazaba mai cin mata
Auzubillahi idai ka taba waliyan allah toh Allah baya tare da kai
Ana maganar tauhidi wasu suna maganar natsuwa. Toh fa duk natsuwarda take tsaida tauhidinta akan fahimtar sheikhuna ba cikin Shari'ah ba ai yazama barna.
Wanda shi dole sai yasan inda Allah yake, to ai magana ta 6aci.
Laaaa ashe harnan kana nan ya tijanni gunkiii
@@al-adammultisynergycompany6343 🤔
Wannan Abulfasadin akwai shashasha dan son zuciya idan da haske kake ka fara kalubalantar Inyass mana duk abinda kake tuhumar Ibn Taymiyyah akwai miliyoinsu da suka nashi muni a wajen Inyass
Dan izala akoma makaranta
Wai ba shi da nutsuwa, Yaya yake da Kabiru Gombe?
Kabiru gwambe yafishi nitsuwa
Muna bayan annabi
Malam abdulfata darika
Allah kai mana tsari da wahabiyawa
En izala kunji kunya
sunna sak
Aya da sunna ba hayania ba
Aje ayi karatu abulfathi
Sunnah sak
MASHA ALLAH GABA DAI GABA DAI SUNNAH
Allah kabarmu dabin tafarkin manzo (S A W) sunnah Sak
Kaci gaskiya, al Qur'an da hadith bisa hujja ba tareda hayaniyaba
Allah Makaici ta dukkan siffofi
Allah sawake
Dodon wahabiyawa Shek abilfathi
Malamin ahlussunnah ya birgeni silent man
pls yan izala kurunka ladabi pls
domin duk natsuwar da ba ladabi wa Allah to Allah wadarar wannan natsuwar
Wlh Nima y burgeni. He's very calm. Kuma da gani yafi gaskia
Wllh izala kafircece
Shek abdulfathi kaburgenmu sosai
Burguewa mi yayi ?
amma gaskiya Allah ya shirye ka kagane gaskiya wlh sunnah sak
gahadisi ga gaya sai sunna sak
Muna tare da sunnah
Mubi Gaskiya minene Gaskiya Qur ANI shinegaski
Abul fathi ya Sha Kashi sosai wllhy fah
Haba dan uwa. Ka sake sauraro
to malumai allah saka muku da alheri, amma ya kamata muma juna uzuri, mu fahimci juna, dan kowa gama da wanan al'amuran yanada hujjojin sa, kuma ya kamata mu fahimci manufar mukabala, dan gaskia mukabala yanzu kawai kurayya ce ake ba neman fahimtar juna ba, allah sa mu gan