Ana toshe duk wata kafa da mutanen kirki za su hau mulki a Najeriya - Shehu Sani

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Yayin da mulkin farar hula ya cika shekara 25 karon farko a tarihin Najeriya, Sanata Shehu Sani, ya yi zargin cewa shugabannin ƙasar sun mayar da siyasa mulkin ɗauki-ɗora.

КОМЕНТАРІ • 25

  • @IbnUmar-ur6ow
    @IbnUmar-ur6ow 2 місяці тому +1

    May Allah bless you shehu sani

  • @MuhammadSulaiman-cg3xw
    @MuhammadSulaiman-cg3xw 2 місяці тому +1

    Maza a jiya, maza a yau, Maza a gobe Insha Allah.

  • @Abdoullah_B_Yusuf
    @Abdoullah_B_Yusuf 2 місяці тому +4

    Kalaman bawan allah nan dukka babu qarya aciki fatanmi dai shine idai juyin Mulki zaizama alkhairi allah kakawo masuyi

  • @umarabdullahi9962
    @umarabdullahi9962 2 місяці тому

    Na jinjinawa wannan mutumin Hamza elmustafha fahimtarsu daya akan al'umma

  • @abdullahiabubakar1943
    @abdullahiabubakar1943 2 місяці тому

    Gaskiya hakane mu talakkawan nigeria bamusan incimmba domin kudi sune ke jawowa talakka da hankailnsa har yasayar da incinsa Allah yasa mugane gaskiya Amin

  • @rabiu947
    @rabiu947 2 місяці тому +1

    Wallahi gwara ma ayi juyin mulki

  • @malamaminukano1498
    @malamaminukano1498 2 місяці тому +1

    Assalamu alaikum
    Allah ya gyara mana Kasar mu Nigeria 🇳🇬

  • @iiii8286
    @iiii8286 2 місяці тому

    Allah ya gyara mana Najeriya

  • @aliyuismail8074
    @aliyuismail8074 2 місяці тому

    In Allah ya yarda sai ka karbi jahar Kaduna, Comrade.

  • @aliyuidris5040
    @aliyuidris5040 2 місяці тому

    Allah ya zabamana mafi alkairi

  • @aliyuismail8074
    @aliyuismail8074 2 місяці тому

    Wallahi shehu Sani dan gwagwarmaya ne na gaske. Allah ya qara kareka.

  • @sulaimankhairan5480
    @sulaimankhairan5480 2 місяці тому +1

    Allah,ya saka muku da alkhairi mun dade muna neman irin wan nan ranar da za'a wayar wa talaka kai dan ya gane illar karbar kudi dan siyar da yanci sa wlh har yanzu bamu gama waye waba ga irin halinda muke ciki???

  • @osasgracy4840
    @osasgracy4840 2 місяці тому

    Allah yakara lafiya da nisan kwana masu albarka comrade ❤

  • @HassanUsaini-en4xv
    @HassanUsaini-en4xv 2 місяці тому

    Thank you

  • @SamailaFarao
    @SamailaFarao 2 місяці тому

    Mazan gobe.

  • @Arewglobal
    @Arewglobal 2 місяці тому

    Gaskiya

  • @nurayunusabbr428
    @nurayunusabbr428 2 місяці тому

    Gaskiya ne wannan magana taka idan mutane bazasu cire kwadayi a ransu to ba.a fara bama

  • @Bangula4
    @Bangula4 2 місяці тому

    Ni kuma inaganin kamar talakawa sune sukafi matsala a wannan abun, saboda talakan nigeria baya wayewa a dimokaradiya nigeria savoda susuke saida kansu da mutuncinsu

  • @abbaahmed8289
    @abbaahmed8289 2 місяці тому

    Who defines "Mutumin Kirki"?

  • @user-pn3uw4rq7b
    @user-pn3uw4rq7b 2 місяці тому

    Sai ka gaya mana cikin abubuwan alfarma da akai maka, mene ka dawo dashi.