wlhy duk wanda iya wannan muqabalar ya gani bazai taba ganin gskyr Abdul Jabbar ba. Amma wlhy akwai munanan hadisannan 😢😢 Tabbas akwai wasu guraran da Abdul jabbar ya qara wa Hadisan muni. Amma wasu hadisan kam gsky sai a hankali. Allah dai ya kyauta
YA ALLAH KA RUFA MAMU ASIRI KA KIYAYEMU DAGA JIN KUNYA DUNIYA DA LAHIRA, A hakika daga farko naji haushin tonon asirin da Malumma sukeso suyi wa Abduljabbar, To Amma yanzu dana saurara sai naji lalle an kunyata shine sakamakon Girman kai da nuna isarsa a ilimi da cika baki da yake a majalisansa. YA KU DALIBAN MALAM LALLE KU SANI , ADDINI BA NA MALAM BANE, NA ALLAH NE. daga karshe naji takaicin Kunyata shi a gaban Dansa da ya afku.
Allah ya karama annabi daraja, Ya kuma kare mu daga sharrin duk wata husuma datake tun karar addinin mu ya kuma yi mana maganin duk masu shirin raba kawunan musulmi baki daya, su kuma waanan malai allah ya saka masu da alkhairi ya kara masu ilimi ya kuma kiyayesu daga dukkan wani sharri AMEEN, Allah ya baku ikon ruguza duk wata barna dake cikin musulunci, shikuma malan Abduljabbar Allah ya basa ikon daukar gaskiya
Na tabbata idan aka danganta magan ganun abdul jabbar da yayi ace ubansa ne yayi wallahi bazai so ba. In ya iya maimaitawa 'yan uwansa bazasu so ba. Allah ka saka mana abun da yayi wa musulunci a kanawa da duniya baaki daya. Allah ka kubutarda masu son kubata daka mabiyansa. Allah ka tarwatsa dukka nufisa da kudirinsa. Allah kasa yaran sa suyi masa a abun da ya fada akan wanda akayi duniya dominsa. La'ananne, tsinanne, zindiqi anyi asarar haihuwarka. Mahaukaci
Alhamdulillah, Jabbiri yasha ƙasa, Allah ya shiryar da mu shiriya irin na addinin musulunci, Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta, yanuna mana ƙarya ya bamu ikon gujemata, Allah ya daukaka musulunci da musulmai, ya ƙasƙantar da kafirci da kafirai. Alhamdulillahi rabbil alamin.
Ta kamata shima ayi mishi hukunci yadda akayi wa na baya domin annabi ba abin wasa bane in ana so ayi adalci toh dole shima ayi mishi hukunci daidai da yadda Shari'a ta fada kuma ta rubuta ya kamata shima a kashe shi ta yadda nan gaba ba wanda zaiyi yin kurin zagin annabi ko ya fadi kalmar batanci Allah YA KARAWA ANNABI S.A.W DARAJA.
Yayi kyau malaman addini kun kure shi kun kaishi bango bashida abinda zai ce , yanada damar ya kawo hujjuin abinda yake jinginawa Annabi SAW Sai yace Wai Babu lokaci karyarsa takare Allah yashirya shi ko yayi mana maganinsa Kuma ayi Masa hukunci, idan yacigaba,
ALLAHAMDULLILAH! ALLAHAMDULLILAH!! ALLAHAMDULLILAH!!! Thank to the kano state government for taking proactive measure to avert maitatsine the earlier such quake such so called scholars are banned the better for safety of kano people. Kano state has been experiencing series of religious crises it must never happen again....saee'd from Singapore 🇸🇬 origin of katsina state...
Allah yaqara shiryar damu akan sunnar ma'aiki s.a.w
wlhy duk wanda iya wannan muqabalar ya gani bazai taba ganin gskyr Abdul Jabbar ba. Amma wlhy akwai munanan hadisannan 😢😢 Tabbas akwai wasu guraran da Abdul jabbar ya qara wa Hadisan muni. Amma wasu hadisan kam gsky sai a hankali. Allah dai ya kyauta
Gaskiya ne
Wlhy Allah abduljabbar kanin fir auna ne
Lahaula wala qawata lillah Allah karabamu da son girma son mulki da son abun duniya Allah katabbatar damu akan sunna har abada !!!
Ameeen tsumma ameeen
YA ALLAH KA RUFA MAMU ASIRI KA KIYAYEMU DAGA JIN KUNYA DUNIYA DA LAHIRA, A hakika daga farko naji haushin tonon asirin da Malumma sukeso suyi wa Abduljabbar, To Amma yanzu dana saurara sai naji lalle an kunyata shine sakamakon Girman kai da nuna isarsa a ilimi da cika baki da yake a majalisansa. YA KU DALIBAN MALAM LALLE KU SANI , ADDINI BA NA MALAM BANE, NA ALLAH NE. daga karshe naji takaicin Kunyata shi a gaban Dansa da ya afku.
Labaika sadauki
Amma DAI abduljabbaru kaji kunya WALLAHI, ka Tuba kawai kayi watsi da IRIN WANNAN mummmunar akida
Allah ya karama annabi daraja, Ya kuma kare mu daga sharrin duk wata husuma datake tun karar addinin mu ya kuma yi mana maganin duk masu shirin raba kawunan musulmi baki daya, su kuma waanan malai allah ya saka masu da alkhairi ya kara masu ilimi ya kuma kiyayesu daga dukkan wani sharri AMEEN, Allah ya baku ikon ruguza duk wata barna dake cikin musulunci, shikuma malan Abduljabbar Allah ya basa ikon daukar gaskiya
Innalillahi wa inna.ilaihiraju.una Allah yashiryeka dan tamure
Allah ya bima haqqin ka 👏 ya maulana 👏
Anya kana kishin manzon Allah kuwa?
Mas'Ud Mas'Ud Hotoro😂😂😂U made my day wlhy
❤❤❤❤
Allah ya saka da Alkhairi. Shedani yaga saka makonsa
Wallahi , masu bani mamaki , sune """masu bin Abduljabbar"""". .
Abdul jabbaru fa ya kafurta wallahi
Irin wannan cin mutunci HK🤔😭
Innalillahi wa'inna ilahi raaji'un 😭
Allah yakarawa annabi daraja
gaskiya Abdul jabbar
Bai bi hanyar gaskiya a muqabala bah
Ya karanta hadissi yafi wannan surutu da gardama
Na tabbata idan aka danganta magan ganun abdul jabbar da yayi ace ubansa ne yayi wallahi bazai so ba. In ya iya maimaitawa 'yan uwansa bazasu so ba. Allah ka saka mana abun da yayi wa musulunci a kanawa da duniya baaki daya. Allah ka kubutarda masu son kubata daka mabiyansa. Allah ka tarwatsa dukka nufisa da kudirinsa. Allah kasa yaran sa suyi masa a abun da ya fada akan wanda akayi duniya dominsa. La'ananne, tsinanne, zindiqi anyi asarar haihuwarka. Mahaukaci
Subhanallah!!
Abduljabbar Allah yasa katuba.
Allah yarusa addinin shi,a
Allah ishirya mu ameen summa ameen
Alhamdulillah, Jabbiri yasha ƙasa, Allah ya shiryar da mu shiriya irin na addinin musulunci, Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta, yanuna mana ƙarya ya bamu ikon gujemata, Allah ya daukaka musulunci da musulmai, ya ƙasƙantar da kafirci da kafirai. Alhamdulillahi rabbil alamin.
Allah yasaka maku da Alkhairi ya qara ganar damu Gaskiya
Ubangiji allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta
Amin
Allah yaqarama annabi daraja
Malam abduljabbar yazo musu da niyyar muqabala su kuma sun zo masa da niyyar jayayya da inkari
Ta kamata shima ayi mishi hukunci yadda akayi wa na baya domin annabi ba abin wasa bane in ana so ayi adalci toh dole shima ayi mishi hukunci daidai da yadda Shari'a ta fada kuma ta rubuta ya kamata shima a kashe shi ta yadda nan gaba ba wanda zaiyi yin kurin zagin annabi ko ya fadi kalmar batanci Allah YA KARAWA ANNABI S.A.W DARAJA.
Allah yajazamani kou mala mai
Abduljabar kayi hasara wallahi
Yayi kyau malaman addini kun kure shi kun kaishi bango bashida abinda zai ce , yanada damar ya kawo hujjuin abinda yake jinginawa Annabi SAW Sai yace Wai Babu lokaci karyarsa takare Allah yashirya shi ko yayi mana maganinsa Kuma ayi Masa hukunci, idan yacigaba,
Malam gaba gadi ,wato cikakken dan rainin hankali ne kuma dam isaka mara mutunci
Allah ya saka da Alkhairi
Allah ya k'arama Annabi daraja saw
Madallah
Alhamdulillah' Allahumma salli ala Muhammadin wa sallim
جزاكم الله خيرا شيوخ السنه
ALLAHAMDULLILAH! ALLAHAMDULLILAH!! ALLAHAMDULLILAH!!! Thank to the kano state government for taking proactive measure to avert maitatsine the earlier such quake such so called scholars are banned the better for safety of kano people.
Kano state has been experiencing series of religious crises it must never happen again....saee'd from Singapore 🇸🇬 origin of katsina state...
Fatana ayi hadinkai tsakanin Qadiriyya,Izala, Tijjaniyya. Don kawadda Abduljabbar
@@dahirumuhammad7898 hakane
Wannan ba muqabala bane,,,tambaya malaman Kano sukeyi tare da inkarin amsa kuma!!! Wannan babu hankali aciki.
Shi dama ai mara Gaskiya ko a ruwan esi zufa yake
Tambaya malaman Kano sukeyi tare da inkarin amsa a lokaci guda,, wannan babu hankali aciki wlh .
Gaskiya wannan abdujabbar nan Bakaramin mushirki bane 😡😡shedani cikin mutane kayan haushi wallahi
🤣🤣🤣 innalillahi wa inna ilaihi rajiun
Ya Allah yashafe zunuban ganduje da namu baki daya !!!
Zamu sake zabar Ganduje a Karin 3
@@dahirumuhammad7898 inda alheri Allah tabbatar
Amin
🚶🏻♂️🚶🏻♂️
@@shamsuddeenyusuf1712 ???
The first mistake of the forum is the use of the word RA'Y.
😂😂😂😂😂😂😂
Qarya ta qare wa buddari sai tusa
Allah ya karawa annabi daraja