Cikakkiyar Muqabala tsakanin malaman Kano da Abduljabbar

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 5 лют 2025

КОМЕНТАРІ • 59

  • @aliyubari
    @aliyubari 3 місяці тому

    Allah yaqara shiryar damu akan sunnar ma'aiki s.a.w

  • @osmanht1327
    @osmanht1327 27 днів тому +1

    wlhy duk wanda iya wannan muqabalar ya gani bazai taba ganin gskyr Abdul Jabbar ba. Amma wlhy akwai munanan hadisannan 😢😢 Tabbas akwai wasu guraran da Abdul jabbar ya qara wa Hadisan muni. Amma wasu hadisan kam gsky sai a hankali. Allah dai ya kyauta

  • @ahmadmubarak6210
    @ahmadmubarak6210 3 роки тому +4

    Wlhy Allah abduljabbar kanin fir auna ne

  • @hajiyasalmababy7702
    @hajiyasalmababy7702 3 роки тому +6

    Lahaula wala qawata lillah Allah karabamu da son girma son mulki da son abun duniya Allah katabbatar damu akan sunna har abada !!!

  • @abbassanikerau3666
    @abbassanikerau3666 3 роки тому +1

    YA ALLAH KA RUFA MAMU ASIRI KA KIYAYEMU DAGA JIN KUNYA DUNIYA DA LAHIRA, A hakika daga farko naji haushin tonon asirin da Malumma sukeso suyi wa Abduljabbar, To Amma yanzu dana saurara sai naji lalle an kunyata shine sakamakon Girman kai da nuna isarsa a ilimi da cika baki da yake a majalisansa. YA KU DALIBAN MALAM LALLE KU SANI , ADDINI BA NA MALAM BANE, NA ALLAH NE. daga karshe naji takaicin Kunyata shi a gaban Dansa da ya afku.

  • @ibrahimchitouabdoulkarim6583
    @ibrahimchitouabdoulkarim6583 Рік тому +1

    Labaika sadauki

  • @BABANMUHAISEENTANGAZA
    @BABANMUHAISEENTANGAZA Місяць тому

    Amma DAI abduljabbaru kaji kunya WALLAHI, ka Tuba kawai kayi watsi da IRIN WANNAN mummmunar akida

  • @saniaminu3209
    @saniaminu3209 3 роки тому +3

    Allah ya karama annabi daraja, Ya kuma kare mu daga sharrin duk wata husuma datake tun karar addinin mu ya kuma yi mana maganin duk masu shirin raba kawunan musulmi baki daya, su kuma waanan malai allah ya saka masu da alkhairi ya kara masu ilimi ya kuma kiyayesu daga dukkan wani sharri AMEEN, Allah ya baku ikon ruguza duk wata barna dake cikin musulunci, shikuma malan Abduljabbar Allah ya basa ikon daukar gaskiya

  • @muhuyiddinhadimuhammad9351
    @muhuyiddinhadimuhammad9351 3 роки тому +1

    Innalillahi wa inna.ilaihiraju.una Allah yashiryeka dan tamure

  • @ibnuzairu1768
    @ibnuzairu1768 2 роки тому +1

    Allah ya bima haqqin ka 👏 ya maulana 👏

  • @almaleekherbalislamicmedic1130
    @almaleekherbalislamicmedic1130 3 роки тому +7

    Mas'Ud Mas'Ud Hotoro😂😂😂U made my day wlhy

  • @muhammadauwal57
    @muhammadauwal57 3 роки тому +3

    Allah ya saka da Alkhairi. Shedani yaga saka makonsa

  • @dahirumuhammad7898
    @dahirumuhammad7898 3 роки тому +6

    Wallahi , masu bani mamaki , sune """masu bin Abduljabbar"""". .

  • @abdul-muhsinmuhammadkabiru
    @abdul-muhsinmuhammadkabiru Місяць тому

    Abdul jabbaru fa ya kafurta wallahi
    Irin wannan cin mutunci HK🤔😭
    Innalillahi wa'inna ilahi raaji'un 😭

  • @auwalabubakar1413
    @auwalabubakar1413 3 роки тому +3

    Allah yakarawa annabi daraja

  • @BoubacaraliAli
    @BoubacaraliAli 10 місяців тому

    gaskiya Abdul jabbar
    Bai bi hanyar gaskiya a muqabala bah
    Ya karanta hadissi yafi wannan surutu da gardama

  • @zainabibrahim5045
    @zainabibrahim5045 3 роки тому

    Na tabbata idan aka danganta magan ganun abdul jabbar da yayi ace ubansa ne yayi wallahi bazai so ba. In ya iya maimaitawa 'yan uwansa bazasu so ba. Allah ka saka mana abun da yayi wa musulunci a kanawa da duniya baaki daya. Allah ka kubutarda masu son kubata daka mabiyansa. Allah ka tarwatsa dukka nufisa da kudirinsa. Allah kasa yaran sa suyi masa a abun da ya fada akan wanda akayi duniya dominsa. La'ananne, tsinanne, zindiqi anyi asarar haihuwarka. Mahaukaci

  • @almustaphaishaqbununu4522
    @almustaphaishaqbununu4522 3 роки тому +1

    Subhanallah!!
    Abduljabbar Allah yasa katuba.

  • @saniadamuallahyarusaakidar5048
    @saniadamuallahyarusaakidar5048 3 роки тому +3

    Allah yarusa addinin shi,a

  • @ibrahimsalehibrahim6083
    @ibrahimsalehibrahim6083 3 роки тому

    Allah ishirya mu ameen summa ameen

  • @hikmatutv3368
    @hikmatutv3368 3 роки тому

    Alhamdulillah, Jabbiri yasha ƙasa, Allah ya shiryar da mu shiriya irin na addinin musulunci, Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta, yanuna mana ƙarya ya bamu ikon gujemata, Allah ya daukaka musulunci da musulmai, ya ƙasƙantar da kafirci da kafirai. Alhamdulillahi rabbil alamin.

  • @saniibrahimgaya5020
    @saniibrahimgaya5020 3 роки тому

    Allah yasaka maku da Alkhairi ya qara ganar damu Gaskiya

  • @muazumuhdameen9508
    @muazumuhdameen9508 3 роки тому +7

    Ubangiji allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta

  • @alhajiiraki9801
    @alhajiiraki9801 3 роки тому +2

    Allah yaqarama annabi daraja

  • @abubakarmsani7705
    @abubakarmsani7705 4 дні тому

    Malam abduljabbar yazo musu da niyyar muqabala su kuma sun zo masa da niyyar jayayya da inkari

  • @khadijamustapha3825
    @khadijamustapha3825 3 роки тому +1

    Ta kamata shima ayi mishi hukunci yadda akayi wa na baya domin annabi ba abin wasa bane in ana so ayi adalci toh dole shima ayi mishi hukunci daidai da yadda Shari'a ta fada kuma ta rubuta ya kamata shima a kashe shi ta yadda nan gaba ba wanda zaiyi yin kurin zagin annabi ko ya fadi kalmar batanci Allah YA KARAWA ANNABI S.A.W DARAJA.

  • @kogohana1471
    @kogohana1471 3 роки тому +2

    Allah yajazamani kou mala mai

  • @hajiyasalmababy7702
    @hajiyasalmababy7702 3 роки тому +1

    Abduljabar kayi hasara wallahi

    • @anisaumarabubakar8834
      @anisaumarabubakar8834 3 роки тому +1

      Yayi kyau malaman addini kun kure shi kun kaishi bango bashida abinda zai ce , yanada damar ya kawo hujjuin abinda yake jinginawa Annabi SAW Sai yace Wai Babu lokaci karyarsa takare Allah yashirya shi ko yayi mana maganinsa Kuma ayi Masa hukunci, idan yacigaba,

  • @aminujibril4101
    @aminujibril4101 Рік тому

    Malam gaba gadi ,wato cikakken dan rainin hankali ne kuma dam isaka mara mutunci

  • @ibrahimsanusi3286
    @ibrahimsanusi3286 3 роки тому +1

    Allah ya saka da Alkhairi

  • @musaumar3583
    @musaumar3583 3 роки тому

    Allah ya k'arama Annabi daraja saw

  • @jibrinumar4826
    @jibrinumar4826 5 місяців тому +1

    Madallah

  • @abdourahamaneissaka6448
    @abdourahamaneissaka6448 3 роки тому

    Alhamdulillah' Allahumma salli ala Muhammadin wa sallim

  • @SOSO-ft8sk
    @SOSO-ft8sk 3 роки тому +1

    جزاكم الله خيرا شيوخ السنه

  • @sd-kinternationalltd7131
    @sd-kinternationalltd7131 3 роки тому +8

    ALLAHAMDULLILAH! ALLAHAMDULLILAH!! ALLAHAMDULLILAH!!! Thank to the kano state government for taking proactive measure to avert maitatsine the earlier such quake such so called scholars are banned the better for safety of kano people.
    Kano state has been experiencing series of religious crises it must never happen again....saee'd from Singapore 🇸🇬 origin of katsina state...

  • @abubakarmsani7705
    @abubakarmsani7705 4 дні тому

    Wannan ba muqabala bane,,,tambaya malaman Kano sukeyi tare da inkarin amsa kuma!!! Wannan babu hankali aciki.

  • @sadiqgyaranya
    @sadiqgyaranya 3 роки тому +2

    Shi dama ai mara Gaskiya ko a ruwan esi zufa yake

  • @abubakarmsani7705
    @abubakarmsani7705 4 дні тому

    Tambaya malaman Kano sukeyi tare da inkarin amsa a lokaci guda,, wannan babu hankali aciki wlh .

  • @shamsuddeenyusuf1712
    @shamsuddeenyusuf1712 3 роки тому +3

    Gaskiya wannan abdujabbar nan Bakaramin mushirki bane 😡😡shedani cikin mutane kayan haushi wallahi

  • @saniibrahimgaya5020
    @saniibrahimgaya5020 3 роки тому

    🤣🤣🤣 innalillahi wa inna ilaihi rajiun

  • @hajiyasalmababy7702
    @hajiyasalmababy7702 3 роки тому +2

    Ya Allah yashafe zunuban ganduje da namu baki daya !!!

  • @sanimustapha9273
    @sanimustapha9273 3 роки тому +1

    The first mistake of the forum is the use of the word RA'Y.

  • @nuhuusman3208
    @nuhuusman3208 3 роки тому +2

    😂😂😂😂😂😂😂
    Qarya ta qare wa buddari sai tusa

  • @samailaaboubacar984
    @samailaaboubacar984 3 роки тому +1

    Allah ya karawa annabi daraja