'Na gaji wanzanci don mahaifina ba shi da namiji'

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 12 вер 2024
  • Wata matashiya wanzamiya a birnin Kano da ke Nijeriya ta ce ta gaji sana'ar mahaifinta ne domin yi masa biyayya ganin cewa babu namiji a cikin 'ya'yansa.
    A hira da ta yi da TRT Afrika Hausa, Hassana Gambo, wadda ita ce shugabar mata wanzamai ta karamar hukumar Nasarawa, ta ce tana aski da shayi da cire beli da bayar da magunguna.
    / trtafrikaha
    / trtafrikaha
    / trtafrikaha

КОМЕНТАРІ • 13