Bidiyon zaman yanke hukuncin shari'ar Malam Abduljabbar Kabara

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 5 вер 2024
  • Ku kalli bidiyon zaman hukuncin shari'ar Malam Abduljabbar Nasiru Kabara.

КОМЕНТАРІ • 148

  • @ahmadsulaiman1985
    @ahmadsulaiman1985 Рік тому +6

    Gaskiya malaminnan ya burgeni👍 naji wani yana cewa mun gama dashi😁 hhhh, in Allah Ya yarda sai kunji kunya!

  • @aliyuibrahim4115
    @aliyuibrahim4115 Рік тому +3

    Labbaika sadauki komae runtsi muna tare da kae sheikh Dr Abduljabbar kabara h Allah ya kara lafiya da nisan kwana Allah ya karya makiyanka kosuwayeee

  • @touresagoredjibril9049
    @touresagoredjibril9049 Рік тому +3

    Wallahi tallahi billahi ba wani dan izala da zai iya wannan zarumtar a Nigeria. Ana ga mutuwa kana jadadda da'awar ka. Wannan ya ƙara ƙaunar ka a zukatan bayin Allah. Kuma prof Abdoul jabbar ko yanzu yabar duniya tallahi ya rushe wahabisme a Nigeria.
    Labbayka SADAOUKI garkuwan musulunci

  • @aliyumuhammadmamu889
    @aliyumuhammadmamu889 Рік тому +5

    Na rantse da girman mai halitta baki đaya, wannan shine jarumi kuma mai cikakken imani kan manzo (saw) da iyalen gidan sa tsarkaka, su kuma masu goyon bayan hakan, su sani cewa ba a sabo da đan maciji, in rashe ya juya da mujiya... A nan ne zaku gane cewa kan ku ku ke hallaka wa ba wasu ba, Allah ya qara wa annabi karama da masu kiyaye mutumcin sa

  • @murtalajibril5986
    @murtalajibril5986 Рік тому +5

    Labbaika

  • @ibrahimmuazzam3107
    @ibrahimmuazzam3107 11 місяців тому +2

    Malam abduljabbar Allah ya isarmaka❤❤❤

  • @diehard850
    @diehard850 Рік тому +1

    Allah ya karawa annabi daraja ya karemu daga irin wannan bala'i

  • @hassanauwalumar1401
    @hassanauwalumar1401 10 місяців тому +3

    Daliban imamu ali duk ringside basa risinawa qarya!labaika sadauki ❤

  • @zahraddeenusman6465
    @zahraddeenusman6465 Рік тому +3

    Izza tana gurin Allah da manzonsa da muminai.
    Haqiqa mlm Abduljabbar Kai jarumi ne.
    Masoyin Annabi

  • @amirakabir8892
    @amirakabir8892 Рік тому +7

    Wanna ba daidai bane.
    Mallam mutum ne kamar kowa kuma bai amsa Laifin da aje zarginsa dasu ba ,yan uwa musulmai musa shi a adua. Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu.

  • @nuramijinyawa4379
    @nuramijinyawa4379 Рік тому +1

    ALLAH ya dada dafawa amiril wa'izina ya karya makiyansa

  • @rabiuamed3018
    @rabiuamed3018 Рік тому +1

    Wai miye wannan bawan Allah

  • @abdulisah6523
    @abdulisah6523 Рік тому +2

    Aiko zakaci ubanka, ba lahira zakaje ba, kaje zaka gani, wallai zaka fada, gwara da ALLAH bai halicceka ba, inna lillahi wa inna ilaihi rajiun

  • @mustaphaaliyu137
    @mustaphaaliyu137 Рік тому +4

    Babu wanda ya isa ya gujewa kaddarassa sai dai Allah yasa mugama da duniya lafiya,

  • @MuhammadAbubakar-n5q
    @MuhammadAbubakar-n5q Місяць тому

    Allah ka yi mana maganin Ibrahim Sarki Yola tun a duniya kowa ya ganshi ya tozarta a kuma saka shi cikin jahannama Allah ya wulakantashi saoda Annabi SAWA

  • @yarficikayarficika8969
    @yarficikayarficika8969 Рік тому +20

    Hukunci yayi daidai Allah ya qarawa Annabi daraja rainafansa dana iyayena ya rasulillah 💝💝💝

  • @aishaabdulhameedidrees9885
    @aishaabdulhameedidrees9885 Рік тому +10

    Alhamdulillah Allah ka karawa Annabi daraja❤😭😭

  • @mbachoftm6946
    @mbachoftm6946 Рік тому +7

    ❤️❤️❤️ Allah ya karawa Annabi daraja 💕 s💕a💕w💕

  • @yakubuibrahim5491
    @yakubuibrahim5491 Рік тому +3

    Wannan gaskiyane abduljabbar Allah ya sakama

  • @nawasibala2494
    @nawasibala2494 Рік тому +1

    Allah ya karama nauyin kasa Abduljabbar

  • @musaisah2545
    @musaisah2545 Рік тому +2

    Allahu akbar allah yakarawa Annabi daraja

  • @yakubuahmad8565
    @yakubuahmad8565 Рік тому +1

    Allah ya karawa annabi Daraja

  • @ibrahimbakari5383
    @ibrahimbakari5383 Рік тому +1

    Allah ya karawa annabi daraja

  • @khalidsalehibrahim2701
    @khalidsalehibrahim2701 Рік тому +13

    Alhamdulillah! Allah ya ƙara daraja wa Manzon mu Annabin mu Muhammad Sallallahu alaihi Wasallam,

    • @Tasawa29
      @Tasawa29 Рік тому

      Allah bada iko azartar

    • @abdtv8519
      @abdtv8519 Рік тому

      Amin ya hayyu ya qayyum.

  • @zahraddeenusman6465
    @zahraddeenusman6465 Рік тому +2

    Abduljabbar masoyin Annabi ne.
    Shi Kuma garuje Dan rashawa ne

  • @bashirsalihu6835
    @bashirsalihu6835 Рік тому +1

    Allah Ya tsine maka albarka

  • @zahraali4038
    @zahraali4038 Рік тому +2

    Allah yajikansa da rahma kawai zamuce dan mu zahiriya muke amfani dashi Allah kadai yasan abunda yake boye a zukatan bayun sa.

  • @naibijameel8044
    @naibijameel8044 Рік тому +7

    Kaji namiji, Allah yayimaka Albarka

  • @kakatv3988
    @kakatv3988 Рік тому +3

    Sadauki ikon Allah ♥💖❤💓

    • @alebaba6951
      @alebaba6951 Рік тому

      Gaskiya kuna ruwa mu annabin dai kawai shine ❤❤

  • @aishatushehumuhammad5432
    @aishatushehumuhammad5432 Рік тому +1

    Allah yakyauta

  • @HaliluAbdulsalam-bq3lc
    @HaliluAbdulsalam-bq3lc Рік тому +1

    Allah ya kiyaye mlm yaqara masa lafiya

  • @ahmadhassan6134
    @ahmadhassan6134 Рік тому +3

    Haka hanyar take duk Wanda zaice gaskia zaibi sae ya hadu da irin wannan jarabawar.
    Koda sun kashe ka nasarace agareka Domin nanne ma al'amarinka zai bun kasa
    Sanadiyyan barinka duniya.

    • @aminaahmad0965
      @aminaahmad0965 Рік тому

      Inshallahu rabbi,Allah yana tare dakai sarkin gida.

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 Рік тому +4

    Yau nasake tabbatar da tabbas ABDULLJABBAR KABARA HAIFAFFEN Dane na halak, an yakema hukumcin kisa Amma kana tsaye dar Kuma dubar idon alkali kana masa martani, na tabbata wannan alkalin sai yayi nadama duniya da lahira, Kuma daga yau har ranar mutuwarsa wallahi bazai taba mantawa da wannan kalaman da ABDULLJABBAR KABARA ya masaba, Kuma Muna addu'a ubangiji Allah ya Saka masa yabi masa hakkinsa

    • @yfreetv752
      @yfreetv752 Рік тому

      Ameen

    • @juwairiyyatseedeeaseedee
      @juwairiyyatseedeeaseedee Рік тому

      Allah ya shirye ka kaima mai goyon bayan karya

    • @yfreetv752
      @yfreetv752 Рік тому

      @@juwairiyyatseedeeaseedee Kai dallacan masugoyawa gomnati baya sbd abun duniya zakuci kulashe ai zatabarku inde duniyace🙅

    • @aishaidriss3540
      @aishaidriss3540 Рік тому

      Ameen ya allah! So sad wallahi what a wicked world 😔 😰

    • @rabiulecturer4051
      @rabiulecturer4051 Рік тому

      @@juwairiyyatseedeeaseedee ai shiriya ka rokamin Ameen, karya Kuma kune akan hanyarta Dan uwa yakamata ku farka

  • @rabiuamed3018
    @rabiuamed3018 Рік тому +1

    Wai me laifin me ya aikata

  • @AsAs-nm8wr
    @AsAs-nm8wr Рік тому

    Allah kayi iko akan shiri an nan

  • @albani5050
    @albani5050 Рік тому +5

    Sheickh abduljabar nasiru kabara ka gwamaci kaji kunya lahira da kaji kunya duniya ,kayi kuskure kaki kayadda kayi kuskure saboda karkaji kunya, Menene amfanin Haka Ance kabude Hujinda kaga wadanan mugaye kalamai da kajin ginawa annabi Kagagara budewa.

    • @mudassiribrahim5416
      @mudassiribrahim5416 Рік тому

      Mutuwa ba wasa bace...idan bai yarda da abinda yake fada ba ai baxai dage akwai haka ba malam. Sabida qila da waninsane RAZOR blade aka dauko guduwa xaiyi balle ace xa'a kashe mutum.

    • @aboubacarhaaboubacarhassan2688
      @aboubacarhaaboubacarhassan2688 Рік тому

      Dounia Kenan Wanda bezobama tanajiranchi aman yakamata mitane sugane wanan Al amari yanada siyasa saboda inda wanan magana da akace yafatdi tatabata wly da Abdul jabbar ko kwana bazaiyi arayeba saboda Al umma yakamata mikalli wanan abin da idon basira chekara Daya anata wanan abin se yanzu za ayanke hukunci saboda anraina mitane tayaya Wanda yazagi annabi Muhammad ace ana ajedachi seyo kawai Wanda sukayi wanan susani Babou wata Riba aciki kuma idan anan sunaganin sunfi karfinchi to alahira sune zasunadama abinda sukayimichi saboda atarahim Dounia ba atatba Zaman mikabula damitin sama da achirin ace damitin guda zasuyi inagaskiya anan kawai anmaida mitane dabobi anayin abinda akadama ko chari ar musulinci batace ayihaka inda abin da gaske anyi towanan lokacin yakamata akachechi baseyanzu dakuka Ida rainama hankali zakuyanke hukunci wly dik Wanda yakeda hannu acikin wanan abin nan badajimawa zakajin gaskiya tabayyana saboda dik abinda Babou gaskiya cikinchi dakarche tsakaninku Wanda kukayi wanan rikici zaibarke dagakarche asamu Wanda zaintona asiri kuma wly Inde minada rai Haka setafaru tinda annabawa sunga wanan kiyaya Bâlechi lokaci nazuwa

    • @mudassiribrahim5416
      @mudassiribrahim5416 Рік тому

      @Abdul Mohd Allah sarki to kai mai ya tabbatar maka ya aikata??kana bibiyar wannan shariar daga farko har qarshe?
      Kasan waye wanda Ya yanko ya hada audio waye shi sannan mainene matsayin makircinsa?
      Rayuwarka a irin wannan mas'alar ta addini kanayin tahaqiqi?
      Sallar da azumin da zakka da aikin hajjin da kakeyi kana da dililin yi ko kawai gani kayi anayi a unguwarku kakeyi?
      Ka tabajin cewa kai musukunci koda iyayenka basayi kai ka daukeshi matsayin addini xaku ma kayi?
      Ka dauka Annabi sallahu alaihi wassalam shine jagoran da Allah Ya aiko xaka iya rabuwa da kowa sabida shi?
      Mlm Abdul mu fa ba wawaye bane da wani kawai zai siyasantar da janibin Monzon Allah mu bishi

    • @aboubacarhaaboubacarhassan2688
      @aboubacarhaaboubacarhassan2688 Рік тому

      @Abdul Mohd to kai da aketare hanya kasan mi ake nufi da zagin Annabi Muhammad Yakamata kaje kanemi abinda ake magana kanshi wanda chine dalilin jefa Dounia rutdani saboda dik wanda yaji magana Kuma yaje yaji Wada akahatda akaje kotu zai gane siyasa ce kamar yadda kake ji aranka akan Annabi haka duk Wani masoyin Annabi Muhammad yake ji aman ita gaskiya da yace dagakinta sebata aman minazuwa kaima zakafahimci abin yada yake to annabawa akama haka Bâlechi kayi tunani kanka yanke wa mutum hukunci dani dakai zamitarda Allah akan wannan magana

    • @aboubacarhaaboubacarhassan2688
      @aboubacarhaaboubacarhassan2688 Рік тому +1

      zanma tambaya tsakaninka da Allah katabaganin mukabila mitin guda damitane sama da achirin kuma Dukansu kaine suke kokarin ganin sunga bayanka wly dikanmu ga Allah zamu dik Wanda yake ganin wannan amatsayin mukabila wly Chima beso adalciba saboda kuma ace minti goma akabaka akan taron al umma ganinka anan anyi abinda Allah yace ayi

  • @murtalajibril5986
    @murtalajibril5986 Рік тому +2

    Allah Hafiz ka mallam

  • @usmanusman2407
    @usmanusman2407 Рік тому +4

    LABBAIKA SADAUKI 🥰🥰🥰

  • @alhajigambosamila110
    @alhajigambosamila110 Рік тому +1

    Allah ya taimaka musulmai AKAN hukuncin adalci da akayewa Dan bid,a

  • @djibirrildjibirril3128
    @djibirrildjibirril3128 Рік тому +3

    Allah kaine masanin yau da gobe kaddara mutun Bata fuceshi

  • @chariAbdulkadirAdamdanBa-ys1gh
    @chariAbdulkadirAdamdanBa-ys1gh 10 місяців тому

    Labbaika sadawki

  • @muntalasuraji670
    @muntalasuraji670 Рік тому +1

    Alhamdulillah zuciya tayi fari Allah yasaka da alkali da Alkhair da wannan jihadi

  • @lawanidris917
    @lawanidris917 Рік тому +4

    Alhamdulillah wannan hukunci yayi daidai zaizama izina ga yan'gaba shikuma ALLAH yayimasa gafara

  • @abdulmajidfakku6982
    @abdulmajidfakku6982 Рік тому +2

    Annabi shine komi namu wallahi,ayi maza ayanke masa hukuncinsa

  • @fiddausinuhuabdullahi6995
    @fiddausinuhuabdullahi6995 Рік тому +1

    Najeriya kenan Allah yasa mudace

  • @abubakarali86
    @abubakarali86 Рік тому +1

    Allahamdulila Allah kakarawa manzonmu annabi muhammed sallalahu alaihi wasallam daraja

  • @abubakaradamu7654
    @abubakaradamu7654 Місяць тому

    allah yaba mai gaskiya sa a

  • @yakubuadamu3051
    @yakubuadamu3051 Рік тому +1

    Allah ya ba da ikon kasheshi

  • @abdulisah6523
    @abdulisah6523 Рік тому +1

    Wallai wannan guy yanada taurin kai

  • @Usman4life88
    @Usman4life88 Рік тому +1

    Sallu alan nabiyil karim.....

  • @nurazamani7987
    @nurazamani7987 6 місяців тому

    Allah y isa.

  • @yfreetv752
    @yfreetv752 Рік тому +4

    Allah yashiga tsakanin nagarida mugaye

  • @adamuyusuf5723
    @adamuyusuf5723 Рік тому +1

    Akashe shi kawai matsiyaci

  • @hauwagarbashehu3689
    @hauwagarbashehu3689 Рік тому +2

    Alhamdulillah Allah ya kara wa annabi daraja sarki yola Allah yabiyaka dakai da dukkan wannan wanda suka taimaka da rahamarsa muna godiya

  • @IbrahimAhmed-ko4ho
    @IbrahimAhmed-ko4ho 11 місяців тому

    Allah sarki sadauki

  • @saleemmuhammad164
    @saleemmuhammad164 Рік тому +3

    Allahu akbar

  • @sulaimanabdurrahman7510
    @sulaimanabdurrahman7510 Рік тому +1

    Tun a duniya sakamako yafara fitowa gareka abduljabbar

  • @dangarineibraheemjibril
    @dangarineibraheemjibril Рік тому +1

    Allah kakarawa annabi daraja

  • @DahiruIsah-jw9wo
    @DahiruIsah-jw9wo 4 місяці тому

    Wlh kaya suke arnan baza basa iyayima komi

  • @yfreetv752
    @yfreetv752 Рік тому +4

    Allah yamana sakayya tsakaninmu daku

  • @nasirhassanmusa5009
    @nasirhassanmusa5009 Рік тому +2

    Allah wadaran naka yalalacee

  • @hamisutukur4430
    @hamisutukur4430 Рік тому +1

    Wannan hukukici da akayimasa yayidaidai abunda yarage azartar kawai

  • @ibrahimissoufou2799
    @ibrahimissoufou2799 Рік тому +1

    ALLAH ya karawa annabi darraja

  • @kanuriarabtv2827
    @kanuriarabtv2827 Рік тому +1

    Allah ya karaa annabi daraja

  • @mourtalahmohamed1855
    @mourtalahmohamed1855 Рік тому +3

    Muna kallo daga camerun 🥺

  • @abdulkareemgalisani4141
    @abdulkareemgalisani4141 Рік тому +1

    Nigeria duniyan dramomi

  • @abdussamadsalehyusif4551
    @abdussamadsalehyusif4551 Рік тому +2

    Labbaika sadauki

  • @baharisalisu7940
    @baharisalisu7940 Рік тому +6

    Labbaika ya amirulwaizina

  • @basirabello5665
    @basirabello5665 Рік тому +1

    Ya iza zubillahi,Allah yayi mana tsari

  • @kabirumurtalamurtalakabiru3848

    Alhamdu lillah Masha Allah

  • @ibrahimbalaaisamitv
    @ibrahimbalaaisamitv Рік тому

    Freedom radio Ina sonku sosai

  • @tajodeennura4714
    @tajodeennura4714 Рік тому +1

    Allah yakarika mlm

  • @kofilarry7437
    @kofilarry7437 Рік тому +2

    Masha a Allah. Allahu Akbar

  • @AbdurrahmanIdrisAlhassan-wn7dh

    Maganin shege kenan!!!😂

  • @ibraheemahmad7855
    @ibraheemahmad7855 Рік тому +1

    Labnaika sadauki

  • @musamuktaribrahim
    @musamuktaribrahim Рік тому +1

    Ba Akanka aka fara ba Kuma baza a kare akan ka ba ya Hallajun wannan karni.

  • @rabeeahabdullahi2631
    @rabeeahabdullahi2631 Рік тому +1

    Alhammadullilah

  • @usmanabubakar3612
    @usmanabubakar3612 Рік тому +1

    انا لله وانا إليه راجعون

  • @musamohammedalhafiz225
    @musamohammedalhafiz225 Рік тому +1

    الله اكبر الله اكبر

  • @marimariama3889
    @marimariama3889 Рік тому +1

    Allah yaisa kutu

    • @soufiyan3203
      @soufiyan3203 Рік тому

      Assa lamou alaikoum malama alla yaisa namene dayan

  • @mubarakishaqsarkinhaya3723
    @mubarakishaqsarkinhaya3723 Рік тому +1

    Wannan hukunci yayi daidai kotu ayi kokarin zantar da hukunci

  • @ladybrown1402
    @ladybrown1402 Рік тому +1

    Allah yasa mu daci

  • @zayyanumusa7364
    @zayyanumusa7364 Рік тому

    Tabar Mar kunya kenan

  • @auwalibrahimnasir2847
    @auwalibrahimnasir2847 Рік тому +1

    Karya kake

  • @idrissatassiou2880
    @idrissatassiou2880 Рік тому +1

    Alhamdulillah

  • @MustafaShago
    @MustafaShago 2 місяці тому

    Allah ya tesnewa ganduji

  • @jabeerahmad2129
    @jabeerahmad2129 Рік тому +2

    Allah sa mucika da imana

  • @Likemindfoundation
    @Likemindfoundation Рік тому +1

    Mutane dayawa suna bayan wannan malami amma bayan da aka nemi ya nuna hadisai ko hujjojinsa ya kasa, nan akagane shirme da rashin mutuncinsa. Kotu ta bashi dama yace bazai nuna ba. To wai ina gaskiyar tashi? Kai jamma'a! Muji tsoron Allah fa

  • @izzilarabalimaisango5765
    @izzilarabalimaisango5765 Рік тому

    Labbaika Sadauki ✊

  • @addauzakarigwarzo8473
    @addauzakarigwarzo8473 Рік тому

    Karya Kake matsiyaci wuta zaka arnen banza

  • @isaactoyin118
    @isaactoyin118 8 місяців тому +1

    What did This mallam did ?

  • @yaumbashir4304
    @yaumbashir4304 Рік тому +1

    Wanda yaci mutunci annabi s a w hukuncin kisa ne akansa, dama bawani sassaucin da za,ama

  • @almahdialmahdi5545
    @almahdialmahdi5545 Рік тому +2

    هذه كلها قضايا سياسية وشبيهة بالدعايات الانتخابية القادمة فالاحزاب السياسية بدأت تتستر بالقضايا الدينية لتشتهر ونيل القبول عند الشعب /جمهورية النيجر

    • @musasale3729
      @musasale3729 Рік тому

      ليكن كما قلت لا نبالي، إذ أن الله ذب عن نبيه صلى الله عليه وسلم من فساد هذا الفاجر والحمد لله!

    • @almahdialmahdi5545
      @almahdialmahdi5545 Рік тому

      @@musasale3729 فهو في الحقيقة يدافع عن النبي محمدصلى الله عليه فالماسونية(ازالة)خدروا عقول الشعب بالدعايات الكاذبة

    • @Tasawa29
      @Tasawa29 Рік тому

      نسأله عز وجل أن ييسر ويعجل تنفيذ هذا الحكم العادل لهذا الرجل القذر الفاجر،
      كما نسأله عز وجل أن يعاقب ويأخذ أخذ عزيز مقتدر كل من يتستر بالأسلام ويكيل للمسلمين كل شر.

    • @almahdialmahdi5545
      @almahdialmahdi5545 Рік тому

      @@Tasawa29 وما دعاء الكافرون إلا في ضلال

    • @Tasawa29
      @Tasawa29 Рік тому

      @@almahdialmahdi5545
      جماعة إزالة البدعة ستظل دائما وأبدا دقيق الفلفل الأحمر في أعين كل مبدع وكل منحرف ممن يدعي الإنتساب إلى الإسلام وغيرهم.
      وسمها ما شئت فلن يمنعها لحظة من التقدم والتطور كما هو الحال منذ بدئها وإلى أن يرث الله الأرض ومن عليها كما أخبر بذلك المصفى صلى الله عليه وآله وسلم (( لا يضهم من خذلهم ولا من خالفهم حتى يأتي أمر الله عز وجل وهم على ذلك.

  • @zulkifilusunusi7315
    @zulkifilusunusi7315 Рік тому

    Tabb

  • @petithamza7329
    @petithamza7329 Рік тому +1

    Allah sarki 🤣

  • @saninamama1329
    @saninamama1329 Рік тому

    Wakin danbi

  • @abdulwahabrabiujaafar2168
    @abdulwahabrabiujaafar2168 Рік тому +1

    tabarmar kunya

  • @76454455555071
    @76454455555071 Рік тому +3

    What kind of kangaroo court is this? How will you convict someone upon things he didn’t say? He’s simply pointing out some of the problematic Hadiths out there. He NEVER insulted the prophet!

    • @Likemindfoundation
      @Likemindfoundation Рік тому

      Pointing out??? He was given the whole time of the worlds to point out the hadith but he couldn't. Even at the court he couldn't defend his claims. He is just defirmIng the prophet PBUH.

    • @76454455555071
      @76454455555071 Рік тому

      @@Likemindfoundation you need to watch a video titled "Buharigate" on UA-cam to understand that he's not the only one pointing out some these problematic Hadiths to simply point out the fact that there might be some error somewhere because it doesn't make sense.
      You people are just too emotional and thirsty for blood that's why you want to kill him through a kangaroo court. You are all liars when you claim that you love the prophet! If you really love him, why do we have so many divorcees (zaurawa) in kano and other muslim-dominant states? Why are Muslims that hold government positions stealing public funds and abandoning projects for the masses? Why is there so much poverty and illitracy? Killing Abduljabbar will only make things worse!

    • @Likemindfoundation
      @Likemindfoundation Рік тому

      The fact that people are claiming the existance of fake lies doesn't qualify the lie to be true. The only way to prove is by showing the hadith in sahih books. As for the rest of your bla bla to me is out of topic.

    • @76454455555071
      @76454455555071 Рік тому

      @@Likemindfoundation Pls go away you terrorist sympathizer. This is how you people push for someone to be killed only because you don't like what they said and then create problem for everybody. Yet you don't practice what the person you claim to love practiced. What will you gain if Abduljabbar is hung based on lies? Thank God the constitution won't allow such unjustified ruling to be carried out. You and your bigoted so-called Ulama should go and learn how to control yours emotions!

    • @Likemindfoundation
      @Likemindfoundation Рік тому

      Terrorists? My english is not that good. Can you define the word Terrorist plsss.?

  • @adamsulaiman346
    @adamsulaiman346 Рік тому +1

    🤣🤣🤣zaiyi mutuwa tagirma

  • @usmantvso4906
    @usmantvso4906 Рік тому +1

    😮😮😮