Allah sarky Allah ya jiqan Shek ja afar Mahmudu Adam. Yache idan anga bola tunubu akashe shi amma akasamu wadansu machiya amana daga chikin malumamu sukache wai shine shugabanmi😢😢😢 wallahi malam ja afar yafiku gaskiya
Gaskiya Allah ya jarabcemu da azzaluman shuwagabanni da makusantansu makwadaita, a gaya musu gaskiyar da zai zama maslahar al'umma an ki, sai in sunji abinda zai taba musu mukamansu ne suke damuwa da shi. YA ALLAH KAMAR YADDA SUKA WATSAR DA DAMUWAR TALAKAWANSU ALLAH KA WATSAR DA KARIYA DA LAFIYA DA NATSUWAR DA KAKE BASU DAGA GAREKA, YA ALLAH SUN DAMU DA TUTAR WATA KASA DA AKA DAGA, AMMAN BASU DAMU DA YUNWA DA TSORON DA MUKE CIKI BA, ALLAH KA KARKATAR DA HANKALIN IYALANSU BELLO TURJI SU KOMA KANSU, Tinda dai su ayyukan Bello Turji ba ayyukan ruguza kasa ba ne, Allah ka hada su Dogo Gide, Kachalla, Dangote, Modi-Modi da duk sauran manyan yan ta'adda su zama sanadiyyar ruguza mana wannna tawagar azzaluman da muke neman abincin da zamuci suke ganin yanayin da muke ciki shi ne ya dace da mu. Amin Ya AZIZU YA JABBAR, YA MAN BIYADIHI MALAKUTU KULLI SHAY'IN
لا حول ولا قوته إلا بالله 😭wly Malan ni dan Niger 🇳🇪 amma. Wly tallayi billayi kunga maluman dasukacé ayi Muslim Muslim wly laifinsune way kun manta abinda الشيخ جعفر محمد ادام رحمة الله وبركته عليه 😭😭😭malan idanuna nacika da kalla wly Idan natuna Magana Malan Allah ja karé iyan uwanmu اللهم ءامين 🤲😭😭😭
Siyasa ce Domin Allah badamu ake fadanba shuwagabannin Arewa ake fadan bawai sata ko karuwanci sukeso ga yan Arewacin najeriya ba mutarwatse mubar kasar ko yankin Arewar iya bukatar kena an kashe an kora an kona dukiya duk daha sai Jama,a sudawo sai sukaga ai sauran dukiyarsu ce yasa suke dawowa sai aka canja salo akwashe dukiyar irinsu dabbobi asake kama wasu atafi dasu sai an karasa sayar da abunda yaragen an talauta dangi sai a asako wanda aka kama duk da haka Arewa bata tarwaste ba to cikin 2 anasan dole kazabi 1 kodai kabar kasar ko yankin kokuma yuwa tasan yanda zatayi dakai shuwagabannin Arewar da ake gasa mana aya ahannu dominsu batamu sukeba
GASKIYA KA FADA FAYOSE , SAI DAI KASH , MU AREWA BA MU IYA HAIFUWA IRIN TA KU , DOMIN KU KU NA FARA TARA YARA NE KAFIN A DAURA AURE , KA GA MU WANNAN HAUKAR TA KU BA MU IYAWA , KU JE CAN DA HAUKAR KU
Hasbunallah wani'imal wakil Allah ya kawo mana sauki acikin lamurran mu amma fa musani cewa talauci da yunwa ba bawa mace license tayi zina ba komi wahala ita wannan yarinyar in zamu fadi gsky muyima kan mu Adalci bata cikin wahala wanda yake cikin muguwar wahala daganinsu zaka ganesu muji tsoron Allah kafin mu yada abu muringa tunani akai Ita kuma mai magana ta biyu daga gani batada tarbiyya yarinyar da takeda tarbiyya bazata fito ta shiga cikin maza tana waɗannan maganganu wlh muji tsoron Allah duk abinda zamu yi muji tsoron Allah kar son zuciyar mu ya sa muringa goyon bayan abinda mukasan akwai son zuciya aci dan ba dan siyasar damuke so bane ke mulki ba Bani goyon bayan policy na government din mu amma muji tsoron Allah
Masha Allah, Dr Jamil kafadi gaskiya
Way wannan shine mulki démocratie.wallahi gara mulki soja 🇳🇪🇳🇪🇳🇪
Innalillahi wainna ilaihi raji'un
Dan Allah ku taimake mu
Wlh yunwa tana ta kashemu
Waziri Bauchi kayijawabi maikyau Mai gamsarwa gamasu fahimta Allah yasaka da alhairi yasa gwannati da Al umma sufahimchi gaskiya agyara
Allahu akabar allah Ubanqiji Yasaka Dr Jamilu Allah Yakuma Karma himma
Allah ya ishi talaka su kuma azzaluman shuwagabanni Allah ka yi mana maganinsu
Allah sarky Allah ya jiqan Shek ja afar Mahmudu Adam. Yache idan anga bola tunubu akashe shi amma akasamu wadansu machiya amana daga chikin malumamu sukache wai shine shugabanmi😢😢😢 wallahi malam ja afar yafiku gaskiya
Allah yabia Dr Jamil ❤❤❤❤❤
Innalillah wanna inaihi rajiun Allah ubangiji yakawo mafita na alkairi amin amin
حسبنا الله ونعم الوكيل
حسبنا الله ونعم الوكيل
حسبنا الله ونعم الوكيل
subhanallah
Alhamdulillah
Insha Allahu Allah zaiyi hukunci hukunci na gaskiya
السلام عليكم ورحمةالله وبركاته
يا شيخ نا كيف أصبحت يا شيخ ❤❤
وعليكم السلام ورحمه الله وبركاته 🤝
InnLillaha wainna ilaihi rajiun Allah ya Isa 😔
INNALILLAHI WA INNALILLAHI RAJI UN,,
Allah ya i sa
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un,Allah ka tsinewa azzaluman shuwagabanni tsinannun Allah ya wulakanta ku
Gaskiyar maganar chigabanu Nigeria basu da Adalci basa kichin talakawan Nigeria baki daya Azalumai
Gaskiya Allah ya jarabcemu da azzaluman shuwagabanni da makusantansu makwadaita, a gaya musu gaskiyar da zai zama maslahar al'umma an ki, sai in sunji abinda zai taba musu mukamansu ne suke damuwa da shi. YA ALLAH KAMAR YADDA SUKA WATSAR DA DAMUWAR TALAKAWANSU ALLAH KA WATSAR DA KARIYA DA LAFIYA DA NATSUWAR DA KAKE BASU DAGA GAREKA, YA ALLAH SUN DAMU DA TUTAR WATA KASA DA AKA DAGA, AMMAN BASU DAMU DA YUNWA DA TSORON DA MUKE CIKI BA, ALLAH KA KARKATAR DA HANKALIN IYALANSU BELLO TURJI SU KOMA KANSU, Tinda dai su ayyukan Bello Turji ba ayyukan ruguza kasa ba ne, Allah ka hada su Dogo Gide, Kachalla, Dangote, Modi-Modi da duk sauran manyan yan ta'adda su zama sanadiyyar ruguza mana wannna tawagar azzaluman da muke neman abincin da zamuci suke ganin yanayin da muke ciki shi ne ya dace da mu. Amin Ya AZIZU YA JABBAR, YA MAN BIYADIHI MALAKUTU KULLI SHAY'IN
hasbunallahu wani imal wakilu
Allah yah isa
Innalillahi wainnailaihi rajiun 😢
Hazbunnallahu wani'imal Wakil
Hazbunnallahu wani'imal Wakil
Hazbunnallahu wani'imal Wakil
حسبنا الله ونعم الوكيل ،😭😭😭😭
😭😭😭INNALILLAHI WA INNA ILAYHI RAJI'UN
Hasbiyallahu wa ni'imal wakil☝
حسبنا الله سيؤتينا الله من فضله انا الى الله راغبون 😭😭
Inalillahi wa inna ilaihi Rajiun😢😢😢😢😢😢😢😢
Inna illahi wa inna ihayhi raju'un Hasbunallahu wani'mal wakil allah mun tubah ya allah 😢😢Ubangiji ka kawo mana mafita
Amin yarabi
Inna lillahi Wa inna illehi Raji une
😭😭😭😭 حسبنا الله ونعم الوكيل
Allah yakawu Sauki akasa Shanmu na mussulmi gabakidaiya 😂😂🤲🤲🇳🇪🇳🇪
😢😢😢
To Allah ya kyaouta
لا حول ولا قوه الا بالله العلي العظيم اللهم لا سهل الا ما جعلته سهلا وانت تجعل الحزن اذا شئت سهلا
😭😭😭😭😭😭
Allh Kai kasan yanda xakayi da tinubu
إنا لله وانا اليه راجعون💔😭
🤲 اللهم اجرني في مصيبتي واخلف لي خيرا منها يا الله 😔
Wly yarinyar nan ta farko ta bani tawsay hayallah allah ya kawo dawki
Innalillahi wa inna alaihi raju un😢 wlh bansan sanda 😭💔 ya zubar minba ya Allah ka bamu shuwa gabanni masu kaunar talakawan kasar sa 😢😢 🤲🏻
Allah ka isammuna
Allah ya kyauta
Ai yanzu dai dai suke rabawa sakaninsu da sojojin
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
حسبنا الله ونعم الوكيل
أنا آلله وانا اليه راجعون حسبنا الله ومهما الوكيل😭😭😭😭
😭😭😭😭😭🙏🙏🙏🙏🤲🤲🤲🤲
انا لله و انا اليه راجعون 😭😭😭😭🇳🇬
لا حول ولا قوته إلا بالله 😭wly Malan ni dan Niger 🇳🇪 amma. Wly tallayi billayi kunga maluman dasukacé ayi Muslim Muslim wly laifinsune way kun manta abinda الشيخ جعفر محمد ادام رحمة الله وبركته عليه 😭😭😭malan idanuna nacika da kalla wly Idan natuna Magana Malan Allah ja karé iyan uwanmu اللهم ءامين 🤲😭😭😭
Gasu nan ai sunci gaba da kafirta duk wanda yave tsarin tinubu ne ya kawo masifa wadannan mutanen Allah ya isa tskaninmu dasu.
Siyasa ce
Domin Allah badamu ake fadanba shuwagabannin Arewa ake fadan
bawai sata ko karuwanci sukeso ga yan Arewacin najeriya ba
mutarwatse mubar kasar ko yankin Arewar iya bukatar kena
an kashe an kora an kona dukiya
duk daha sai Jama,a sudawo
sai sukaga ai sauran dukiyarsu ce yasa suke dawowa
sai aka canja salo akwashe dukiyar irinsu dabbobi asake kama wasu atafi dasu sai an karasa sayar da abunda yaragen an talauta dangi sai a asako wanda aka kama
duk da haka Arewa bata tarwaste ba
to cikin 2 anasan dole kazabi 1 kodai kabar kasar ko yankin kokuma yuwa tasan yanda zatayi dakai
shuwagabannin Arewar da ake gasa mana aya ahannu dominsu batamu sukeba
Innalillahi
إنا لله وإنا إليه راجعون 😢💔
Azo kebbi akwai mai karban albashi 4800
GASKIYA KA FADA FAYOSE , SAI DAI KASH , MU AREWA BA MU IYA HAIFUWA IRIN TA KU , DOMIN KU KU NA FARA TARA YARA NE KAFIN A DAURA AURE , KA GA MU WANNAN HAUKAR TA KU BA MU IYAWA , KU JE CAN DA HAUKAR KU
😢😢😢😢😢😢😢 wlh abin akoi tashin hankali😭😭😭😭😭😭😭🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
Wlh yarinyanan tafarko tasani😭😭
Allah yakawo mafita
Dalilin da yasa bai nuna komi ba sabida yasan kudine yake bada mulki a kasar shikuma yana dasu wannan itace ayar tambayar babu da sama da ita
😢😢😢😢😢😢😢
Nawawo arewa munachikin wani hali
Ya san bazai sake fitowa siyasaba , she yarsar yake son ayi wani mortion da zaisa yayi shekara shida
Malam wallahi gara wanda ba sajaba don sojoji sunma fiku yunwa, don daibasu da yadda zasuyi, kuma basu da dama aje iki ,
Kayima Allah katurommin numéro naka na. WhatsApp. Kayima Allah
Malan dan Allah ku fadawa muta bawai Tutar Russia ceba Tutar sojoji ce fah
☝️😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🇳🇬😭😭
Ni inamamakin yanda akecewa waiyanzune akecintafasa,nikuma nasanbayanzubane akafaracintafasa.amulkinda akayisubayama anci,kumaninadebo nasayar anci.wannan labarin kuyanzukukaji.
Hasbunallah wani'imal wakil Allah ya kawo mana sauki acikin lamurran mu amma fa musani cewa talauci da yunwa ba bawa mace license tayi zina ba komi wahala ita wannan yarinyar in zamu fadi gsky muyima kan mu Adalci bata cikin wahala wanda yake cikin muguwar wahala daganinsu zaka ganesu muji tsoron Allah kafin mu yada abu muringa tunani akai
Ita kuma mai magana ta biyu daga gani batada tarbiyya yarinyar da takeda tarbiyya bazata fito ta shiga cikin maza tana waɗannan maganganu wlh muji tsoron Allah duk abinda zamu yi muji tsoron Allah kar son zuciyar mu ya sa muringa goyon bayan abinda mukasan akwai son zuciya aci dan ba dan siyasar damuke so bane ke mulki ba
Bani goyon bayan policy na government din mu amma muji tsoron Allah
إنا لله وانا اليه راجعون💔😭
🤲 اللهم اجرني في مصيبتي واخلف لي خيرا منها يا الله 😔
😢😢😢😭😭