Wallahi Malam abu aisha tsarin turawannan yaudarace Kawai Babu Wani eancin dan,Adam saidai bauta summaidamu bayine Kawai babbam magani kawai atashi asan yanda za ayi afutar damu daga hannu turawa afitardasu acikin shaanin mulkin nageria dan kowane shugaba kowane gwamna akaza6a sammakal duka daya immuna Neman eanci saimunraba kammu da turawa da yahudawa immukayi Hakan Allah zaibamu nasara
Subahanallah Nigeria kennan Zallunci bayakare wa gaskiya Alhamdullah da Allah bai haliceni a Nigeria ba bakinciki Sai ya kache ni wallahaulla wallakuwata
Gaskiya Nigeria ana zalunci talakawa Shuwagabanninmu na kwace kudin Wallahi kuji tsoran Allah kuji tsoran ranar da Allah zai tasheku agan shugabancin da kukayi kunyi baku tunanin mutuwa baku tunanin haduwarku da Allah
Ni duk wannan abin baya ɓata min rai duk wulaƙanci da shuwagabannin kewa talakawa sune basu san inda kansu ke musu ciwo ba tunda suna baƙin cikin mutumin kirki ya zama chugaba sai anji wuya anemi inda suke Allah kasa mu dace
Wallahi yanzu yahudawa ne kimulkarmu domin asalin musumin ba zai iya wannan ba amma Sokoto babu shugaban majalisar musulunci dukkan su sai dai muta addu'a allah yasa sugane gaskiya
Dan uwa mai Alfurkan TV. Naji labarin wai fir_auna dan Africa ne,?. Ko yayan fir_aunane ke mulkin Nigeria 🇳🇬🇳🇬🇳🇬?? Wannan zalinci yafina ubansu fir_aunan😭😭😭😭😭😭😭
Kamar yadda su ka wulakanta talakawa Allah yaymasu fiye da abin da sukayi Allah yasa suyimummunar karshe.kuma Allah tarwatsa democracy a nigeria domin nana fadeema ummi abiha RTA
wan nan itace kasar da muke ciki talaka yana kwana da yunwa ga matsalar tsaron ga tsadar rayuwa,wan nan ya sabawa dakar nageria an hana zubar da kudu wajan ko wane wajan taro
Ni aganina ai ba ita tacewa mutane ayi mata likiba Kuma ba ita ta raba kudun ba kowa yazone da kudinsa a jakansa she anemo Dukan wadanan mutane da sukayi liki a kamosu
Matannan gasunan se kace bulala wai mannin kude suke tunanin su su champions ne se Allah ya tona asirin su Allah ya shirya mu.😅 Wata kila ma aurennan ba zai karko bah.!
Duk labari nagani banfaye yardaba amma idan naga naka inayarda sbda ina kyautata zaton duk labrinda kakawo inasaran haka yake shin dagaske ne asako abbas
Azalumai Yan ta'adda Allah ya Isa tsakaninmu da azaluman shuwagabanni
Wallahi Malam abu aisha tsarin turawannan yaudarace Kawai Babu Wani eancin dan,Adam saidai bauta summaidamu bayine Kawai babbam magani kawai atashi asan yanda za ayi afutar damu daga hannu turawa afitardasu acikin shaanin mulkin nageria dan kowane shugaba kowane gwamna akaza6a sammakal duka daya immuna Neman eanci saimunraba kammu da turawa da yahudawa immukayi Hakan Allah zaibamu nasara
Masha Allah
May Allah bless you Sir ❤🎉
Subahanallah Nigeria kennan zallunci bayakare wa gaskiya naguda Allah dabai haliceni a Nigeria ba wallahaulla wallakuwata
Subhanalillah, Allah ya kiyaye mu da sharrin azzaluman shugabannin mu na Najeriya, wohoho summa wohoho ba'ada wohoho
Subahanallah Nigeria kennan
Zallunci bayakare wa gaskiya
Alhamdullah da Allah bai haliceni a Nigeria ba bakinciki
Sai ya kache ni wallahaulla wallakuwata
Sallallahu Alaeihi Wa Sallam Ameen Ya Rabbi 🙏
Gaskiya Nigeria ana zalunci talakawa
Shuwagabanninmu na kwace kudin
Wallahi kuji tsoran Allah kuji tsoran ranar da Allah zai tasheku agan shugabancin da kukayi kunyi baku tunanin mutuwa baku tunanin haduwarku da Allah
Allah ya shiryar damu da shuwaganin namu wayada basu chenjaba Allah ya wulakantasu
Ameen ya Allah
Allah ubangiji ya kawo masa mafita na alkairi amin
Allah yaisammu ya Allah ubangiji yasa wuta akeliqamata acikin wutar jahannama🤲🤲🤲
allah ya isarmu yan naigeriya
Allah kakawo sauki ga kasashen mu bakiɗaya ameen.allah yagafata dan Allah temaika muna da labarin gaza.allah yabiyaku ameen.
Gaskiyane mlm fir,aunoni ko sama da haka Allah yasahaka
Nigeria talka naganin bani Allah ya isa
Yawhiyou Yakaiyoum Kakau Mana Dauke Ameeeen Ya Garika Muka Dogara Allah Yasaka Mana Da Allkhare Ameeeen Yawhiyou Yakaiyoum
Allah ya kyauta Nigeria kenan
Allah ya kawo mama dauki
Irin wannan cutarwan da hukumomin Nigeria keyiwa talakawa, matasa kutashi ayi juyin juyahali, Don samun sauyi
Mlm karabince live program nayau na brekete family ba'asaki Abbas ba matarshi tayi mgn yanxu haka tana studio din brekete family tayi mgn
Subahhanallah allah yasa mudace
Dan zuru Umar Muhammad danzuru sokotawa kuzabeshi Kuma 2027 bashakka azzalumine wanna
Ni duk wannan abin baya ɓata min rai duk wulaƙanci da shuwagabannin kewa talakawa sune basu san inda kansu ke musu ciwo ba tunda suna baƙin cikin mutumin kirki ya zama chugaba sai anji wuya anemi inda suke Allah kasa mu dace
Allah y isarwa talakawa
zasuje suyiwa allah bayani ai 😭😭🤦🇸🇦🇸🇦
Yaya za mu ci gaba a Kasarmu da irin wannan sharholiya da ake yi Allah ba zai canza mu ba sai mun canza abun da ke cikin zukatanmu Allah ya kiyaye
Allah Yasa mu gama lafiya. Gaskiya ana tsokanar talakan Kasarnan. Kai a wannan tsananin da ake ciki. Allah Ya kawo mana dauki.
Allah ka iyamana
nageria nageria nageria 😢😢😢😢muna rokon allah yacanza Muku wadanan shedanun
Amin
Allah yastine muku basarkin musulm bani stinanene
Nigeria sai dai Allah
Mai gida dan Allah ya labarin Palestine
Ya Allah ya Allah ya Allah kawargaza azzaluman shuwagabanin Nijera kashafe tarihinsu kakawo mana masutausayinmu
Hmmm Allah sarki rayuwa 😭😭
Toh allah gamu garika... Nigera kinan....
Wallahi yanzu yahudawa ne kimulkarmu domin asalin musumin ba zai iya wannan ba amma Sokoto babu shugaban majalisar musulunci dukkan su sai dai muta addu'a allah yasa sugane gaskiya
Ai Allah baazzalimibane
Subhanallah
Dan Allah minene boyel boyel
Boreholes
S A W
inna lillahi wa inna ileyhi rajiuna 😢😢😢
Malam
Yanzu aka samu labari daga kafar Brekete family na ba'a saki mijin Hussaina ba.
Allah ya isammu. Mata ul hayatidduniya qalilun.
Wal Akiratu kairun😢😢😢
Inna lillahi wa Inna ileyhi rajiuna😢😢😢
Ance ana demokaradiya ama badama kafadi ra ayinka ai gwarama mulkin soja
Sunsan basaso ayada video wayace sudauka video Allah yasakamai Allah yakaryamana azaliman yan siyasar nigeria Allah yakawomana karshensu
😢😢😢Allah ya kyauta
Ikon Allah
malam shiyassa nake maymaytawa ana mulkin mallaka a nageria
Dan uwa mai Alfurkan TV. Naji labarin wai fir_auna dan Africa ne,?. Ko yayan fir_aunane ke mulkin Nigeria 🇳🇬🇳🇬🇳🇬?? Wannan zalinci yafina ubansu fir_aunan😭😭😭😭😭😭😭
Wai meyake faraway a qasarmu ne,wato kowane bohol guda daya kama akan kusan naira MILIYAN HAMSIN ( N 50 milliom).Allah ya isa
Slm.
Abu Aisha, Don Allah meya sa baka samana video na komai da konai.
Nagode
Wawan banza ya zanbar matana ta sunnah ta fito fili tana rawa dan bakada imani kuma kai musulmine
Wai birthday, qatotuwa da ita ko kunya bataji
Hmmm
Kuma wayace tayi rawa har a dau hotonta
Kamar yadda su ka wulakanta talakawa Allah yaymasu fiye da abin da sukayi Allah yasa suyimummunar karshe.kuma Allah tarwatsa democracy a nigeria domin nana fadeema ummi abiha RTA
لاحول ولا قوة الا بالله العلي العظيم حسبي الله ونعم الوكيل 😢😢
Ai wlh gvn sokoto kayi kunya ace matarka tana rawa kamar ba musulmaiba
Tundaga lokacin Buhari zuwa yanzu Ni banga shugaba Ko gomna mutumin kirki ba
Ya salam!
wan nan itace kasar da muke ciki talaka yana kwana da yunwa ga matsalar tsaron ga tsadar rayuwa,wan nan ya sabawa dakar nageria an hana zubar da kudu wajan ko wane wajan taro
Assalamu alaikum mlm kamar kidan da ake sanyawa a wasu videos kamar yana yawa Allah ya taimaka ya bada lada
Babu shakka daloli sunqi qarewa😢
Wlh mlm duk barayi ne
Allah yasa a binciko matasan da suka kashe dabora
Ni aganina ai ba ita tacewa mutane ayi mata likiba Kuma ba ita ta raba kudun ba kowa yazone da kudinsa a jakansa she anemo Dukan wadanan mutane da sukayi liki a kamosu
😭😭🇸🇦
😂😂😂 wai saidai in aka matsa boholen ruwan zanzan ne zai fito😂😂😂🤣🤣🤣
Gasikiya ne 🤔🤔🤔🤔🤔
ji wannan abu mutane na cikin masifar yunwa su suna liki
😢😢😢😢😢😢😢
😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Matannan gasunan se kace bulala wai mannin kude suke tunanin su su champions ne se Allah ya tona asirin su Allah ya shirya mu.😅 Wata kila ma aurennan ba zai karko bah.!
Gyaran boreholes kawaii,bama Gina Sabi ba
Alla gafarta malan kelesu allah ubangiji yakamu lahir 😂😂😂
😢😢😢😢🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻
🇳🇪🤲🤲🤲😭😭😭
Wallabies Himalayan sojane yashigamasala abaraknakasina
Wannan kuchakarce matar gwamna
اللهم اخرجه من بين أيديهم
Duk labari nagani banfaye yardaba amma idan naga naka inayarda sbda ina kyautata zaton duk labrinda kakawo inasaran haka yake shin dagaske ne asako abbas
😂😂😂😂😂😂😂😂😂🤔🤔
😢😢😢😢😢😢
😂🤣🤔🤔
🤣🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔
G k mugu
😢😢😢😫😫😫😫😭😭😭😭😭😭🇳🇬🇳🇬🤲🙏🙏
🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣😂😂😂
نار جهنم وبئس المصير
Irin wannan cutarwan da hukumomin Nigeria keyiwa talakawa, matasa kutashi ayi juyin juyahali, Don samun sauyi
Wallahi nayi ra'ayi da kai
Irin wannan cutarwan da hukumomin Nigeria keyiwa talakawa, matasa kutashi ayi juyin juyahali, Don samun sauyi