Bayan sakin Abbas mijin Husaina An tona asirin Gamnatin sokoto itama ta daure wani saurayi.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 18 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 100

  • @suleimanmuyigaskiya3156
    @suleimanmuyigaskiya3156 День тому +2

    Azalumai Yan ta'adda Allah ya Isa tsakaninmu da azaluman shuwagabanni

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع День тому +1

    Wallahi Malam abu aisha tsarin turawannan yaudarace Kawai Babu Wani eancin dan,Adam saidai bauta summaidamu bayine Kawai babbam magani kawai atashi asan yanda za ayi afutar damu daga hannu turawa afitardasu acikin shaanin mulkin nageria dan kowane shugaba kowane gwamna akaza6a sammakal duka daya immuna Neman eanci saimunraba kammu da turawa da yahudawa immukayi Hakan Allah zaibamu nasara

  • @magajihassan1209
    @magajihassan1209 День тому +3

    Masha Allah
    May Allah bless you Sir ❤🎉

  • @MamanrabiouHima
    @MamanrabiouHima День тому +2

    Subahanallah Nigeria kennan zallunci bayakare wa gaskiya naguda Allah dabai haliceni a Nigeria ba wallahaulla wallakuwata

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk День тому +1

    Subhanalillah, Allah ya kiyaye mu da sharrin azzaluman shugabannin mu na Najeriya, wohoho summa wohoho ba'ada wohoho

  • @MamanrabiouHima
    @MamanrabiouHima День тому +1

    Subahanallah Nigeria kennan
    Zallunci bayakare wa gaskiya
    Alhamdullah da Allah bai haliceni a Nigeria ba bakinciki
    Sai ya kache ni wallahaulla wallakuwata

  • @aminuahmadu6109
    @aminuahmadu6109 День тому +3

    Sallallahu Alaeihi Wa Sallam Ameen Ya Rabbi 🙏

  • @nasibaabdullahi6519
    @nasibaabdullahi6519 День тому +1

    Gaskiya Nigeria ana zalunci talakawa
    Shuwagabanninmu na kwace kudin
    Wallahi kuji tsoran Allah kuji tsoran ranar da Allah zai tasheku agan shugabancin da kukayi kunyi baku tunanin mutuwa baku tunanin haduwarku da Allah

  • @FATIMAMUKUTARADAM
    @FATIMAMUKUTARADAM День тому +4

    Allah ya shiryar damu da shuwaganin namu wayada basu chenjaba Allah ya wulakantasu

  • @JamilaAliyu-u9e
    @JamilaAliyu-u9e День тому +1

    Allah ubangiji ya kawo masa mafita na alkairi amin

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع День тому +1

    Allah yaisammu ya Allah ubangiji yasa wuta akeliqamata acikin wutar jahannama🤲🤲🤲

  • @mukhtarumar1228
    @mukhtarumar1228 День тому +1

    allah ya isarmu yan naigeriya

  • @yahayaycouzainab
    @yahayaycouzainab День тому +1

    Allah kakawo sauki ga kasashen mu bakiɗaya ameen.allah yagafata dan Allah temaika muna da labarin gaza.allah yabiyaku ameen.

  • @Yahuzaadamumallam111
    @Yahuzaadamumallam111 День тому +1

    Gaskiyane mlm fir,aunoni ko sama da haka Allah yasahaka

  • @isahsaadi9711
    @isahsaadi9711 День тому +1

    Nigeria talka naganin bani Allah ya isa

  • @MardiyaAbubakar-h6r
    @MardiyaAbubakar-h6r День тому +1

    Yawhiyou Yakaiyoum Kakau Mana Dauke Ameeeen Ya Garika Muka Dogara Allah Yasaka Mana Da Allkhare Ameeeen Yawhiyou Yakaiyoum

  • @omargaladima1086
    @omargaladima1086 День тому +1

    Allah ya kyauta Nigeria kenan

  • @saratushehu353
    @saratushehu353 День тому +1

    Allah ya kawo mama dauki

  • @UMARYAHAYA-uj6dx
    @UMARYAHAYA-uj6dx День тому +4

    Irin wannan cutarwan da hukumomin Nigeria keyiwa talakawa, matasa kutashi ayi juyin juyahali, Don samun sauyi

  • @nusaibaiilyasu2866
    @nusaibaiilyasu2866 День тому +3

    Mlm karabince live program nayau na brekete family ba'asaki Abbas ba matarshi tayi mgn yanxu haka tana studio din brekete family tayi mgn

  • @امكوثرامكوثر-ك5ظ
    @امكوثرامكوثر-ك5ظ День тому +1

    Subahhanallah allah yasa mudace

  • @AbdullahiMamuda-g3f
    @AbdullahiMamuda-g3f День тому +1

    Dan zuru Umar Muhammad danzuru sokotawa kuzabeshi Kuma 2027 bashakka azzalumine wanna

  • @abdouhalilou-r8x
    @abdouhalilou-r8x День тому +2

    Ni duk wannan abin baya ɓata min rai duk wulaƙanci da shuwagabannin kewa talakawa sune basu san inda kansu ke musu ciwo ba tunda suna baƙin cikin mutumin kirki ya zama chugaba sai anji wuya anemi inda suke Allah kasa mu dace

  • @AbubakarAliyu-i7h
    @AbubakarAliyu-i7h День тому +2

    Allah y isarwa talakawa

  • @marymchcn4066
    @marymchcn4066 День тому +1

    zasuje suyiwa allah bayani ai 😭😭🤦🇸🇦🇸🇦

  • @malamgumel3547
    @malamgumel3547 День тому +1

    Yaya za mu ci gaba a Kasarmu da irin wannan sharholiya da ake yi Allah ba zai canza mu ba sai mun canza abun da ke cikin zukatanmu Allah ya kiyaye

  • @MrSalisutahir
    @MrSalisutahir День тому

    Allah Yasa mu gama lafiya. Gaskiya ana tsokanar talakan Kasarnan. Kai a wannan tsananin da ake ciki. Allah Ya kawo mana dauki.

  • @FatimaShuibu-ir3fn
    @FatimaShuibu-ir3fn День тому +2

    Allah ka iyamana

  • @nouhouyahaya-g6f
    @nouhouyahaya-g6f День тому +1

    nageria nageria nageria 😢😢😢😢muna rokon allah yacanza Muku wadanan shedanun

  • @BelloAhmad-i5e
    @BelloAhmad-i5e День тому

    Allah yastine muku basarkin musulm bani stinanene

  • @Sabiou-jt8os
    @Sabiou-jt8os День тому +1

    Nigeria sai dai Allah

  • @hakimzakariahakimzakaria-ct7ei
    @hakimzakariahakimzakaria-ct7ei День тому +2

    Mai gida dan Allah ya labarin Palestine

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 День тому

    Ya Allah ya Allah ya Allah kawargaza azzaluman shuwagabanin Nijera kashafe tarihinsu kakawo mana masutausayinmu

  • @laminibrahim6465
    @laminibrahim6465 14 годин тому

    Hmmm Allah sarki rayuwa 😭😭

  • @seba_alhawsawy
    @seba_alhawsawy День тому +1

    Toh allah gamu garika... Nigera kinan....

  • @Jamilusmayeene
    @Jamilusmayeene День тому

    Wallahi yanzu yahudawa ne kimulkarmu domin asalin musumin ba zai iya wannan ba amma Sokoto babu shugaban majalisar musulunci dukkan su sai dai muta addu'a allah yasa sugane gaskiya

  • @KhadijahK-p6p
    @KhadijahK-p6p День тому +1

    Ai Allah baazzalimibane

  • @user-be8bi9ry1t
    @user-be8bi9ry1t День тому +1

    Subhanallah

  • @saidouabdoulaye6220
    @saidouabdoulaye6220 День тому +2

    Dan Allah minene boyel boyel

    • @fr2827
      @fr2827 День тому

      Boreholes

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع День тому +1

    S A W

  • @RabiouJikou-z8j
    @RabiouJikou-z8j День тому +1

    inna lillahi wa inna ileyhi rajiuna 😢😢😢

  • @Huxaefa
    @Huxaefa День тому +2

    Malam
    Yanzu aka samu labari daga kafar Brekete family na ba'a saki mijin Hussaina ba.

  • @muhdadamu8332
    @muhdadamu8332 День тому

    Allah ya isammu. Mata ul hayatidduniya qalilun.

  • @abdallahmoussa7167
    @abdallahmoussa7167 День тому +1

    Inna lillahi wa Inna ileyhi rajiuna😢😢😢

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 День тому +2

    Ance ana demokaradiya ama badama kafadi ra ayinka ai gwarama mulkin soja

  • @user-fy1yp6xw1x
    @user-fy1yp6xw1x День тому

    Sunsan basaso ayada video wayace sudauka video Allah yasakamai Allah yakaryamana azaliman yan siyasar nigeria Allah yakawomana karshensu

  • @hasahniger2570
    @hasahniger2570 День тому

    😢😢😢Allah ya kyauta

  • @Yahuzaadamumallam111
    @Yahuzaadamumallam111 День тому +1

    Ikon Allah

  • @nouhouyahaya-g6f
    @nouhouyahaya-g6f День тому +1

    malam shiyassa nake maymaytawa ana mulkin mallaka a nageria

  • @حواحوا-ع3ق
    @حواحوا-ع3ق День тому +1

    Dan uwa mai Alfurkan TV. Naji labarin wai fir_auna dan Africa ne,?. Ko yayan fir_aunane ke mulkin Nigeria 🇳🇬🇳🇬🇳🇬?? Wannan zalinci yafina ubansu fir_aunan😭😭😭😭😭😭😭

  • @nuhumaishanu6944
    @nuhumaishanu6944 День тому

    Wai meyake faraway a qasarmu ne,wato kowane bohol guda daya kama akan kusan naira MILIYAN HAMSIN ( N 50 milliom).Allah ya isa

  • @magajihassan1209
    @magajihassan1209 День тому +2

    Slm.
    Abu Aisha, Don Allah meya sa baka samana video na komai da konai.
    Nagode

  • @AbubakarAliyu-i7h
    @AbubakarAliyu-i7h День тому +1

    Wawan banza ya zanbar matana ta sunnah ta fito fili tana rawa dan bakada imani kuma kai musulmine

  • @israhabdulkadiradam5761
    @israhabdulkadiradam5761 День тому +2

    Wai birthday, qatotuwa da ita ko kunya bataji

  • @bawaalhassan4188
    @bawaalhassan4188 День тому +1

    Hmmm

  • @AbubakarAliyu-i7h
    @AbubakarAliyu-i7h День тому +1

    Kuma wayace tayi rawa har a dau hotonta

  • @user-df2px7qd6h
    @user-df2px7qd6h День тому

    Kamar yadda su ka wulakanta talakawa Allah yaymasu fiye da abin da sukayi Allah yasa suyimummunar karshe.kuma Allah tarwatsa democracy a nigeria domin nana fadeema ummi abiha RTA

  • @MsMina-s8d
    @MsMina-s8d 22 години тому

    لاحول ولا قوة الا بالله العلي العظيم حسبي الله ونعم الوكيل 😢😢

  • @AbubakarAliyu-i7h
    @AbubakarAliyu-i7h День тому +2

    Ai wlh gvn sokoto kayi kunya ace matarka tana rawa kamar ba musulmaiba

  • @habibullahabdulkarim2494
    @habibullahabdulkarim2494 День тому +3

    Tundaga lokacin Buhari zuwa yanzu Ni banga shugaba Ko gomna mutumin kirki ba

  • @rakiyamusa845
    @rakiyamusa845 День тому

    Ya salam!

  • @sulaimankhairan5480
    @sulaimankhairan5480 День тому +2

    wan nan itace kasar da muke ciki talaka yana kwana da yunwa ga matsalar tsaron ga tsadar rayuwa,wan nan ya sabawa dakar nageria an hana zubar da kudu wajan ko wane wajan taro

  • @hafastmuhammadinuwa5277
    @hafastmuhammadinuwa5277 День тому +1

    Assalamu alaikum mlm kamar kidan da ake sanyawa a wasu videos kamar yana yawa Allah ya taimaka ya bada lada

  • @user-tq9of5ob2i
    @user-tq9of5ob2i День тому +1

    Babu shakka daloli sunqi qarewa😢

  • @user-tq9of5ob2i
    @user-tq9of5ob2i День тому +1

    Wlh mlm duk barayi ne

  • @user-sh5qi2uw6i
    @user-sh5qi2uw6i День тому

    Allah yasa a binciko matasan da suka kashe dabora

  • @hadjaaichalimankaumi6460
    @hadjaaichalimankaumi6460 День тому +1

    Ni aganina ai ba ita tacewa mutane ayi mata likiba Kuma ba ita ta raba kudun ba kowa yazone da kudinsa a jakansa she anemo Dukan wadanan mutane da sukayi liki a kamosu

  • @Nanamamanne
    @Nanamamanne День тому +1

    😭😭🇸🇦

  • @israhabdulkadiradam5761
    @israhabdulkadiradam5761 День тому +1

    😂😂😂 wai saidai in aka matsa boholen ruwan zanzan ne zai fito😂😂😂🤣🤣🤣

  • @SalisuHarouna-g9y
    @SalisuHarouna-g9y День тому +1

    Gasikiya ne 🤔🤔🤔🤔🤔

  • @aminakoti8044
    @aminakoti8044 День тому

    ji wannan abu mutane na cikin masifar yunwa su suna liki

  • @AwllAwll-q6h
    @AwllAwll-q6h День тому +1

    😢😢😢😢😢😢😢

  • @MamanWaizina
    @MamanWaizina День тому +1

    😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲

  • @slimkid0225
    @slimkid0225 20 годин тому

    Matannan gasunan se kace bulala wai mannin kude suke tunanin su su champions ne se Allah ya tona asirin su Allah ya shirya mu.😅 Wata kila ma aurennan ba zai karko bah.!

  • @muhdadamu8332
    @muhdadamu8332 День тому +1

    Gyaran boreholes kawaii,bama Gina Sabi ba

  • @MuhammadmustaphaGoni
    @MuhammadmustaphaGoni День тому

    Alla gafarta malan kelesu allah ubangiji yakamu lahir 😂😂😂

  • @BakarOris
    @BakarOris День тому

    😢😢😢😢🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻

  • @AbdoulghadirAhmed
    @AbdoulghadirAhmed День тому +1

    🇳🇪🤲🤲🤲😭😭😭

  • @Biba-v6o
    @Biba-v6o День тому +1

    Wallabies Himalayan sojane yashigamasala abaraknakasina

  • @abdul-fq2nr
    @abdul-fq2nr День тому +1

    Wannan kuchakarce matar gwamna

  • @عبدالرحمنحمداحمد-ق1غ

    اللهم اخرجه من بين أيديهم

  • @sadiqumarkhalipa6669
    @sadiqumarkhalipa6669 День тому

    Duk labari nagani banfaye yardaba amma idan naga naka inayarda sbda ina kyautata zaton duk labrinda kakawo inasaran haka yake shin dagaske ne asako abbas

  • @AishaMuhammad-ym8qj
    @AishaMuhammad-ym8qj День тому +1

    😂😂😂😂😂😂😂😂😂🤔🤔

  • @MdSobuj-ei8vu
    @MdSobuj-ei8vu День тому +1

    😢😢😢😢😢😢

  • @YahayaAdamu-u4d
    @YahayaAdamu-u4d День тому +1

    😂🤣🤔🤔

  • @YahayaAdamu-u4d
    @YahayaAdamu-u4d День тому +1

    🤣🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔

  • @isahsaadi9711
    @isahsaadi9711 День тому +1

    G k mugu

  • @user-wj7kc4sc1l
    @user-wj7kc4sc1l День тому +1

    😢😢😢😫😫😫😫😭😭😭😭😭😭🇳🇬🇳🇬🤲🙏🙏

  • @MohamdNigr
    @MohamdNigr День тому +3

    🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣😂😂😂

  • @user-sk5cw5km8f
    @user-sk5cw5km8f 17 годин тому

    نار جهنم وبئس المصير

  • @UMARYAHAYA-uj6dx
    @UMARYAHAYA-uj6dx День тому +6

    Irin wannan cutarwan da hukumomin Nigeria keyiwa talakawa, matasa kutashi ayi juyin juyahali, Don samun sauyi

    • @Sadiyamk
      @Sadiyamk День тому

      Wallahi nayi ra'ayi da kai

  • @UMARYAHAYA-uj6dx
    @UMARYAHAYA-uj6dx День тому +1

    Irin wannan cutarwan da hukumomin Nigeria keyiwa talakawa, matasa kutashi ayi juyin juyahali, Don samun sauyi