MAZA GUMBAR DUTSE EPISODE 2 LABARIN MAI TATSINE

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 10 кві 2019
  • A kasance da shirrin MAZA GUMBAR DUTSE DUK LAHDI DA MISALIN KARFE 9 NA DARE
    Facebook: / rahmatelevision
    Twitter: / rahmatelevision
    Instagram: / rahmatelevision
  • Розваги

КОМЕНТАРІ • 30

  • @Baturiyar_Africa
    @Baturiyar_Africa Рік тому +7

    MAI TASINE HAR YA KOMA GA ALLAH KIRISTA NE. KUMA KUNGIYAR CAN TA ARNAN NIGERIA NE SUKA TURO SHI. A LOKACIN KANO NE AKAFI ADDININ MUSLINCI.
    KU DUBA LAKCA MAI TAKEN MAITATSINE TIJJANIYA PROFESA DAUDA OJOBI

  • @BasheerElharoon-qt8bn
    @BasheerElharoon-qt8bn Рік тому +3

    Allah yasakama bayin Allah da wannan mugun mutun yayi sanadiyar rasa rayukansu da wadanda yasasu ahalin qunchi ameeeeeennnnnn

  • @jibrinsanimaska6228
    @jibrinsanimaska6228 Рік тому +1

    Allah ya tsare Kara faruwar irin wannan yakin Amin

  • @user-vc2mx1yw9w
    @user-vc2mx1yw9w 7 місяців тому +1

    Kai! Allah karabamu da fitana, da koyarwa irin na zafin kai

  • @musaibrahim2904
    @musaibrahim2904 10 місяців тому +1

    Tabbas ka ga rayuwa…ALLAH ya tsare gaba 🤲🏾

  • @MuazuAlhasan
    @MuazuAlhasan 3 місяці тому

    Nide abin tambayata shine Dan fagge har suna zuwa wajen Babar Dan Mai tatsine tijjani haryazo yafada gidan matatsine wait shin ba,agane Shiba

  • @kamal-deenyussif9968
    @kamal-deenyussif9968 10 місяців тому +3

    I was in Kano during that time only Allah saved me from that fitna. I cannot remember how old I was at that time.

  • @abuhafsajibril
    @abuhafsajibril Рік тому +5

    Wannan Mutum Allah yayi tsahon kwana😂😂

  • @alhassanzayyanu5712
    @alhassanzayyanu5712 4 місяці тому +1

    Maitatsine ya kitsa tsiya

  • @kamal-deenyussif9968
    @kamal-deenyussif9968 10 місяців тому +4

    This man is telling the truth, I was a little boy by then and I can still remember a lot of what he is saying. I remembered we were stand in front of a masjid their were passing and wanted some water and one of them said Mallam said we should not drink any water. I lift Kamal to Ghana in 1988 and Alhamdulillah I’m now in London.

  • @ridwanattajiri359
    @ridwanattajiri359 Рік тому +2

    Innalillahi wa inna ilaihi rajiun

  • @ahmadsunusiahmad1261
    @ahmadsunusiahmad1261 3 роки тому +3

    Ni A unguwar mai tastine Akahaifan Sunan Gurin ma filin mai tastine

  • @rawar7664
    @rawar7664 3 роки тому +1

    nisakwana magani Annoba👍👍🇳🇬🇳🇬

  • @jibrinsanimaska6228
    @jibrinsanimaska6228 Рік тому

    Allah ya tsare

  • @yakubuibrahimaddullah5213
    @yakubuibrahimaddullah5213 3 роки тому

    Allah yasa mudace Allah yakawo mana sauki ya kare mana kasarmu

  • @alhajibelloshatimaargungu8725

    Allah shi kyauta.

  • @mainam.d753
    @mainam.d753 Рік тому +2

    Dama zai rubuta littafi 😢

  • @abdullahiadamu223
    @abdullahiadamu223 8 місяців тому

    Wai dan Allah menene ma, anar metatsine

  • @mukhtarali3822
    @mukhtarali3822 7 місяців тому

  • @moustaphaamadou9245
    @moustaphaamadou9245 3 роки тому

    Allah ya tarhwa ma garinka nono

  • @yakubuibrahimaddullah5213
    @yakubuibrahimaddullah5213 3 роки тому +4

    gsky ka tsallake rijiya da baya

  • @muhammadnasiruharuna8654
    @muhammadnasiruharuna8654 Рік тому

    To lallai kan Allah ya kyauta.

  • @ismailbaba6558
    @ismailbaba6558 4 роки тому +5

    Wanan yaga mutuwa fah

    • @UmaIbrahim
      @UmaIbrahim 4 роки тому

      Allah ubangiji ya masa Nisan kwana tab

  • @surajouyusuf7575
    @surajouyusuf7575 9 місяців тому

    😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭☝️

  • @user-sb1ut2ut2p
    @user-sb1ut2ut2p 7 місяців тому

    Allah ya daukaka musulunci akan kafirci ❤

  • @yahayaalassane8824
    @yahayaalassane8824 Рік тому

    Kaji tsoran Allah

    • @nawasmuhammed4887
      @nawasmuhammed4887 11 місяців тому

      Kadai ji tsoron Allah kai mara imani dan kalakato marar rabo

    • @kamal-deenyussif9968
      @kamal-deenyussif9968 10 місяців тому

      He is telling the truth… I was in Kano then…. I can recall a lot of what he said… imagine I lift Kamal to Ghana in 1988 and I still remembered a lot of what he said.

  • @alhajibelloshatimaargungu8725

    Allah shi kyauta.