A kasance da shirrin MAZA GUMBAR DUTSE DUK LAHDI DA MISALIN KARFE 9 NA DARE Facebook: / rahmatelevision Twitter: / rahmatelevision Instagram: / rahmatelevision
MAI TASINE HAR YA KOMA GA ALLAH KIRISTA NE. KUMA KUNGIYAR CAN TA ARNAN NIGERIA NE SUKA TURO SHI. A LOKACIN KANO NE AKAFI ADDININ MUSLINCI. KU DUBA LAKCA MAI TAKEN MAITATSINE TIJJANIYA PROFESA DAUDA OJOBI
This man is telling the truth, I was a little boy by then and I can still remember a lot of what he is saying. I remembered we were stand in front of a masjid their were passing and wanted some water and one of them said Mallam said we should not drink any water. I lift Kamal to Ghana in 1988 and Alhamdulillah I’m now in London.
He is telling the truth… I was in Kano then…. I can recall a lot of what he said… imagine I lift Kamal to Ghana in 1988 and I still remembered a lot of what he said.
MAI TASINE HAR YA KOMA GA ALLAH KIRISTA NE. KUMA KUNGIYAR CAN TA ARNAN NIGERIA NE SUKA TURO SHI. A LOKACIN KANO NE AKAFI ADDININ MUSLINCI.
KU DUBA LAKCA MAI TAKEN MAITATSINE TIJJANIYA PROFESA DAUDA OJOBI
Allah yasakama bayin Allah da wannan mugun mutun yayi sanadiyar rasa rayukansu da wadanda yasasu ahalin qunchi ameeeeeennnnnn
Allah ya tsare Kara faruwar irin wannan yakin Amin
Kai! Allah karabamu da fitana, da koyarwa irin na zafin kai
Tabbas ka ga rayuwa…ALLAH ya tsare gaba 🤲🏾
Nide abin tambayata shine Dan fagge har suna zuwa wajen Babar Dan Mai tatsine tijjani haryazo yafada gidan matatsine wait shin ba,agane Shiba
I was in Kano during that time only Allah saved me from that fitna. I cannot remember how old I was at that time.
Wannan Mutum Allah yayi tsahon kwana😂😂
Maitatsine ya kitsa tsiya
This man is telling the truth, I was a little boy by then and I can still remember a lot of what he is saying. I remembered we were stand in front of a masjid their were passing and wanted some water and one of them said Mallam said we should not drink any water. I lift Kamal to Ghana in 1988 and Alhamdulillah I’m now in London.
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun
Ni A unguwar mai tastine Akahaifan Sunan Gurin ma filin mai tastine
nisakwana magani Annoba👍👍🇳🇬🇳🇬
Allah ya tsare
Allah yasa mudace Allah yakawo mana sauki ya kare mana kasarmu
Allah shi kyauta.
Dama zai rubuta littafi 😢
Wai dan Allah menene ma, anar metatsine
❤
Allah ya tarhwa ma garinka nono
gsky ka tsallake rijiya da baya
To lallai kan Allah ya kyauta.
Wanan yaga mutuwa fah
Allah ubangiji ya masa Nisan kwana tab
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭☝️
Allah ya daukaka musulunci akan kafirci ❤
Kaji tsoran Allah
Kadai ji tsoron Allah kai mara imani dan kalakato marar rabo
He is telling the truth… I was in Kano then…. I can recall a lot of what he said… imagine I lift Kamal to Ghana in 1988 and I still remembered a lot of what he said.
Allah shi kyauta.