Це відео не доступне.
Перепрошуємо.

Toh Fa Masu Zanga zanga Sun Sawo Sheikh Daurawa Agaba Da Kabiru Gombe Kan Hanasu Zanga Zanga...

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 10 сер 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

КОМЕНТАРІ • 54

  • @yahayaabdullahi5092
    @yahayaabdullahi5092 29 днів тому

    ماشاءاللہ

  • @user-jl2bf9qn2l
    @user-jl2bf9qn2l Місяць тому +6

    Wlh dan uwa babu yaran dazasu gane fiyeda zanga zangar

  • @lawantajudeen2583
    @lawantajudeen2583 Місяць тому +3

    INSHA ALLAH sai mufito

  • @babangidayelwayirnggau8250
    @babangidayelwayirnggau8250 Місяць тому +4

    Allah ya kaimu ranar amen

  • @umarmubaraksambo1345
    @umarmubaraksambo1345 28 днів тому

    Gaskia ne malam
    إن الله لا يغير ما بقوم حتى يغيروا ما بأنفسهم
    Inji Annabi Muhammad(SAW)

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah Місяць тому +3

    Ai addu,a tana tafiya ne da aiki, duk masu cewaayi addu'a kada ayi zanga zanga toh dan Allah kuzauna kwana2 a dakinku ku diga addu'a Allah yasa kuji kun koshi basai kunciba mugani zaku kai.
    Abin takaici wai haryanzu akwai mahaukata masu cewa ayi addu'a Allah ya shiryeku

  • @aliyuisa9367
    @aliyuisa9367 Місяць тому +2

    Allah yasa mudace dai kawai amma akwai matsala gaskiya Dan mukan in akace afitoh zamu fitoh

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j Місяць тому

    Allah yatemakeku matasan Nigeria Allah yatsareku daga sharrin gwamnatin Nigeria

  • @MoustaphaHamissou-nz3el
    @MoustaphaHamissou-nz3el Місяць тому +2

    Masha Allah mungode Allah Saka da alkairi

    • @user-ti3ik4ts4j
      @user-ti3ik4ts4j Місяць тому

      Ayikokari matasan Nigeria akawo saiyi Allah yatemakeku

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s Місяць тому +1

    Wallahi anashan wahalasosai anijeria Allah yataimakemu kufito kuyi zanga zanga lfy kugama lfy Allah yakaremanaku dan darajar annabi SAW🤲🤲

  • @HabuMuhammad-dw2ny
    @HabuMuhammad-dw2ny 29 днів тому +1

    Gaskiyane azzaliman malamaine kakap dinsu malaman kudi Kuma wallahhi saimunyi

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s Місяць тому +1

    Ameen Allah yabada nasara Allah yataimakemu yakawomana daukin gaggawa muna muku aaddua Allah yasa kuyi zanga zanga lfy kugama lfy yahayyu yapayyun🤲🤲

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 24 дні тому +1

    ZANGA-ZANGA ba TAWAYE ba ne.

  • @YahuzaAly
    @YahuzaAly Місяць тому +1

    Wallahi bazaku taɓa zama lafiya ba. har sai kun fara bayayya da ɗa'a ga malaman ku. Amma muddin kuna ce ince da malamai da Zubar da mutuncinsu toh bazaku taɓa zama lfy bah Wallahi.

  • @BILKISUFauzan02
    @BILKISUFauzan02 27 днів тому

    Allah yasaka mana sun korimana mazajenmu sunbar kasa suntafi wata kasar ana wulankantasu mutum da degree sa Amman abanza innalillahi wa'inna ilaihi rajiun Allah ka kawo mana dauki Allah ya taimakeku matasanmu akan wannan zanga zangan Ameen ya Rabbi

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj Місяць тому +4

    Malamai kuma kuji tsoran Allah, wannan mah tuna tarwane sadaqallahul Azim

  • @makharajausman2196
    @makharajausman2196 Місяць тому

    Duk Wanda keson yaci mutuncin malamman mu Allah ya wargashi ya kunyatar dashi

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa Місяць тому +4

    Malamai dai ko yan maula. Dama dama Daurawa amma Kabiru gombe ai ba malami ba ne. Maroki ne kawai

    • @Speedyvampir2
      @Speedyvampir2 Місяць тому +1

      Mallami ne kam amma dai ya dan sami zamiya.

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 Місяць тому +5

    Bakuda hankali kujekuyi zanga zanga karkuje kuyi istigifari da addu'a da alqunut kuma mugyara tsakaninmu da ALLAH wlh ALLAH zegyara zemana maganinsu wlh

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv Місяць тому

      Sai munyi din

    • @YahuzaAly
      @YahuzaAly Місяць тому

      Wannan gaskiya ne Wallahi.

    • @hassanmusasada4251
      @hassanmusasada4251 29 днів тому

      Wawa wayanda basa kishin yankin su, Kai Dambareren Wawa ne , marassa kishin Yan uwanka shi.

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 29 днів тому

    Sun RAINA Yan Arewa , Idan Sunyi Zalunci' Sai su hada mutane da Addini. Munafukai 😢😢😢

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj Місяць тому +2

    Wlh malamai kuma kuji tsoran Allah kuma shuwagabannin kasannan wa,azi.Komai sai kuci muyi hakuri,kisa a Nigeria ai bayau akafara ba

  • @SaniAbdullahi-ed1je
    @SaniAbdullahi-ed1je Місяць тому +1

    Wannan gaskiya ne

  • @user-qt3pl1cj7q
    @user-qt3pl1cj7q Місяць тому +2

    Wlh wannan bakin mulki na Nigeria Babu wata kasar larabawa da za.ayi musu irin wannan mulkin su zura ido hiyasa su dasun ga zaluncin shugaban suke zanga zanga kuma su sami nasara

    • @adamuzakari4925
      @adamuzakari4925 28 днів тому

      Kaito Yan najeriya ma tsoratane sai iya sururu

  • @Hassanabubakar0153
    @Hassanabubakar0153 29 днів тому

    Sai munyi insha Allah,
    Ba gudu ba ja da baya
    Ko a mutu ko ayi

  • @ishakudusman2622
    @ishakudusman2622 29 днів тому

    Ayi zanga zanga har Sai soja ya karbi kasa Kuma ya kashe azzalumai

  • @user-mq9ui6zt8u
    @user-mq9ui6zt8u 25 днів тому

    komadai babu a addinin to mudai zamufita zanga zanga Allah yaga zaluncin da akeyimana

  • @ayshbeny
    @ayshbeny Місяць тому +1

    Truth be told. What happened at End SARS? It started out as a peaceful demonstration but ended as a masacre. Even then some of us had proof that Protests are haram in Islam

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 Місяць тому +1

    Mutane bakufahim tar maganar mutum shifa bece haramunbane kumabece addini yahanaba shidai yace basugoyan bayan zanga zanga soboda abunda yafaru awasu kasashan haka kawai najiyace kumabehaba becekar ayiba don Allah kai shiyarin maganan nan don mutane sufahimta

  • @ishakudusman2622
    @ishakudusman2622 29 днів тому

    Malaman Nigeria sun karbi kudin matsafa. Afito a yi zanga zanga kawaii.

  • @umarmukhtar3384
    @umarmukhtar3384 Місяць тому +1

    Duk karya kukeyi wlh kowannenku yasamu dama saiyayi zalunci bama goyon bayan zanga zanga kuma insha Allah bazatayiwuba insha Allah

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah Місяць тому +1

    muslumci ya halasta bijirewa zalumci ya kuma yi hani da mika kai ga zalumci
    Da mutuwar kaskanci ai gwanda ta izza, Allah ya stinewa malaman siyasa.

  • @ibrahimsuleiman6873
    @ibrahimsuleiman6873 29 днів тому

    shegu mallamai kun sha kudi shi yasa kuke hana zanga zanga a Nigeria

  • @MalamAbu-wu5bo
    @MalamAbu-wu5bo Місяць тому

    Duk abinda zaifaru yafaru

  • @h.n1977
    @h.n1977 Місяць тому

    Musulunci ne kawai mafita ga Musulmi

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 21 день тому

    Daga cikin wannan malaman sukace lokacin buhari bera ne apalon sabi da gaskiyarsa duk halin da akeciki basa magana wani kwanannan wai haryanzu babu kamar buhari ton su zasu fada mana gaskiya mayaudara

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 Місяць тому +3

    Wlh babu abinda zanga zanga zatayi magani idan kungyara ALLAH zegyara mana idan kunyi aiki da ayar da ALLAH ( S.W.A yakecewa wlh ALLAH bazegyaramukuba harsekungyara ) nidai shawarata muyi addu'a da kuma istigifari

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv Місяць тому

      Su shugabannin sun gyara ne mu ba jahilai bane Allah a baki firauna a zuci

    • @habibayakubu1283
      @habibayakubu1283 Місяць тому

      To kujira sugyara kodai kundauko shirin ruguza dan zaman lafiyar da ALLAH yabamu

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa Місяць тому +1

    Tunda babu wanda ya halicce mu acikin ku babu wanda ya isa ya hana mu zanga zanga

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 Місяць тому +1

    Malamai ku kyalesu ayidai mugani ALLAH yatsaremu

  • @yahyalawal3998
    @yahyalawal3998 Місяць тому +3

    Salam alaikum. Jama'a wallahi ku yi a hankali. Babu abin da zanga zanga zai haifar sai karin matsala. Wallahi abin da turawan nan suke jira muyi kenan sai su kunna mana wutan da bamu san yanda zai kare ba. Kasashen da suka yi zanga zanga ya zame mana darai jama'a. Muyi ta addu'a Allah Ya kawo mana wanda za suyi mana gyara.

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv Місяць тому

      Saboda an Sato an Baku ba

    • @yahyalawal3998
      @yahyalawal3998 Місяць тому

      @@MahiShuaibu-ge7uv wallahi ko aiki bana yi. Sana'a kawai nake yi. Amma bin shawaran annabi a kan ba a ma shugaba zanga zanga yafi min kwanciyar hankali. Kai kabi son zuciyar ka. Allah Ya shirya mu.

    • @AdaAdam-ho5gr
      @AdaAdam-ho5gr Місяць тому +1

      Wanda ya yayata hadisin Hana zanzanga to shi ba zanga zanga ma yayi ba yakar shugaban lokacin sa yayi , Kuma yayakikalifa manzon Allah SAWS bayan da yahau Mulki shine yayi ta tereren wanna hadisin.