Aslm malan Musbahu Allah yakara Jagora kuma munajin dadi sosai akan irin wannan gagarumin aiki da kk. Allah yakara taimakawa Ameen. M.Musbahu yakamata ka waiwayo labarin Kallamu Sarkin dambe Maigatari Wanda yy zamani dasu Garba taka lafiya da Mamman Rabagardama San inna. Mungode sai anjima
Ina na Takalafiya Garba Allahun ta Garba yaban tausai Naga Garba ya mimmike anje asibiti anba shi gado an tara likkitocin hausa sun bincikai sun diba sunce basusan ciwo nai ba,an Kara bincikawa Garba haryau basusan ciwo naiba..........
Wannan gaskiya baka bawa hira hakkinta ba.Muna mukatar jin shin yanzu su Na wane gari?Kuma a tambaye su ina wasu yan danbem?Da abubuwan da ba zasu manta dashi ba?
MUN BIKA BASHI KATAMBAYI GARBA TAKALAFIYA YA DANBEN SHI DA HUSAINI DAN KWALLI DOMIN NASHA GANIN HUSSAINI YA KASHESHI YA FADI BA RAI BA SAUDAYABA KO AKATSINA KASHI NAWA YAYI MAI AKASA SHI DUROM
Allah yajiqan garba
Allah ya jikanka AMEEN
Allah yajikan Garban Taka lafiya Ameen
Allah ya kyautata makwanci ya sanya aljannar firdausi ce makoma 🙏 Garba
Gaskiya musbahu kuna kokari sosai kuna zuwa gari haricot kuna kamuna hira da tsohin un dambe
Dan Allah mousbaou wai ana biyankou wai dan Allah
Allah yasa anhuta
Garkuwan chindo baida biyayya kenan
Allah yajikan maza
Allah yajikan garban takalafiya da rahamarka amin
Muna godiya sosai
Musbahu gaskiya naji dadin
Wanna.ziyara allah dai yabiya.ka
Musbahu dan allah a samana wakar ta mai turari dan allah mujita
Kai Allah ne kaji jahiltu dan Allah kaji baifad ouwa kai Allah ne katué bai fadouwa chidai kawai Allah yakaso
Ka tambayi Garban Taka-lafiya ya kisan Mamman yayi mashi A Garin Kauran-Namoda jahar Zamfara a 1996
Amma Kai ka Kalli damben?
Aslm malan Musbahu Allah yakara Jagora kuma munajin dadi sosai akan irin wannan gagarumin aiki da kk. Allah yakara taimakawa Ameen. M.Musbahu yakamata ka waiwayo labarin Kallamu Sarkin dambe Maigatari Wanda yy zamani dasu Garba taka lafiya da Mamman Rabagardama San inna. Mungode sai anjima
Ina na Takalafiya Garba Allahun ta Garba yaban tausai Naga Garba ya mimmike anje asibiti anba shi gado an tara likkitocin hausa sun bincikai sun diba sunce basusan ciwo nai ba,an Kara bincikawa Garba haryau basusan ciwo naiba..........
Ooôôoôôôooooôopoooooooooôoooppopooopooooooôooooopopoopooooooopoooopoooopoôopooooppooooopooooppooooopooopooooopooopoopoopoooopoopooopooooooooopoooooopoopoooooooooopoooopooooopopoooooooopooooooooopoopoopopopooooooooopopopooooopopoooooooopooooooooooopooooopooooooooooopoooooppooooopoooooopppooooooooooopopooôooooooopooooooooooopooopooopooooooooooooooooppoooopooooooooopooooooopooooopopooopooooopô
Musbahu gaskiya aikinka Yana kyau sosai
Muna godiya
don allah kuriƙa sa waƙar dan danbe don abun yaƙara armashi
Dansayina yakashe garban takalafiya abirninkebbi nagananmaidona
Maza ubam guramada nataka lfy Garba
Amma Dan Allah musbahu taya mutun zaesamu danbin taka lafiya
Nima nafa garkuwa yabuge ina son haka Allah kakare garkuwan chindo namiji antashi inji danliti haka yake
Wannan gaskiya baka bawa hira hakkinta ba.Muna mukatar jin shin yanzu su Na wane gari?Kuma a tambaye su ina wasu yan danbem?Da abubuwan da ba zasu manta dashi ba?
To malam fatuhu nagode
Allah yabiya musbahu Mona gdy
MUN BIKA BASHI KATAMBAYI GARBA TAKALAFIYA YA DANBEN SHI DA HUSAINI DAN KWALLI DOMIN NASHA GANIN HUSSAINI YA KASHESHI YA FADI BA RAI BA SAUDAYABA KO AKATSINA KASHI NAWA YAYI MAI AKASA SHI DUROM
GARBA TAKALAFIYA MAZA UBAN GURUMADA
MUSBAHU KAZO BUNZA KAYI HIRA DA REZA BUNZA DA SANI SAMGOM
Fatan alkairi musbahu kano
Yayi kyau musbahu
Musbahu saura mati na badiya
saylkmus
Musbahu kano muna maka ftn alkairi sauran reza bunza da km sani sangon da mati na madiya
Musbahu Kano fatan alkairi