Ba Ruwan Tinubu Dattijan Kano sun Zagi da Tsine wa Ganduje yayi da Suka Yabawa Abba Gida gida
Вставка
- Опубліковано 30 чер 2024
- The former National Vice Chairman of the APC, Salihu Mohammad Lukman has cleared President Bola Tinubu of the blame for the lack of progress and various challenges facing the Northern region of the country.
The owner of Kaltungo, Engineer Saleh Muhammad, has launched modern cassava cultivation techniques in his kingdom and called on his people to embrace the process.
At least three people died, while seven others were injured, after a building collapsed due to heavy rains in Nangere Local Government Area of Yobe State.
The Old People of Kano Praised Abba Kabir Yusuf
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Salihu Mohammad Lukman ya wanke shugaban ƙasa Bola Tinubu daga zargi kan rashin ci gaba da ƙalubale iri-iri da ke fuskantar yankin Arewacin ƙasar nan.
Mai Kaltungo, Injiniya Saleh Muhammad, ya kaddamar da dabarun noman rogo na zamani a masarautarsa tare da kira ga al’ummarsa su rungumi harkar.
Aƙalla mutum uku sun rasu, yayin da wasu bakwai suka jikkata, bayan da wani gini ya rufta sakamakon mamakon ruwan sama a ƙaramar hukumar Nangere da ke Jihar Yobe.
Tsoffin Mutanen Kano sun Yabawa Abba Kabir Yusuf
________________________________________________
Mi3novel zata dinga kawo muku labarai kan
Jaruman kannywood,
Y'an siyasa
Abubuwan Al-ajabi
CeCe kuce
dama tarihin rayuwar su
Da sauran labarai kan fitattu a fadin duniya
Sannan zata kawo labaran hausa novel
MI3 novel will bring you news about Kannywood actors
Politicians
And their Biography
And other news about famous people around the world
And then it will bring news about Hausar novel
Dan Mana subscribe domin samun Shire shirenmu da zarar min daura Kuma ki dinga ziyartar channel Mi3 novel domin labarai Kan kannywood, Siyasa, tarihin rayuwar su, da suaransu
subscribe always visit my channel and get news on kannywood, Politics, Biography etc
#mi3novel #Mi3novels #kannywood #hausa
Hakane