Nazari kan maganganun Aminu J town kan jifan yan saudiyya da lalata da azabtarwa.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 тра 2024

КОМЕНТАРІ • 131

  • @ADa-zc4ko
    @ADa-zc4ko 29 днів тому +9

    Maganar larabawa na wulakanta bakar fata wannan wlh gaskiya ne amma maganar duk wadda ta je Saudiyya suna fasikanci yin kudin goro baidace ba

  • @shafamohammad5918
    @shafamohammad5918 28 днів тому +1

    Allah ya kara ma saudiya albarrka ameen ya rabbi الحمد لله على كل حال نحمد ربي

  • @nafiougarbaibrahim5573
    @nafiougarbaibrahim5573 28 днів тому +3

    Gaskia ne malam mungode sosai gamu cikin alhamdoullilah muna niman ilimi hankalin mu a konce alah ya kara ma saudiya albarka amin

  • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
    @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 28 днів тому +1

    Shin mlm ya halatta mace tayi tafiya ba tare da muharramin ta ba fatan alkairi

  • @ummulkhairatali1138
    @ummulkhairatali1138 29 днів тому +2

    Masha Allah tabarakalla Allah ya saka da alkhairi

  • @dfxg5322
    @dfxg5322 20 днів тому

    Allah ya sakamaka da alkairi mlm

  • @WEMEngineering506
    @WEMEngineering506 21 день тому

    Gaskiya wannan gaskiya ne, amma nlm ka bincika sosai, kuma shima yace wasu ba duka ba, Allah yasa mu dace

  • @user-wg9xy8th9h
    @user-wg9xy8th9h 28 днів тому +2

    Allah ya sakamaka da alkairi wallahi wallahi aiki muke tsa kaninmu da Allah ❤❤❤

  • @user-pe6gm6tk6m
    @user-pe6gm6tk6m 29 днів тому +1

    الله يبارك ❤❤❤❤

  • @sagirsaminu2561
    @sagirsaminu2561 28 днів тому +2

    Gaskiya bamuji dadin abinda ya fada ba, malan

  • @ousseiniabdoukaka
    @ousseiniabdoukaka 27 днів тому

    Ansalamou alaikum malam fatan kuna lafiya.malam ina neman temako dan allah .chine inaso ahi mana bincikie akan .dan sanda me gaskiya wato ABBA KCARI.yana raye ko baya raye.

  • @maryamalhassan8022
    @maryamalhassan8022 28 днів тому

    Masha Allah Allah ykr maka ilmi me amfani.abunds naso yagane krnn,mlm wlh tunfa nske akasar ssudiyya bantaba ganin balarabe yayiwa yar balsrabiya dan uwansa fyade b,hk duk isksncin yankasartamu da ale gsni dga nijar dn har nijeriya bsntabs gsnin wands tsautsayi yskaishi yrwa wata fyade b,amma a kasarmu fs har yat shekara biyu anyiwa fyade kums bbu mstakin da akadauka wanda idn asaudiyysne akeyun hk kashe mutum zaayi ,kaga kenn duk idksncin ds akryi asaudiyya baayin rabin rabun na kasarmj ko?
    Allsh de yagafsrta mn

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 26 днів тому

    Hmmmmm abindariya kenan

  • @user-yg3zp3oc5n
    @user-yg3zp3oc5n 27 днів тому

    Allah ya sake da alkairi wannan bidiyo ba a saudiya bane a omanne mafa Amman komai sai ace saudiya

  • @rashidaaliyu5887
    @rashidaaliyu5887 28 днів тому

    Gaskiya koni jiya antura min video Ana tambayana akan hk kuma mumun tsare mutumcinmu gani amadina amm alhamdulilah mun kyamatar irin wannan hali kuma muna zaunne Dan tsare ma yayanmu tutunsu ,Aminu bai mana adalci ba ammadai Allah masonic gaskiya km muna Yukon Allah ya kara tsaremu km mun gode mlm ai ko ina akwai nagari a Kwai nabanza kuma munasamun arzikin datafile na kasarmu kuma halak ce tsantsa a cikin nemanmu

  • @user-pe6gm6tk6m
    @user-pe6gm6tk6m 29 днів тому +2

    الله اكبر ❤

  • @kafinbka8015
    @kafinbka8015 28 днів тому

    ماشاء الله حكيم و فصيح اللسان.
    الله يبارك لك في علمك ويجعل أعمالك خالصا لله ❤

  • @HamisouPoulani
    @HamisouPoulani 14 днів тому

    wlh wanna maganar aminu gaskiya ne yace fada akan larabawa basu da imani

  • @user-mh7mc8yy1k
    @user-mh7mc8yy1k 29 днів тому +1

    بارك الله فيك

  • @ummulkhairatali1138
    @ummulkhairatali1138 29 днів тому +1

    Gaskiyq naji dadin wan nan fahdakarwa daidai a binda nake son na fada masa ❤❤

  • @user-lk3eq1eu6j
    @user-lk3eq1eu6j 28 днів тому

    Masha Allah tabarakallah Allah ya saka da Alkairi gaskiya na Wallahi ❤

  • @user-cw4kk3eb7q
    @user-cw4kk3eb7q 28 днів тому +1

    Masha Allah jazakumulla khair Allah ubangiji yasaka da alkairi

  • @iphonexr7075
    @iphonexr7075 28 днів тому +1

    Salm Alle Qum my brother
    Really me I think is write

  • @user-ww4sf8dh2h
    @user-ww4sf8dh2h 24 дні тому

    Wannan gaskiyane amma maganar dah aminu yakeyi akan mudamuke akasar abin yanamahna ciyo wllhi saboda munadah iyaye da yan uwa dasungani hankalinsu tashiyakeyi yanasamasu kokonto aran yan uwanmu kuma.wllhi tinda nazo saudiyya makamancin hakan bantaba ganiba saida inji anafada allah yasudace😢

  • @abdouraja4269
    @abdouraja4269 29 днів тому +1

    Allah Ghanar damu amma a musulunci ya halitta mata suje wata kasa neman 💴Allah ya jikan malam na zaria

  • @user-ke4ng7jy7z
    @user-ke4ng7jy7z 25 днів тому

    Wallahi saidai Allah yasakamana 😢😢

  • @BaralabaCikaji
    @BaralabaCikaji 26 днів тому

    Agaskiya yima al"umma kudin goro ba adalci aciki kuma inda za'a kasa mazauna saudia kashi dari to marasa tarbiyyan basufi kashi biyar ba

  • @SaudiSaudi-vr6ii
    @SaudiSaudi-vr6ii 22 дні тому

    Mudai saudia tagama mana komai muda larabawa sai Allah saka da alkhairi,Abinda yake cewar anayi a saudia mudai bamujiba bamu ganiba,Amman allah ya Isa tunda kudin goro yayi

  • @amatullahadam8159
    @amatullahadam8159 27 днів тому

    Dan allah malam kuyi wa maza jan mu wa'a zi su ya kamata sufita su ne mamana abinda zamu ci ba mu mataba amma dan Najeria sai ya kuwan ta kuma a dingai mana mugu ƙazafi hmm 😢

  • @amatullahadam8159
    @amatullahadam8159 27 днів тому

    Wlh malam ina da yara uku baban su baya bani kumai to a Najeria sata zanyi Saudiyya tamin kumai wlh aiki nake malam shara da wanke wanke kuma ni nake ci da yarana da kuma kudin maka rsntar su

  • @ismailabdulrhman9598
    @ismailabdulrhman9598 28 днів тому

    جزاك الله خيرا ياشيخ ابو عائشة الله يكثر من امثالك ويبارك في علمك ❤❤❤

  • @aliabubakaralidamalibaba970
    @aliabubakaralidamalibaba970 29 днів тому +1

    Hakika aminu yayi kuskure anan Allah yasa yaji kuma ya gyara Amin Malam Abu Aisha dan Allah ina bukatar lambar ka akwai wani sako muhimmi da zan gaya maka nagode

  • @MuhammadAhmad-uu3bc
    @MuhammadAhmad-uu3bc 28 днів тому

    wallahi Abun daya fada Akan larabawan duniyan yanzu bakaryabane labawa ba mutanen kirkibane

    • @UmarMuhammad-vu9mj
      @UmarMuhammad-vu9mj 27 днів тому

      Dukansu kenan ko wani kaso na larabawan ne ba mutanen kirki ba

  • @madinahsaudia98
    @madinahsaudia98 28 днів тому

    Allah ya saka da alheri mlm Allah yasaka mana kuma Allah sai yamana hisabi tsakaninmu dasu
    Hasada ce kawai take damunsu kuma idan muka zauna a nageria suzasu shiyar,damu
    Alamar besan larabawan saudia bah Kuma hoton balaraban da yanuna ba balaraban saudia bane sede yanki Kuwait ko baharen
    Kuma hakan dayake fadi zesaka kafirai suriqa zaton iskanci akeyi a qasa me tsarrki

  • @Fatima-bq2dr
    @Fatima-bq2dr 25 днів тому

    Mlm aimakabar wannan maganar kaduba shikansa video Yan dayadora maifitoda tsiraicinsa kaga shigartayi sekace agidanta aidole Dan istaka yabita

  • @user-dn9kg2pu3s
    @user-dn9kg2pu3s 28 днів тому +1

    Wannan itace gamsasshiyar amsa, Allah yasaka da alkhairi.

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger 28 днів тому

    ❤❤❤

  • @mdmohammad-cv7sd
    @mdmohammad-cv7sd 29 днів тому +1

    MASAHALLH🙏🙏🙏🙏🙏✅✅✅✅

  • @OmarAbdoulrazak
    @OmarAbdoulrazak 28 днів тому

    إن الله هو الذي يحمي المسلمين، وهذا لا يعني الحذر يا أخي.

  • @malamgumel3547
    @malamgumel3547 28 днів тому

    In jaaakum Fasiquun bi nabain Fa tabayyanu an tusibu qauman bi Jahlateen Fatusbihu ala ma faaltum Nadimeen Idan Fasiki ya zo muku da labari ku bincika Suratul Hujrah Jazakallah Malam

  • @fatimausman616
    @fatimausman616 28 днів тому +1

    Aminu fa ya fadi gaskiya wlh kuma ba kudin goro yayiba idan zakafadi gaskiya larabawa basuda mutunci Amma ba dukaba, wannan bayanan naga bazan iya jiba

  • @user-sx5gx7op6j
    @user-sx5gx7op6j 27 днів тому

    Muna gdy ss mlm

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan 27 днів тому

    Idan ance Saudi Arabia to ana cire makka da Madina, amma abu a'isha gaskiyar magana mazauna Saudi Arabia suna fuskantar matsalan daga larabawa kai dama sauran ƙasashen Larabawa duka yawanci suna walaƙanta baƙaƙen fata 😢😢😢 wannan gaskiya ne

  • @yahayaaliyugoje7982
    @yahayaaliyugoje7982 28 днів тому +1

    Kuma inane Aka halasta Zina amakka?

  • @FatimaZannah-pw7mg
    @FatimaZannah-pw7mg 29 днів тому +1

    Dan Allah lamalan

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 28 днів тому

    Munsan kasashin larabawa duk halinsu daya wallahi malam saudi da iraq munshiga kasashensu munsani

    • @user-ti3ik4ts4j
      @user-ti3ik4ts4j 28 днів тому

      Malam agaskiya inasan number ka muyi magana akan irin balainda yan uwanmu suke shiga a iraq yace akwashesu da kuma yimusu sharri anayimusu daurin raidarai dan Allah embassy Nigeria yashiga cikin lamarin

  • @user-hy8cj7ok8x
    @user-hy8cj7ok8x 28 днів тому

    Allah yasaka maka da alkhairi malam mungode

  • @harounaabdoucommerce5542
    @harounaabdoucommerce5542 28 днів тому

    Malan Allah ya ma albarka ❤❤❤❤❤❤

  • @teemahabdulssalam6020
    @teemahabdulssalam6020 29 днів тому +1

    Allah yakarama lfy da nisan kwana malam

  • @AzAz-yw4lk
    @AzAz-yw4lk 28 днів тому +1

    Chima siyasa ce ya mayar da abin da bin ra'ayin malumai masu basu fatawar komai daidai ne

  • @khadijayunusa919
    @khadijayunusa919 28 днів тому

    Nidai kanku akejiwai mahaukaci yafada arijiya nidanake qasar saudiya baabunda zance waallah sai godiya dannasan badan allah yatema keniba yakawoni wannan qasame albarkaba yanzu dabansan ahalin danakeba danhaka nake yiwa allah godiya

  • @user-bp7oe6jd2b
    @user-bp7oe6jd2b 28 днів тому +1

    Mun gode sosai mlam mamajin dadin wadannan magan ganu da mutane suke mana Allah yasa Aminu yaji wannan nasiha Bama Aminu kadai ba akwaisu dadama masu yi mana wannan Zargin abun yana mana ciwo

  • @Dagasudan
    @Dagasudan 28 днів тому

    🇸🇦🇸🇩
    Asslamm Babu shakka Saudia Abinda Mutane Basuyi Akasarsuba Shine Abinda Mutane Sukeyi Anan Wannan Ni Shidane Sannan Kuma Abinda Yasa Akesa Makkah- Da -Madina- Da -Taif -Da -Jiddah -Riyadh Nanne Hausawammu Suka Fi Yawa Shekarata 15 Acikin Kasannan Amma Ni Dan Sudan ne Banida Nambarka Ta Whatsapp Da na fahimtarda kai ayanda Zakagane

  • @rahmamukhtar9986
    @rahmamukhtar9986 28 днів тому

    ❤❤️🥰🥰🤲🤲🤲

  • @dfxg5322
    @dfxg5322 20 днів тому

    Wlh mlm har makaranta suka sani wlh

  • @nafisasalam1399
    @nafisasalam1399 27 днів тому

    Hamminu yayi daidai. duk abin da hamminu yake magana ta hanyar mutanen da suke da mugayen mutane

  • @user-ts2mh6lb9p
    @user-ts2mh6lb9p 27 днів тому

    👍👍👍👍👍👍👍🇳🇬🇸🇦

  • @IbrahimBalaMusa-en3es
    @IbrahimBalaMusa-en3es 28 днів тому

    Aslm shifa aminu bafa makkah da madina yake xagibah tsinannun larabawa yake xagi wllh larabawa basa kaunar mu shegune matsiyata ina son annabi Muhammad s a w amman yunxu banasan larabawa

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  28 днів тому +1

      malaman Sufaye suna cewa idan son Annabinka ya cika ba zaka ki balarabe ba sai wanda yaki musulunci, sunci albarkacin Annabi saw sukace zagin balarabe be halasta ba sabosa Ananbi saw balarabe ne

  • @mdmohammad-cv7sd
    @mdmohammad-cv7sd 29 днів тому +1

    🇸🇦🇳🇬👍👍

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 28 днів тому

    Wallahi wani aikin abakin ranka kakeyinshi wanikoma ayima sharri akaika prison

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 27 днів тому

      The Saudi 🇸🇦 government has allegedly invested in McDonald's and other western fast food companies 😐 🙄 So they instructed their imams like this person to issue favourable fatwas to them

  • @madinahsaudia98
    @madinahsaudia98 28 днів тому

    Kuma tayaya zakazo ka dauki zunubi a inda ake wankewa idan ya tabbata mutum ya aikata haka to tin a nageria halinsa haka yake
    Wadan suke torai baya zaginsu amma sai an saudia
    Narantse ta Allah idan banyi sallar isha,i da wuri ba har,boyewa uwar aikina nike kuma wlh agidan aikina ake qaramin karatun al,qur,ani Allah yamawa saudia albarka dan,mukam asirinmu yarufa muna godewa Allah S,W,A daya kawomu qasar saudia
    Allah yaqara wa annabi Muhammad S, A, W, A daraja da wasila fil,jannah 🤍🤍🤍🤍🤍

  • @kabirmanseer1124
    @kabirmanseer1124 28 днів тому

    Haba ku fada gaskiya mana abubuwa nawa ya bude a saudiyya din na sabon ubangiji ga wrestling ga club ga manyan hotel da daisauraransu

  • @malikinogasalifou2874
    @malikinogasalifou2874 28 днів тому

    Gaskiané aminou je fada

  • @ummulkhairatali1138
    @ummulkhairatali1138 29 днів тому +1

    Koma yawanchun mahaikatan da suke yi masa korafi ba su ke fadab

  • @nafiuadamkhamis6100
    @nafiuadamkhamis6100 28 днів тому

    To Amma Mal abinda ya fada baya faruwa ke nan

  • @AddeSdss-ik3qu
    @AddeSdss-ik3qu 28 днів тому

    🇳🇪🇸🇦🤲🤲🙏🙏

  • @iphonexr7075
    @iphonexr7075 28 днів тому +1

    Really just let him say that God is not sleeping okay brother 🙏😭😭😭😭

  • @FRLAs628
    @FRLAs628 28 днів тому

    Ma, sha, allah, walahi, muna yin, wata, hudu, ba muga, namijiba, ama, zamuje, gBan, allah, dasu, da, shuwagabanninmu, dasuke, chindukiyNmu, nakasarmu

  • @sanoussidoubou2973
    @sanoussidoubou2973 28 днів тому

    الصوكرالسودي ياباالصوكررسلا ناب

  • @MahamatAhmatDangmalloum
    @MahamatAhmatDangmalloum 22 дні тому

    ❤❤👌🤔🤔🤔👏🙏👍🙏🙏🙏👌

  • @FatimaZannah-pw7mg
    @FatimaZannah-pw7mg 29 днів тому +1

    Assalamu alaikum

  • @kbboyboy2440
    @kbboyboy2440 28 днів тому

    Aminu jton baya da ilimi Akan sanin masu Zaman saudiya
    Da ka yake aiki baya bincike

  • @ummulkhairatali1138
    @ummulkhairatali1138 29 днів тому

    Alal Musali hin dankasa ko kanphanin yan kasah saka shigar da mahaikata sa su yi Sign in contract na shaikara biu sai aon zo suchi bahza suyi aikiba wanan kadan kenan

  • @kbboyboy2440
    @kbboyboy2440 28 днів тому

    Malam nakalubalanci Aminu jton videon daya nuna ba yar Nigeria bace Kuma inajin MA
    Ba musilma bace domin mu matanmu bahaka Suke shigaba mafi yawan cinsu
    Hijab babba Suke Sawa

  • @musaalihashim8299
    @musaalihashim8299 29 днів тому +2

    Yawancin masu fasikancin fa basa aikin gidan larabawa saboda basa son wahala.domin akwai yawan aiki da rashin kunyar yara.

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 27 днів тому

      Rashin kunyar yaran Larabawa? 😅😅😅

    • @musaalihashim8299
      @musaalihashim8299 27 днів тому

      @@d.bcooper2271 wlh kuwa to iyayensu ba sa kwabar su

  • @alhassananas4261
    @alhassananas4261 28 днів тому

    Sheikh mumazauna saudia abinda aminu yayi mana Allah ya'isa kawai mukace saboda yaci mutuncin Makkah da Madina amma badan yaci mutuncin muba karkamata uwarsa tana Raye yake wakar batsa Bata hanashiba kaga itakanta uwarsa batada tarbiyyar addini balle tasan darajar Makkah da Madina shi ciwon hassada ne yake damunsa Allah baikawoshiba shiyasa yakoma ci da addini Wawa Dan jaka

  • @FernandezAmity
    @FernandezAmity 28 днів тому

    Slim Malam Aminu fa baice karmatan sure suje saudiyabafa cewa yayi iyaye sudaina Tura yaran su Sabo dagujema marna in Har zamanin anbi an Hana Bai keutu ace akwai Wani Zamani daza ace Anba dalasin nayin rawa asaudiyaba wanna shine gaskiya balulume Allah dabayan hanuba

    • @UmarMuhammad-vu9mj
      @UmarMuhammad-vu9mj 27 днів тому

      To Meye banbancin iyaye su Daina tura yaransu saudiyya aiki da Hana matan zuwa aiki a saudiyya ai duk kalma daya ce saboda su masu zuwan ai suna da iyaye kaga kenan maganan duk dayane

  • @muhdadamu8332
    @muhdadamu8332 29 днів тому

    Baqar fata ba su da daraja a wajen galibin larabawan Makkah,don Ina da hujjar fading haka.

    • @user-du4zh2rr8e
      @user-du4zh2rr8e 28 днів тому

      hhhmmm bakufahimci larabawaba haryanzu
      dan kunfahimcesu dabakuce hakaba sabida ajunansuma kowa nasa yasani yanzu zatagwamace ran uwata yabaci da ran danta yabaci kunga bamukadai sukewaba kenan

  • @user-cb6df3qe2c
    @user-cb6df3qe2c 29 днів тому +1

    بارك الله فيك شيخ قول الحق

  • @AbouAbdoulAziz-mc8fh
    @AbouAbdoulAziz-mc8fh 28 днів тому

    Kay munafikina wallahi

  • @user-bd9vy3pm7w
    @user-bd9vy3pm7w 28 днів тому +2

    Allah ya saka maka da alheri kayi bayani na gaskiya dan duk me imani bazai aikata barna a wannan kasar ba

  • @Hamid.mHamid.m-un6ju
    @Hamid.mHamid.m-un6ju 28 днів тому +1

    a gaskiya video da Aminu G town ya aza a soshal midiya akan mata masu aiki a saudiya naganeta kuma wanan balara be dake cikin wanan video ko shaka babu bana Saudiya bane wanan ko shaka babu hakan abin yake tinda bayanai su nuna cewa wanan farar fatar na cikin wanan video baya hudena ba misilmi bane saboda haka Aminu G town kabi ahankali kuma kayi hankali da diuniya domin kana neman ka wuce rawarka da tsalle a gari naman gira kana neman karasa ido idan kayi wasa wuri neman suna kana neman ka jawowa kanka hushi Ubangiji saboda haka Yakamata ka kiyaye

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 28 днів тому

      Se bango ya tsage

    • @sadikabdullah8668
      @sadikabdullah8668 18 днів тому

      ❤❤ WANNAN BA DAIDAI BANE KA ZA'GI BALARABE KUSKURENE AWAJENA BALA'RABE YAI MINI RANAR DA IYAYENA BASU YIMIN BA MANZON ALLAH ❤ S.A.W❤️❤️

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 18 днів тому

      @@sadikabdullah8668 in kai sun maka rana wasu kuma sun musi wulakanci kuma ba ace duk Larabawa ba

  • @user-bz7jq8tn8s
    @user-bz7jq8tn8s 29 днів тому +2

    Allah yastiniwa uwardanfudiyo

  • @BachirouBoubacar-lb3lb
    @BachirouBoubacar-lb3lb 29 днів тому +2

    Barka da warahaka abu aisha inayima fatan Alkairi

  • @abbaqjkxkrimandi3160
    @abbaqjkxkrimandi3160 28 днів тому

    Amma Malam cin ya halatta Mace ta bar gidansu tace wani kasa aiki a musulunci karfa kamanta Masu zuwa Nan yawanci musulmai ne wallahi Maganar Aminu abindubawanefa saboda

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  28 днів тому

      Mun shigo wani zanani a nigeria a yanzubana. aikata abubuwa busa larura mislai aikin gwamnatin mace ana kadaicewa da mata a office maxe tana duba namiji, duk ba zaa hana ba dai dai ace a kuka. a lura, haka yin zabe kafirci ne democracy amma bisa larura ake yi, to haka ma larura ta halasta wa mace tafiya neman kudi amma sai a bi fokar Allah a kiyaye, akwai matan da basu je saudiyya ba suna nan nigeria suna zina suna ciyar da kansu su taimakawa iyayensu da haram, shin wannan ne yafi ko kuwa a kyalesu suyi aikin halas du taimakawa iyayensu?

    • @abbaqjkxkrimandi3160
      @abbaqjkxkrimandi3160 28 днів тому

      @@abuaishaalfurqan to Allah yasamucikadaimani amman wadanda suke a Najeriya masu in zina ai demokradiyya kukebi ci kuma demokradiyya yana gaba da musulunci kuma yanzu wai musulmai sukacewai larurace wai da man cirka zai yazama larura kuma kasan cirkace Allah yasamudace ahuwan in nai badaidaiba

    • @abbaqjkxkrimandi3160
      @abbaqjkxkrimandi3160 28 днів тому

      @@abuaishaalfurqan in ba ikiraiba

  • @FatimaZannah-pw7mg
    @FatimaZannah-pw7mg 29 днів тому +1

    Inason number wayanka

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  29 днів тому

      09064095046 whatsup

    • @imaniman2381
      @imaniman2381 29 днів тому

      Wllh mlmn duk video da yake Sawa ba sakasar Saudia ba ne Kuma matan da suke cikin video ba a yan Nigeria ba

  • @djjbril4645
    @djjbril4645 29 днів тому +1

    Mufakomiza ache gameda kasa maka da Madina bamudakamarsa aduniyarnan

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 28 днів тому

      Shin ya kamata a dinga iskanci a Makkah da Madina

    • @YuYu-cj6uo
      @YuYu-cj6uo 25 днів тому

      Wllh mlm mubamuzo saudia Dan zinaba munzo danmuyi bautar Allah munemu halal Amma wasu suna zaginmu wllh tsakaninmu dasu Allah ya isa

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 24 дні тому

      @@YuYu-cj6uo ana mgnr masu iskan ci da bata wa mutane suna da azzaluman ejoji da iya yen jirgi da uwar gawali suma wasu ba duba

  • @1ggGyt-op7lr
    @1ggGyt-op7lr 29 днів тому +1

    Allah yasaka da alkairi

  • @MusaRabilu
    @MusaRabilu 28 днів тому

    Mln kaji tsoran muna ganin ka da mutinci amma kana kare maciya amanar Allah, har giya aka fara saidawa a can kuma kasan irin goyan baya da suke bawa Israel da turawan yamma kasan irin lalata da akeyi acan amma kana kokarin kare su, saboda wahabiyanci

  • @hajjajuwakili6488
    @hajjajuwakili6488 25 днів тому

    Aminu jtwon fa jahiline wlh

  • @baffaali399
    @baffaali399 28 днів тому +1

    Malam ku kaima anbaka ni
    Ku kanaso afara baka ni
    Dan allah kabar wannan maganan aminu yafeka gaskiya

  • @AbdulAzeez-hs8zo
    @AbdulAzeez-hs8zo 28 днів тому

    I swear to go d song what this mind, your talk is true is because you have no state Arab country, if I used it Arab continue, you can believe what he said is true.

    • @user-ti3ik4ts4j
      @user-ti3ik4ts4j 28 днів тому +1

      Wallahi bakaryayiba idan kace karyane katanbayi yan uwanmu dasukenan jtown bayi karyaba akwai dayawa wanda karuwanci sukeyi

  • @Ers-er2dq
    @Ers-er2dq 28 днів тому

    ❤❤❤

    • @HHh-et7kp
      @HHh-et7kp 28 днів тому

      Wllahihakanimalnainasnlmbakadaallah