Yadda hukuncin kotu ya jingine Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 20 чер 2024
  • Bayan da kai al’umma ya daure game da hukuncin Babbar Kotun Tarayya da ke Kano a kan tirka-tirkar sarauta, Suleiman Hassan ya tattauna da Barista Al-Zubair Abubakar da Abdulhadi Abubakar Umar.
    A cikin shirin Rana Ba Ta Kary ana Trust Radio, ya tambaye su hakikanin abin da hukuncin yake nufi da kuma matsayin Sarki Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
    #arewa #hausa #kano #sanusi #nigeria

КОМЕНТАРІ • 5

  • @MuhammadAdoKaura
    @MuhammadAdoKaura 9 днів тому +1

    Ya Allahu Ya Rabbi Ya Zuljalalu Wal Ikram Dan Alfarmar ANNABI MUHAMMADU Sallallahu Alahis Wassallam Duk Wanne Ya Jefa Jahar Kano A Wannan Rudani Idan Mai Shiryuwane Ya Allah Ka Shirye Shi, Idan Kuma Ba Mai Shiryuwa Bane Allah Kai Ka Dai Ka San Yadda Zakayi Da Bayin Ka. Ya Allah Ka Kawo Mana Zaman Lafiya Da Salama A Jahar Kano Dan Alfarmar ANNABI MUHAMMADU Sallallahu Alahis Wassallam Da ALKUR'ANI MAI GIRMA.

  • @musaabdullahi3189
    @musaabdullahi3189 8 днів тому

    Doka guda nawa akayi amajalisar taraiya wana baa tuntubi konsitensi ba

  • @HafizuAbubakar-kk3eb
    @HafizuAbubakar-kk3eb 6 днів тому

    Allah ya kyauta mudai munsan sunusi ne sarki a Kano tahishine yamaimata kan

  • @MuhammadAdoKaura
    @MuhammadAdoKaura 9 днів тому

    Ya Allahu Ya Rabbi Ya Zuljalalu Wal Ikram Dan Alfarmar ANNABI MUHAMMADU Sallallahu Alahis Wassallam Duk Wanne Ya Jefa Jahar Kano A Wannan Rudani Idan Mai Shiryuwane Ya Allah Ka Shirye Shi, Idan Kuma Ba Mai Shiryuwa Bane Allah Kai Ka Dai Ka San Yadda Zakayi Da Bayin Ka. Ya Allah Ka Kawo Mana Zaman Lafiya Da Salama A Jahar Kano Dan Alfarmar ANNABI MUHAMMADU Sallallahu Alahis Wassallam Da ALKUR'ANI MAI GIRMA.

  • @MuhammadAdoKaura
    @MuhammadAdoKaura 9 днів тому

    Ya Allahu Ya Rabbi Ya Zuljalalu Wal Ikram Dan Alfarmar ANNABI MUHAMMADU Sallallahu Alahis Wassallam Duk Wanne Ya Jefa Jahar Kano A Wannan Rudani Idan Mai Shiryuwane Ya Allah Ka Shirye Shi, Idan Kuma Ba Mai Shiryuwa Bane Allah Kai Ka Dai Ka San Yadda Zakayi Da Bayin Ka. Ya Allah Ka Kawo Mana Zaman Lafiya Da Salama A Jahar Kano Dan Alfarmar ANNABI MUHAMMADU Sallallahu Alahis Wassallam Da ALKUR'ANI MAI GIRMA.