Dan allah gwamnatinkuji tsoran allah saboda wlh duk matsalarnan kune kuke kawota Kuma fa dacewa yayi azauna a tebur Kuma dole Kuni maganar manyan kasa akumaji tsoran allah
Gaskiya yakamata ku ji soron Allah ku sani abunda kuke yinnan Allah sei yayi maganin duk woni azzalumi a sakaninku biiznillahi,duk wani azzalumi ya Allah kamana gananinshi ya
Ku kuka kawai rashin zaman lafiya,don kano mu na zaune lafiya ku ka jawomana tashin hankali da fitintunu, bahaushe ya na cewa duk wanda ya hana uwarsa barci to shi ma a zaune zai kwana, Allah ba zai barku ku wulakanta Alh Aminu Ado ba bai ci muku ba bai kuma sha mu ku ba
Wannan karya ce da Hassada da kuma son zuciya. Wa ya fara kawo tashin hankali a jihar Kano? Tun farko Sarki daya muke da shi a Kano Amma kiyayya ta sa aka rabata biyar
Dan allah gwamnatinkuji tsoran allah saboda wlh duk matsalarnan kune kuke kawota Kuma fa dacewa yayi azauna a tebur Kuma dole Kuni maganar manyan kasa akumaji tsoran allah
Gaskiya yakamata ku ji soron Allah ku sani abunda kuke yinnan Allah sei yayi maganin duk woni azzalumi a sakaninku biiznillahi,duk wani azzalumi ya Allah kamana gananinshi ya
Ku kuka kawai rashin zaman lafiya,don kano mu na zaune lafiya ku ka jawomana tashin hankali da fitintunu, bahaushe ya na cewa duk wanda ya hana uwarsa barci to shi ma a zaune zai kwana, Allah ba zai barku ku wulakanta Alh Aminu Ado ba bai ci muku ba bai kuma sha mu ku ba
Wannan karya ce da Hassada da kuma son zuciya. Wa ya fara kawo tashin hankali a jihar Kano? Tun farko Sarki daya muke da shi a Kano Amma kiyayya ta sa aka rabata biyar
Agaskiya Abba Kabir Yusuf Kaine matsalar Kano ba kowaba kaji tsoran Allah
Allah ya hada kan masauratar kano alfarfar annabi s,a,w
Abba
Wallahi a barmana hauka pls
Kaine babban mikiyin jaharkano bawasuba.
Abba kacucemu kalalatamana kano
Abba gida gida dolo yaron tsula
Ai Babu Babban dolo kamar mai dattin hula da bai koyawa yara yadda za su girmama manya ba