Zanga_Zanga | Bayan Kiraye Kirayen Malamai Sheikh Baffa Yanzu Yanzu Sheikh Baffa Yayi Jan Hankali

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 10 лип 2024
  • #trending #allahuakbar #duet #hausa #mukabala #new #awa24top #islamicgreeting #muqabala #raddiya

КОМЕНТАРІ • 58

  • @makharajausman2196
    @makharajausman2196 20 днів тому +4

    Bama tare da Yan sharholiya Yan zanga zanga wlh muna tare da malamman mu matukar baisabawa koyarwa Annabin rahama Annabi Muhammad s a w ba

  • @SaaduAbubakar-zy1ox
    @SaaduAbubakar-zy1ox 17 днів тому +1

    Sakallahhu.khaira

  • @PrinceSanusiblack
    @PrinceSanusiblack 19 днів тому

    Mgn zanga zanga ba mussulumai kadai yadafa aman mayasa duk musulumi ne suke ta tayar da muriyoyinsu akai dan Allah 🙏 mukayawa kaimu gaskiya anagereya fa akwai manya pastoci aman sunyi suru aman gaci yakai mussulumai so suke suci amana junansu Allah ya sa mudache

  • @BasiruUmarAhmad-bw3rx
    @BasiruUmarAhmad-bw3rx 2 дні тому

    Malam kaima kasha
    Kudikenan
    Kudeji tsoron Allah

  • @alhaliyumuhammadinuwa7766
    @alhaliyumuhammadinuwa7766 19 днів тому

    Arne yanamagana baffa hotoro makiyin iyayen manzon Allah s.a.w

  • @abubakarismail8975
    @abubakarismail8975 21 день тому +2

    Allah ya Kara ma malam Lafiya Amin

  • @abubakaryabo6256
    @abubakaryabo6256 18 днів тому

    Masha Allah ur absolutely right malam

  • @LegendSmoke
    @LegendSmoke 15 днів тому

    Ya Allah ya kawu mana sauki wannan lamari Allah kaikadai kasan komai 😢

  • @hamisutukur4430
    @hamisutukur4430 21 день тому +1

    Masha Allah Allah yasaka wa mlm da mafificin alkairi ❤❤❤

  • @YusufDatti-z4m
    @YusufDatti-z4m 21 день тому

    Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah

  • @ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH
    @ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH 21 день тому +2

    Zanga zanga fa ba rigimaa bace, Nuna bacinrai akeyi GA gwamanatiiii

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 19 днів тому

      Idan wasu zasu yi a nutse ai wasu 6ata garin baza suyi bi abin a hankali ba, ga abin namu ba tsari, wata qasar idan za ai zanga zanga ana sa Yan'sanda a wajen ba me yin fada amma Nigeria ba wannan tsarin
      Mu tuba kawai mu koma ga Allah a dena sa6onsa da zalincin kashe kashen mutane da shirka, gsky Allah yn haquri damu amma ana abinda aka ga dama a duniya, sai de Allah ya ganar damu ya shiryemu

  • @MuhammadUmar-sl1os
    @MuhammadUmar-sl1os 7 днів тому

    Dan Allah mubi maganar maluman Mu s'une Toshin alumma.mudai n'a zagin su s'une magada annabawa.muyi karatun ta nitsu

  • @bashirumuhammad8339
    @bashirumuhammad8339 21 день тому +1

    Alhamdilillah alakullihalin gaskiya ne
    Mln kayi magana mln Allahu ya Kara lpy mln

  • @UsmanMohammedAdamu-ur6rz
    @UsmanMohammedAdamu-ur6rz 21 день тому +1

    anyi zanga zanga a Kenya anyi nasara ko baayi bh sunyi nasara

  • @AbdulMuhyideen
    @AbdulMuhyideen 16 днів тому

    Zanga zanga

  • @ABDULSALAMAHMED-ze4ue
    @ABDULSALAMAHMED-ze4ue 21 день тому +2

    Kaifa makiyin manzon Allah ne sakarai wawa ibilis

  • @AlhayatAlhayat-jr8wq
    @AlhayatAlhayat-jr8wq 21 день тому +1

    Kasani taida akahau tagun akegangara wani abunfa dolesai anyizanga zangannafa sumasu mulkinmu mekagayamusu Don suyi adalcimamutane innawa azindakayimusu mashuwagabani

  • @yunusasalisu6891
    @yunusasalisu6891 20 днів тому

    Mallam hakuri zakayi.sai anyishi.

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 20 днів тому

    Nidai ban tsaya na saurari wannan malamin ba, saboda tun farko na fahimci bamu tare da haka rashin adalci ne nayi wata magana game dashi. Abu daya ne kawai sai munyi Zanga Zanga insha Allah. Shima ya karbi kason sa

  • @aliyumidriss5223
    @aliyumidriss5223 21 день тому

    Allah yasaka da alkhairi malam

  • @YahuzaMohammed-j2p
    @YahuzaMohammed-j2p 15 днів тому

    Dole ne mufito zanga zanga

  • @MohammedAbdo-w2u
    @MohammedAbdo-w2u 21 день тому

    ❤❤❤❤❤❤❤

  • @aminuumarbala541
    @aminuumarbala541 21 день тому +6

    Wallahi zanga zanga bazata gyara kasar nan bah, abu daya nrh zai gyara kasar nan shine mu gyara kawunanmu mu komawa Allah kowa yasan ta'asar da yake aikatawa

    • @ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH
      @ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH 21 день тому

      @@aminuumarbala541 Tayayaa?

    • @bellodanogatv8223
      @bellodanogatv8223 21 день тому

      ​@@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH
      Manta dashi, yaje yabibiyi karatun margayi sheikh jafar
      Narantse da Allah malamannan suke Kara daurewa manyan gwamnati gindi,
      Abunda akeyi a arewa wallahi ba ayinshi akudu mumunzama koma baya akodayaushe

    • @MurtalaBala-zj9rx
      @MurtalaBala-zj9rx 12 днів тому

      @@aminuumarbala541
      Ppp
      Pp
      P
      P

  • @AdamAAudiusoumn
    @AdamAAudiusoumn 20 днів тому

    Zanga zanga Allah Tai maki matasan nageria 👉🇳🇬💪

  • @MahiShuaibu-ge7uv
    @MahiShuaibu-ge7uv 21 день тому +1

    Sai anyi zanga zangar

  • @MusaShehu-n1i
    @MusaShehu-n1i 16 днів тому

    Malam duk mun san da waddannan a yoyi da hadissai a bin da muke so ku tunkari Gwamnati ta kawo muna sauki ta hanyar rage kudin mai.

  • @UsmanMohammedAdamu-ur6rz
    @UsmanMohammedAdamu-ur6rz 21 день тому

    Hotoro kenya sunyi nasara ko basuyi nasara bh wallahi ana nasara a zanga zanga wasu lokutan wasu kuma baayi amma zalincin Nigeria yayi yawa mutune mufitu kenya sunyi kuma sunyi nasara America suna zanga zanga ko basuyi

  • @user-ep8sw5kr4c
    @user-ep8sw5kr4c 21 день тому

    Asl masu commmets don Allah kudaina Rashin Kunya d Rashin imana GA malamai baidacebawlh GA Duk musulmi

  • @binonigarba3596
    @binonigarba3596 21 день тому

    Ga bahari ga tunubu duk sunfi fir auna zalinci

  • @abbaqjkxkrimandi3160
    @abbaqjkxkrimandi3160 21 день тому

    Allah yasinemusu malan demokradiyya lalacaccan

  • @abdourrahmanedoudou8629
    @abdourrahmanedoudou8629 20 днів тому

    mma se kunema gafarar yan chiait saboda sun jima sunayi

  • @suleimanmuyigaskiya3156
    @suleimanmuyigaskiya3156 21 день тому

    Kasan da haka kake zagen mallaman arewan kagama surutunka mungane ka kananiman wurin shega awajin gwamnati bazamuji maganankaba zanga zanga bafashe

  • @ismailaadamushitu8970
    @ismailaadamushitu8970 18 днів тому

    Maganar tayi kyau

  • @yusufsafwan
    @yusufsafwan 11 днів тому

    mu matasa ba mahaukata bane . kuma nayi farin ciki matuka kasancewar ku masu hawa mumbari kunrazana😄cewakawai mukayi zamujawoku amma kowa yazo gurin karatu sai yafada😃

  • @YusufDatti-z4m
    @YusufDatti-z4m 21 день тому

    Mlm zzakzaki yayi gas kiya dayake kira abistarin allah abar conception

  • @user-by4uy1sz1z
    @user-by4uy1sz1z 21 день тому

    Kaji maganar hankali Allah ya tssare mana malaman sunnah

  • @bellodanogatv8223
    @bellodanogatv8223 21 день тому

    Gaskiya malam cikin girmamawa kuyi koyi da sheikh jafar😢
    2005 sheikh jafar yayi waazi akan mutanen arewa da akakashe mazauna Lagos sama da mutun dubu akayi asarar rayukansu,
    Shikadai yake hawan manbari yake kalubalantar gwamnati ubasanjo Kuma yayikira ga gomnonin arewa da sarakunan arewa,
    Idan gwamnatin tarayya batadau matakiba to manyan arewa sudauki mataki,
    Inkuma manyan arewa suma suna jintsoro yacce wallahi SE yajjagoranci matasa anje kudu domin ramuwa,
    Amma Rai yayi halinshi,
    Segashi Bayan ranshi kisan kiyashin da akeyiwa arewa tanunka sau dari, Amma Babu malamin da yakeyin Kira kamar na sheikh jafar, Koda rayuwar matasa zatayi sanyi
    Tomu wallahi SE munfita, agarimmu bakaisa kaje gonaba😢

  • @kabirmuazu9510
    @kabirmuazu9510 20 днів тому

    Shedan ya tsomo baki

  • @Sirnajjashi
    @Sirnajjashi 21 день тому

    Hakika ni a irin tawa fahimtar, ba makawa Sai malamai masu hankali sun kula da koyamana tuba zuwa ga Allah dare da rana, hakika jahilci yayi yawa a wannan kasar tamu, Kuma ba Abinda ya jawo kamar MAYAR da aqida addini, Abinda nake nufi kowa aqidarsa itace aljannarsa.

  • @user-fe4wf6pm4l
    @user-fe4wf6pm4l 21 день тому

    To malam hotoro dan iya

  • @yahayaadamu-d7f
    @yahayaadamu-d7f 20 днів тому

    Hhhmm kuma wallahi sai mun fara jifan ku miyagu masu bin azzalumai

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 19 днів тому

      Mallamai fa, wallahi kar ku fara kar ku bude hanya, idan wadanda ba musulmai su kayiwa Mallamai hk zaku ji dadi, sbd ko wani kaiwa haka Allah baze bariba bare masu isar da sakon Allah, ba dole ne ku dauki shawararsu ba, ga wadanda suka dace a jefa baku jefa baku yi ba sai Mallamai ko suma shugabbanni idan suka 6aci cewa akai ai musu addu'ar shiriya, kawai mu gyara halinmu mu dena sa6on Allah da kashe kashen mutane da shirka d/s sai Allah ya yafe mana ya bamu shugabbanni nagari

  • @abdourrahmanedoudou8629
    @abdourrahmanedoudou8629 20 днів тому

    malamai ko kun man tane Democaradiyane Ake Nigeria to zanga zanga itace mataki nafarko asarin mulki Iran an tu tar dakai naneman gera idan ba a zanga zanga amulkin d m c tozaayi dan niyane

  • @abdourrahmanedoudou8629
    @abdourrahmanedoudou8629 20 днів тому

    dama dasukecewa ko suka haramta Zanga zanga saboda kar hasan halin salue ciki kutalakkawa sukuma bakinsu achape da maski

  • @UsmanMohammedAdamu-ur6rz
    @UsmanMohammedAdamu-ur6rz 21 день тому

    rayuwa da kukeyi na kafirta musulmi koh

  • @AbubakarilyasuJido
    @AbubakarilyasuJido 21 день тому

    Masu Muslim Muslim wahabiyawa Allah yasa tsakaninmu daku y'ayan tsiya.

  • @AbubakarilyasuJido
    @AbubakarilyasuJido 21 день тому

    Dan gindin uwarku Sai Anyi shigu y'ayan wahabiyawa.

  • @ibrahimburgaabdullahi3872
    @ibrahimburgaabdullahi3872 21 день тому +1

    Al umma suna bukatar tarbiyya zanga zanga ba dai dai bane

  • @bashirsaidu3056
    @bashirsaidu3056 21 день тому

    Baffa yanzu kai balamibane dan iskane kawai

  • @MuazuAhmad-rb9rl
    @MuazuAhmad-rb9rl 21 день тому

    Allah madaukakin sarki ya bamu Zama lafiya, kwanciyar hankali da wata.
    Allah madaukakin sarki ya kara hore mana abinda zamu ci halal malak.
    Bamu goyon bayan duk wata zanga zanga.

  • @YusufDatti-z4m
    @YusufDatti-z4m 21 день тому +1

    Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah