Idon matasa ya rufe, kalli tsauraran kalamai da suke wa malamai kan zanga-zanga

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Mutuncin malamai ya gama zubewa, kalli tsauraran kalamai da matasa ke musu

КОМЕНТАРІ • 156

  • @umarmubaraksambo1345
    @umarmubaraksambo1345 Місяць тому +12

    Allah dai yabiya matasan jahadin kwatar kai,kunbiyani wallahi. Allah yakara kwarin gwuiwa da rashin tsoro!!!👋👋👋👍👍👍

  • @khalidisahumar8278
    @khalidisahumar8278 Місяць тому +8

    Alhamdulillah Da Kyau, wannan ya nuna Matasa sun gane gaskiya

  • @saniabdullahibatsari8888
    @saniabdullahibatsari8888 24 дні тому

    Bama goyon daurawa sabida baya tausayin bayin allah akan wahalar dasuke ciki

  • @user-jg8vi7pw1v
    @user-jg8vi7pw1v Місяць тому +1

    Allahu Akbar Allah ya taimaki matasan arewa Alfarman Annabi Muhammad Rasulullah Sallallahu Alaihi Wasallam 🤲🤲🤲

  • @ibnumar950
    @ibnumar950 28 днів тому

    Masha'Allah!

  • @baballeadamu9010
    @baballeadamu9010 22 дні тому

    Wih tsajaninmu da wassu Malaman saidai Allah ya isa

  • @BinulIslam-lk2hn
    @BinulIslam-lk2hn 25 днів тому

    Ikon allah ❤ gaskiyar lamari arubuta aaje Malamai SUNhana zanga zanga ku kuma kunce sekunyi gaskiyar lamari se annyi nadama kai

  • @luqmansadiq-fd6pd
    @luqmansadiq-fd6pd Місяць тому +2

    Alhamdulillah matasan Nigeria sun farka daga bacci🙏

  • @NasuruNasko
    @NasuruNasko Місяць тому +4

    Sunja kaya miliyoyi Allah ya isa

  • @mamanhanif5026
    @mamanhanif5026 Місяць тому +4

    First comment naji dadin bayaninka ubangiji yadaga kasata najeriya yakawo mana sauki wallahi mutane na mutuwa sabida yunwa da kunci

  • @misbahunabara
    @misbahunabara Місяць тому +1

    Allah yakarya muggan malamai dasukeci da gumimmu

  • @KhadijatIdris-zl4nw
    @KhadijatIdris-zl4nw Місяць тому +1

    Allah ya Muku albarka matasanmu

  • @abdulrazaqdahiru1539
    @abdulrazaqdahiru1539 20 днів тому

    Wallahitallahi Allah ya tonamusu asiri mallamai mungani

  • @AbdullahiNura-vd8ej
    @AbdullahiNura-vd8ej Місяць тому +1

    A riqa sara ana duban bakin gatari, ayi aiki da hankali 'yan uwa na musulmai , dan Allah ayi duba da abunda zai je ya dawo kafin aiwatar da koma mene ne, malamai kuma ba abun wasa bane, Allah yakawo mana sauqin rayuwa ya wanzar mana d zaman lfy a qasar mu nigeria

  • @aminuibrahimsadi5861
    @aminuibrahimsadi5861 23 дні тому

    Wallahi malamanan basa tsoran Allah

  • @JanaiduAbdullahi-eg8tf
    @JanaiduAbdullahi-eg8tf Місяць тому +1

    Wallaahi mafiyawan cin malamai wlh kwadayinsu yayiyawa

  • @KamiluHassan-z4n
    @KamiluHassan-z4n Місяць тому +4

    Wallahi maganarki gaskiyane domin yanzu haka Ina kasar libya ruwa yafi fetir tsada

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 Місяць тому +1

      Ai Sahara ce Libiya, Nigeria 🇳🇬 tanada ruwa

    • @user-ep8sw5kr4c
      @user-ep8sw5kr4c Місяць тому

      Wlh mlm ai basa ganewa ne

  • @bashiruabubakar9341
    @bashiruabubakar9341 Місяць тому

    Amma kai wannan Allah shiryeka

  • @HussainARahman
    @HussainARahman Місяць тому +1

    Malluna kugi Soron Allah Dan Mutuwa Tana Jiran Dujanmu

  • @asmauchalawa1831
    @asmauchalawa1831 Місяць тому +3

    Wai ina bello yabo

    • @sadiqibrahim298
      @sadiqibrahim298 Місяць тому

      Bello yabo inda buhari ne dayafara kunfar baki

  • @asmauchalawa1831
    @asmauchalawa1831 Місяць тому +4

    Wlh ana cikin Matsin rayuwa yakamata adubama talaka

  • @muhammadshafiuharuna-vv9tj
    @muhammadshafiuharuna-vv9tj Місяць тому +1

    Allah kayi mana maganin duk abinda ya damemu

  • @umarabubaka9814
    @umarabubaka9814 Місяць тому +1

    Kaji wata yar wahala wai gara akashemu kifito allah ya agajemu karkujanyomana masifa wawayen diya

  • @muhammadbinali.
    @muhammadbinali. 26 днів тому

    Subhanallah

  • @famaranero573
    @famaranero573 Місяць тому

    Marshe Allah matasa yayi wanna malami sukansu basujin surun Allah azzlumainisuma dalilinsu talakah tashega cikikunci Allah ya isa

  • @alimahmoud1464
    @alimahmoud1464 25 днів тому

    Hajiya kin fadi gaskiya, Allah ya yi maki albarka, amin.

  • @ibrahimbello5786
    @ibrahimbello5786 20 днів тому

    Gaskiyane zanga zanga sai anyi

  • @ISTHAKAHASHIMHASHIM
    @ISTHAKAHASHIMHASHIM Місяць тому

    Allah ya sa mudace 🙏

  • @yahuzayusufu7898
    @yahuzayusufu7898 23 дні тому

    INDAI A IDAN ALLAH BEZIBEBA BAKOMAI MUGYARA ZUCIYOYINMU MUKOMA GA ALLAH YAFIMANA KYAU ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA DUNIYA DA NIGERIA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN

  • @AbdullahiSale-ou1wo
    @AbdullahiSale-ou1wo Місяць тому

    Malaman allah suwucefa sai saura

  • @MuhammadDanrano
    @MuhammadDanrano 25 днів тому

    Inna lillahi wa,innailaihirraju,,un Karshen duniya xakin malamaii
    Tabb allh kasa mudacre

  • @umarmubaraksambo1345
    @umarmubaraksambo1345 Місяць тому +3

    Wallahi kadan kenan daga sharrin IZALA!!!

  • @user-yu4bh8ok8e
    @user-yu4bh8ok8e Місяць тому

    Wlh Libye ruwa yahi mai tsada wlh wlh ☝️🇱🇾🥰

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 Місяць тому

      Ai Libiya Sahara ne. Nigeria kuma Lambu ne

  • @HussainARahman
    @HussainARahman Місяць тому +1

    Gasehkiya tafi Kobo Amaa Baayi Adalce Ba

  • @HASSANMUHAMMED-vu2rm
    @HASSANMUHAMMED-vu2rm 27 днів тому

    Yes xangaxanga Dole mu tsaro mukeso jahar sokoto da sauran jahohi bakidai

  • @LukumanSani-rt1gn
    @LukumanSani-rt1gn 21 день тому

    Allah yasamu dace

  • @ADDAUKABIRU
    @ADDAUKABIRU Місяць тому

    Abusalmah yafadi gaskiya

  • @DrYusufAlhajiYahaya
    @DrYusufAlhajiYahaya 16 днів тому

    Good. I'm happy with these comments and replies

  • @SulaimanAminu-re1oy
    @SulaimanAminu-re1oy Місяць тому

    Alhamdulillah Allah yah sakama da alheri right dinmu ne

  • @SurprisedAutoRace-xq9qn
    @SurprisedAutoRace-xq9qn Місяць тому

    Gaskiya dayace

  • @shehusabiu8588
    @shehusabiu8588 21 день тому

    Allah ya Albarkaci Arewacin Nigeria, duk da an had'a kai da malamanmu an cutar damu, Allah ya Albarkaci matasanmu.

  • @aminuibrahimsadi5861
    @aminuibrahimsadi5861 23 дні тому

    Yawancin malaman bana Allah bane

  • @BalaMadina
    @BalaMadina Місяць тому

    DAN ALLAH MALAMAI KUYI HAKURI DA WANNAN KALAMAI GAWASU AKAN ZANGA ZANGA DON ALLAH KUKEYI KUMA KUNSAN JARRABAWA CE DAGA ALLAH ALLAH YA KYAUTA

    • @YahayaNaseer-n3d
      @YahayaNaseer-n3d 26 днів тому

      Wannan fa su susuka sayawa kansu duk wani malamin kirki yakama bakinsa

  • @user-fd5ze6bk9i
    @user-fd5ze6bk9i Місяць тому

    Gaskiyane aturosa

  • @hauwashuaibu8311
    @hauwashuaibu8311 Місяць тому

    Allah ya miki albarka

  • @SaifullahiAbdulAbdul
    @SaifullahiAbdulAbdul Місяць тому

    Ya Allah munarokonka duk Wanda yake da sa hannu awannan matsalolin kowaye ko malamine Allah kakamashi kamai mafiyin abinda yayima Talakawa ya Allah munarokonka

  • @muhammadbinali.
    @muhammadbinali. 26 днів тому

    Wannan gaskiya ne

  • @ZahrauSulaiman-k3j
    @ZahrauSulaiman-k3j Місяць тому

    Adai yikyakyawan zance

  • @NuraSani-kp6jj
    @NuraSani-kp6jj Місяць тому

    Wllh mung ode. Namiji

  • @hassangarba2524
    @hassangarba2524 29 днів тому

    Wannan gaskiya ne,malamai sun zamo yan amshin shata,kuma zamu daina yadda da duk bayanan wasu malamai,domin haka a ke baiwa malamai kudade Dan kare gwamnati

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y Місяць тому

    العلماء اليوم ليس خير الا الشر ويفرقون المجتمع وكانوا شياعا ويجمعون الجاهال والسفهاء وليس رحمة والا يمان لان نبينا ارسله الله ليخرج الناس من الظلمات الى النور باذن الله ويخرجون من الظلم الى السحولة عليكم امنة الله والرسول ويخبءون الصدق الى الظلم والجور

  • @soumanahamanihamidou7190
    @soumanahamanihamidou7190 Місяць тому

    Gaskiya 👍👍 Allah ya kara tonawa munafikan malamai

  • @HafizuYaro
    @HafizuYaro Місяць тому

    Marasi

  • @khalidaliyu-v1x
    @khalidaliyu-v1x Місяць тому

    Allah sarki baribari batamagani

  • @JafaruBahari
    @JafaruBahari Місяць тому

    Masha Allah

  • @AbdulafeezJamiu-f6s
    @AbdulafeezJamiu-f6s 22 дні тому

    all what u are saying u are all right but pls let give them grace

  • @idiabdou-qp5qm
    @idiabdou-qp5qm Місяць тому +2

    Wannan magana gaskiyache

  • @AbdulmuminiAbdulmumin
    @AbdulmuminiAbdulmumin Місяць тому

    Malaman izala sune matsalar duniya gaba Daya bama Nigeria ba amma yanzu ta Nigeria tafi zafi

  • @user-wm6fs6fe6w
    @user-wm6fs6fe6w Місяць тому

    matasan nigeria sunfi azzaliman maluman illimi datunani Allah taimaki nigeria

  • @user-cz9qf8lw9f
    @user-cz9qf8lw9f 17 днів тому

    Zanga-Zanga ba gudu ba ja da baya sai azza lumai sun sauka

  • @BalaMadina
    @BalaMadina Місяць тому

    MALAMAI KUYI HAKURI DA WANNAN KALAMAI DA WASU SUKEYI MUKU AKAN ZANGA ZANGA KUNSANI JARRABAWA CE AGAREKU FATAN ALLAH YA KAWO MANA SAUKI

  • @hauwashuaibu8311
    @hauwashuaibu8311 Місяць тому

    Ni narasamekedamun malamanmu wallahi

  • @SulaimanBello-z1l
    @SulaimanBello-z1l Місяць тому

    Kugayamusu gaskiya

  • @richardjames8468
    @richardjames8468 Місяць тому

    This protests no religion no region no tribe let's come as one Nigeria for Peaceful protest

  • @AbdulmuminiAbdulmumin
    @AbdulmuminiAbdulmumin Місяць тому

    Wallah yanzu ba abinda ba ayi a arewa ana kashe mutane ana sace mutane dukkan wani Abu na ta addanci anayi a arewa Kai kufito Allah yabada sa a ameen Allah yatsare Ameen

  • @MukhtarAdamuLange
    @MukhtarAdamuLange 23 дні тому

    Good

  • @abubakargarbalamu7037
    @abubakargarbalamu7037 Місяць тому

    Karya kake yi, mutuncin Malamai bai gama zubewa ba.
    Amma.....
    Zanga zanga ba fashi.

  • @muhammadgonia.2946
    @muhammadgonia.2946 Місяць тому +2

    Munafikai sai dai mutuncin ku ya zube. Wallahi har zuwa Yaumil Qimayati Malami yana da kima da mutunci a wajen Allah. Kuma Allah ya yarda da su.

    • @umarmubaraksambo1345
      @umarmubaraksambo1345 Місяць тому +1

      Wallahi kai jaki ne,kuma kanka bai wallahi!😒😠😎

    • @muhammadgonia.2946
      @muhammadgonia.2946 Місяць тому +1

      @@umarmubaraksambo1345Dakiki Dan Jaka, marar Kuma da daraja Dan tsinanna. Sakarai, holokon jaki marar Albarka

    • @muhammadgonia.2946
      @muhammadgonia.2946 Місяць тому +1

      @@umarmubaraksambo1345 Dan Jaka. Wawa, sususu, ja'iri, fasiki Mai neman Shan jinin Al'umma ta hanyar bore da hauma hauma.

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 Місяць тому +1

    Malamai su ne Matsalar Arewa,

  • @IbrahimUba-p4n
    @IbrahimUba-p4n 15 днів тому

    Fadamusu.gaskiya

  • @aliyuisa9367
    @aliyuisa9367 Місяць тому

    In sha Allah sai munyi na Sara Dan wlh malan nan akan mafitarsu suke ba kishin talaka suke ba wlh kawai akan bukatar sune

  • @AbdulmuminiAbdulmumin
    @AbdulmuminiAbdulmumin Місяць тому

    Babu abinda ba ayi a arewa ana kashe mutane Kuma idan kuka zauna hargida za akashe ku kunemi yancin Kan ku ka wai Allah yabada sa Ameen

  • @AbdulmuminiAbdulmumin
    @AbdulmuminiAbdulmumin Місяць тому

    Dubai darham 3 one liter Kuma bayan Zadar kaya Kuma sun la latamana kudin mu wallah mu gun tace ka wai sun ga ru fin asi rin da Allah ya yiwa qasa dayan qasar bakamar Kano in Banda Allah ya kare Kano wallah dayanzu sun wargazata shine suka biyo tawannan hanyar Lai Lai da arzigin ku sai sun Mai damutane Bayi wallah idan ba ajajurceba ko Dan ruwan cikin namu dayaraqe Shima qarewa zaiyi

  • @user-fd5ze6bk9i
    @user-fd5ze6bk9i Місяць тому

    Yes

  • @AbdulmuminiAbdulmumin
    @AbdulmuminiAbdulmumin Місяць тому

    Ya zayi suyarda araba ana Basu

  • @user-pm9sb2hl3s
    @user-pm9sb2hl3s Місяць тому

    Shigo. Marasa. Tarbiya.

  • @MusaAbubakar-r2k
    @MusaAbubakar-r2k Місяць тому

    Allah mungodi maka da kabamu al zakzaky labbaika ya al zakzaky hihata Minal zila

  • @mamanhanif5026
    @mamanhanif5026 Місяць тому +4

    Sannan batun suna kawo maganan kasashen larabawa karya suke ai suna futa suga ya ake kyautatama talakawan larabawan ni ganauce ba jiyauba naje nazauna a saudiyya naga tsarinsu dande banson nafito midiya ina video ina magana amma akwai zalinci a kasata.

  • @AbdulmuminiAbdulmumin
    @AbdulmuminiAbdulmumin Місяць тому

    Goodlok ai baya Basu sabo da Bai San suwa ye suba malam hadisi ko

  • @danmusatv5128
    @danmusatv5128 Місяць тому

    Wlh muna cikin wani hali yakamata adubamanah
    Nigeria gaskiya bakyau

  • @muhyiddeenemrys5093
    @muhyiddeenemrys5093 Місяць тому

    BADAI GURIN MATASABA, GURIN JAHILAIDAI.
    MATASA DALIBAN ILIMI BASA SA’INSA DA MALAMAI.
    Dama mezagin malamai bamasu SAURARON MALAMAN SUKE DA HANKALI BA.

  • @BabySuleiman-kl1mj
    @BabySuleiman-kl1mj Місяць тому

    Dan Allah kudena zagin malamanmu ba tarbiya bace mudeyi zanga zanga mu kawae band zanginsu koni ina bayan zanga zanga amma bana bayan wulakanta malamae

  • @YahayaNaseer-n3d
    @YahayaNaseer-n3d 26 днів тому

    Matasan ma fa ba jahilai bane duk Wanda zai goyi bayan zanga zangar nan Yana zuwa da hujjojin da yadace bakamar ku malaman ba Wlh Sai Allah yayi mana hisabi daku wannan ilimin naku bai anfaneku ba saima halaka sabida kwadayin duniya Wlh anji kunya

  • @IbrahimSasiru1-nj9mf
    @IbrahimSasiru1-nj9mf Місяць тому +2

    First cmnt wannan haka yake

  • @musalkasiyunisalisu2793
    @musalkasiyunisalisu2793 23 дні тому

    Wannan maganan gaskiya ne, zanga zanga yazama Dole

  • @user-xx9or8lr2q
    @user-xx9or8lr2q Місяць тому

    Wlh kwarai kua

  • @fivestar2541
    @fivestar2541 Місяць тому

    Hmm malaimai kuji tsoran Allah wlh

  • @KhadijaUsman-pz9lz
    @KhadijaUsman-pz9lz Місяць тому

    Allah ya qarra lpy da Nissan kwana muna alfahari daku matasan Nigeria

  • @DankoliInvestment-u8h
    @DankoliInvestment-u8h 16 днів тому

    Mutanen banza wai su malamai yayan isaka

  • @abubakarnafiu7647
    @abubakarnafiu7647 Місяць тому +1

    Kuturosu kasa

  • @HASSANMUHAMMED-vu2rm
    @HASSANMUHAMMED-vu2rm 27 днів тому

    Kaimufa bazamujiba😭😭😭😭😭😭

  • @nasirusalisu8906
    @nasirusalisu8906 Місяць тому

    Shine magana

  • @BasharAbdullahi-e4r
    @BasharAbdullahi-e4r Місяць тому

    Wawancine kedamunku fadada malammai kuma ketare maganar malammai zai kaimu da nasani kuma mungane cewa ku kunaguyon bayan kudancin nigeria yane

  • @SmilingBus-uh4kd
    @SmilingBus-uh4kd Місяць тому

    wlh jin dadina wayan da sukayi raddin duk masu hankaline Kuma sunsan addini

  • @user-zx4gb6qw7l
    @user-zx4gb6qw7l Місяць тому

    Gaskiya wan nan yarinya tadan kwatanta amma zanga zanga tanada matsaloli

  • @MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd
    @MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd 26 днів тому

    Dan Allah kudai na Kiran su da Mal.
    Wayannan ai ba Mal. Bane karnukan Yan siyasane

  • @aminasali743
    @aminasali743 26 днів тому

    Makariyata wai sunje wajen sugaban kasa shedai yaga wuta yakirasu shawara ku fito kuce ku kukaje

  • @sadiqsuleiman1408
    @sadiqsuleiman1408 Місяць тому

    Zanga zanga babu fashi yakamata mufita koza a kashemu Dan wllh wannan nananin rayuwar yasa wllh jinake so ake akashemu gaba daya Dan haka duk malamin da yazo mana da wata sanzuchiya wllh tsaf zamu zageshi

  • @fadhimaisah2211
    @fadhimaisah2211 Місяць тому

    Allah miki albarka akan batun aikin hajj

  • @muktarabdul1584
    @muktarabdul1584 24 дні тому

    Bwala a betrayer.