SABON TATTAUNAWAN AKAN DIWANI TSAKANIN ASADUSSUNNA (Izala) DA S MUNIR KOZA (Dariqa), A SARKI ZAKI..

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 20 сер 2024
  • Mungode Da ZIYARTAN SHAFIN MU DAKAYI Muna Alfahari Dakai, Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kadannan Alaman Kararrawa 🔔, Kayi SHARING A Shafuffukan Facebook WhatsApp Domin Amfandda Alumma.
    Wannan Shafi Namune Baki Daya Sabida Haka Muna Karban Shawara Domin Mucigaba Tare
    #Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam

КОМЕНТАРІ • 183

  • @SulaimanIbrahim-ij5li
    @SulaimanIbrahim-ij5li 3 місяці тому +2

    Gaske Jazakallahhu Khairan masoya manzon Allah s.a.w

  • @user-nd1qi5cc6y
    @user-nd1qi5cc6y 2 місяці тому +2

    Allah yasaka wa darika da alkhairi

  • @ikramcissetv8771
    @ikramcissetv8771 2 роки тому +4

    Masha Allah malam mannir koza

  • @hassanumarmarafa752
    @hassanumarmarafa752 3 місяці тому +2

    Allah ya Kara ma shekh Junaid lafiyyah in sha Allah Zan bar izzala Daga yau Zan Karbi darika

    • @hassanumarmarafa752
      @hassanumarmarafa752 3 місяці тому

      Ni Hassan Isah Umar dake Kaduna State

    • @hassanumarmarafa752
      @hassanumarmarafa752 3 місяці тому

      Darika gaski CE mungane gaskiya Daga bayanin Malam Shekh Junaid Allah ya Kara Mai lafiya

  • @bahariousmane4191
    @bahariousmane4191 2 роки тому +6

    Macha allah jazakumullahu munir koza asadu yakoma kura

  • @umarsaeed1684
    @umarsaeed1684 2 роки тому +6

    Wayyo Allah wallahi ina tausayawa asadu izala

    • @aliyuhaydar9067
      @aliyuhaydar9067 Рік тому

      Ai bashi da ilimi kwata kwata sai jayayya wlh haba shi wai asadussannah uhmm tab

  • @ABDULLAHlABASS
    @ABDULLAHlABASS 3 місяці тому

    Malalam Musa Masha Allah

  • @IbrahimNaziru-gc3yd
    @IbrahimNaziru-gc3yd 9 місяців тому +5

    Allah yakarawa sheikh Munir koza

  • @IbrahimDimo-ce7fz
    @IbrahimDimo-ce7fz 3 місяці тому +1

    Allah yasaka da alheri ancuku me asadu sunna yakarbi Kansa ma ya ishesa

  • @ibrahimauwal715
    @ibrahimauwal715 2 роки тому +2

    Allah Ya Saka sheikh Munir koza albarkar Annabi SAW

  • @shehushuaibu8222
    @shehushuaibu8222 3 місяці тому

    Yes Allah amin

  • @msalihu4045
    @msalihu4045 Рік тому +4

    Salam alaikum,
    Sarki Zaki may almighty Allah continue to bless you, your program is a great one. Thanks

  • @jifsoneasywelder7540
    @jifsoneasywelder7540 2 роки тому +3

    Allah Ya Karemana Kai Mlm Musa Yusuf Asadussunah, Allah Ya Qara Maka Lfya, Ya Baka Ikon Cigaba Da Tonawa Yan Bidi'a Asiri.

  • @SalisuMuhammad-wr3fn
    @SalisuMuhammad-wr3fn 3 місяці тому

    Allah yasakamaka da alkairi

  • @abakardeco5624
    @abakardeco5624 2 роки тому +2

    Wallahi asadu yaki gaskiya kame kame yake kawai Allah

  • @rasheedatabubakarmusa2399
    @rasheedatabubakarmusa2399 2 роки тому +4

    Allah yaqara wa malam asadussunnah lfiya da nisan kwana Mai albarka 🥰

  • @waladalqasum6368
    @waladalqasum6368 2 роки тому +2

    Masha Allah

  • @abakardeco5624
    @abakardeco5624 2 роки тому +2

    Masha Allah, Allah kara basira sheikh koza

  • @muhammadibrahimsulaiman4262
    @muhammadibrahimsulaiman4262 2 роки тому +2

    Wannan Kazantar tayi yawa, Kunce Manzon Allah (S.A.W) Bai San Gaibu ba, Amma Ibn Taimiyyah kuna nuna cewar ya San Gaibu. Kenan Kun fifita Ibn Taimiyyah akan Manzon Allah. Wa'iyazubillah.

  • @issoufouinoussa8001
    @issoufouinoussa8001 2 роки тому +2

    Masha'allah kuna wuta Allah kara kusanci da annabi (S.A.W)

  • @mustaphakabirsharu7678
    @mustaphakabirsharu7678 2 роки тому +6

    Duk Mai ciwon hassada baya gane gaskiya

  • @SAdam-ys2yg
    @SAdam-ys2yg 2 роки тому

    Jazakallahu kair Mal. Musa Yusuf

  • @jamiluaudumohammed2833
    @jamiluaudumohammed2833 2 роки тому +3

    Malam assadussunnah Allah yasaka da Alkairi

    • @aliyuhaydar9067
      @aliyuhaydar9067 Рік тому

      Uhmm ai bashi da ilimi wlh kwata kwata sai jayayya ya yake haka kuma

  • @mosaakelefti8743
    @mosaakelefti8743 Рік тому

    munir munabayanka

  • @adamgoni7242
    @adamgoni7242 2 місяці тому

    Malan izala asadusnnu ya na neman haskene atarika wllh yaki gaskiya kawai

  • @anasdandinshe5077
    @anasdandinshe5077 2 роки тому +2

    Allah yaqara lafiya da nisan kwana Malam Musa Yusuf Asadus Sunnah

  • @umarsumaila9158
    @umarsumaila9158 2 роки тому +1

    Umar🙏🙏🙏🙏🙏

  • @user-jg6lr6uh8b
    @user-jg6lr6uh8b 2 місяці тому

    Masu sauraro kuji tsoron Allah kuyi hukunci na gaskiya kufadi wanda yayyi nasara shi kuma wanda ya kasa ya ji tsoron Allah ya bi gaskiya

  • @harunaabubakar7183
    @harunaabubakar7183 Рік тому

    Masha Allah bayin Allah

  • @SANUSIHassankinafa
    @SANUSIHassankinafa 3 місяці тому

    Goni sai gayya mallam

  • @malanaminou2286
    @malanaminou2286 2 роки тому +2

    MASHA Allah

  • @nuratasiu1064
    @nuratasiu1064 2 роки тому +2

    Allah ya kara Ililmi Musa Asadun Sunna

  • @siradjinaannabi9222
    @siradjinaannabi9222 2 роки тому +1

    Allah ya gana damou gasskiya

  • @soumanadiollo2532
    @soumanadiollo2532 2 роки тому +1

    Ma shallah assadou Sunnah kunkuru sakiyar macizai

  • @narasulallahsaw566
    @narasulallahsaw566 Рік тому

    Masha allah.allah ya Kara kusanci ga Annabi saw Muna godiya sosai shehina wlh Muna Sanka shehu Ibrahim inyass RTD domin manzan allah saw

  • @ididjibril3815
    @ididjibril3815 2 роки тому +1

    Malam mussa bayaganewa

  • @umarsaeed1684
    @umarsaeed1684 2 роки тому +5

    Wannan itace Asalin jijjiga wallahi wallahi asadu izala ya jijjigu Allah ya saka wa Sayyid muneer koza da Abul fathi da alkhairi wallahi muna matukar alfahari daku

  • @siradjinaannabi9222
    @siradjinaannabi9222 2 роки тому +1

    Chak mounir koza allah ya karemou na kai

  • @musamamuda8669
    @musamamuda8669 2 роки тому +3

    Wayyo allah yakarama malam Munir lafiya alfarman annabi Muhammad

  • @Mahmud-kq7yg
    @Mahmud-kq7yg 10 місяців тому

    Allah yasa mudace

  • @user-hl3ey6vc9l
    @user-hl3ey6vc9l Рік тому

    Wslm

  • @hamzaabubakarusman
    @hamzaabubakarusman Рік тому

    Allah y ganar damu gaskia

  • @aliyuhaydar9067
    @aliyuhaydar9067 Рік тому

    Sarki zaki ga shawara Dan Allah kadai Na gayyatar asadussannah sabo da bashi da ilimi wlh kwata kwata wlh haba

  • @misbahuabba9901
    @misbahuabba9901 2 роки тому

    Wallahi nafahimce shi wannan malami Assadus Sunnah yanada son zuciya

  • @abdallahganatcha776
    @abdallahganatcha776 2 роки тому +1

    Allah sarki izala akoyi son batar da hankalin wayeye wlh

  • @saddiqsaleh4525
    @saddiqsaleh4525 2 роки тому

    Allah yakaramaka Lafiya DA jajircewa wajen fadamusu gaskiya amin

  • @jibrilhussaini6277
    @jibrilhussaini6277 2 роки тому

    Jamaa assadussunna bamusulmibane saboda yananeman atashi wani annabi bayan muhammad rasulullahi kagako bamusulmibane

  • @user-ls9wi6vc1o
    @user-ls9wi6vc1o 5 місяців тому

    Allah ya kara lpy m munir

  • @alqaseemalmukhtar9589
    @alqaseemalmukhtar9589 2 роки тому +2

    ALLAH yasaka Mal. Munir Koza (hhhh, wannan dan asadu) kaga idanun kura.

  • @user-ju9qo7bb1g
    @user-ju9qo7bb1g 3 місяці тому

    هذا هو الذئب السنة أول من اعداء النبي الرحمة وامام المرسلين

  • @user-nd1qi5cc6y
    @user-nd1qi5cc6y 2 місяці тому

    Musa dai wawa ne

  • @ashafaumar469
    @ashafaumar469 2 роки тому

    Munir koza

  • @ibrahimmatoabdullahi7125
    @ibrahimmatoabdullahi7125 2 роки тому

    Allah yatemaki shehi na munir koza

  • @kamalumar8132
    @kamalumar8132 2 роки тому +2

    Shekh munnir Allah yakara ilimi da daukaka Albarkacin Annabi Muhammadu SAW

  • @murtalagarba2777
    @murtalagarba2777 2 роки тому

    Allah ya kara annabi daraza

  • @salihuzainab5845
    @salihuzainab5845 2 роки тому +2

    Gaskiya naji dadi amsa mal Munir

  • @aishaaminu8134
    @aishaaminu8134 2 роки тому +2

    Asadus sunna ka keresu kana zuba musu ruwan ilimi su kuma suna zuba ruwan shirme

  • @buharishafiu7774
    @buharishafiu7774 Рік тому

    Maulana abulfatahe Allah yasaka da Alkhaeri

  • @djaafarharouna9385
    @djaafarharouna9385 2 роки тому +2

    الله أكبر أسد السنة دمر حجج أهل التيجانية وما عندهم حجج أصلا إلا الشبهات هداهم الله

  • @mustaphakabirsharu7678
    @mustaphakabirsharu7678 2 роки тому +3

    Kamashi shehu munnir koza dam keshei abulfatahi assani

  • @pulanishanu7470
    @pulanishanu7470 2 роки тому

    Izala Allah yatsare my da ita

  • @salismobilerepairservice
    @salismobilerepairservice 2 роки тому

    Allah yadatar damu amman amaida hankali kan sallah da alwalah domin jama'a sunfibuqatuwa izuwa wannan dan shi Allah zaitanbayesu . malamai kuji tsoran Allah kutina Allah zai tanbayeku akan maganganinku

  • @rilwanabubakar1494
    @rilwanabubakar1494 2 роки тому +1

    Malamai biyu Amman daya yagagareku sabida har abada babu yadda za ayi karya da gaskiya su hadu.

    • @shehubala4419
      @shehubala4419 2 роки тому

      Mu Ajeson zuci Mudauki Gaskiya Daya ce

  • @ibrahimmuhammad4315
    @ibrahimmuhammad4315 2 роки тому

    Kaci kudin wazin bayan jumma'a

  • @daveedmuhammad572
    @daveedmuhammad572 2 роки тому +1

    Yan darika irin karatun yahudawa kk yi wollai 😂 karatu da xuqe xuqe

  • @SaniDanjuma-pb4ob
    @SaniDanjuma-pb4ob 3 місяці тому

    Wallahi shehu mugun makaryacine gashi ya mutu ya barmuku baya da qura har yanxufa da malami daya kuke gwagwa
    Kuma ba hujja ba dalili😂😂😂😂😂😂😂😅😅😅
    Allah ya shiryaku Dan girmansa

  • @mujimediainfo4644
    @mujimediainfo4644 2 роки тому +2

    Wannan asadun jahilini Malan munir ka kyaleshi bazai ganeba ilimin yafi karfinsa

  • @hassanmbuba1581
    @hassanmbuba1581 Рік тому

    Allah ya taimaki kura

  • @HuzaifaMukhtar-gy7nm
    @HuzaifaMukhtar-gy7nm 2 роки тому +1

    Shekh muneer koza Allah yakara ilmi wlh kana burgeni sbd kana bibiyar abu tiriyan tiriyan👌

  • @issoufouinoussa8001
    @issoufouinoussa8001 2 роки тому +2

    Jinjina ga malan mannur allah ga kara kusanci da annabi saw

  • @sunusiyusuf2329
    @sunusiyusuf2329 Рік тому

    Anzo aci banza gabanzar batasamuba asadu akoma makaranta

  • @IsahSabiu-gu7og
    @IsahSabiu-gu7og Рік тому

    Batara litafaibane ilimiba

  • @muhammadharuna5408
    @muhammadharuna5408 2 роки тому +1

    Amma.asadu izala.Dan raguwane jahili.

  • @sheikhibrahim8768
    @sheikhibrahim8768 Рік тому

    وwannan gaskiya ne

  • @aminukhalildansudan9103
    @aminukhalildansudan9103 2 роки тому

    Aslm Agaskiya shawarata shine ya Kamata Malamanmu su maida hankali akan Lubbu na kishru ba ma ana kwaya ba bawo ba abunda nake nupi anan shine Yin mukabala akan Sheikh Ibrahim Ko Ibn Taimiyya ni inaga kamar bazai rage addiniba kokuma Kara shi domin yarda da Sheikh Ibrahim KO Ibn Taimiyya bai zama wajibi ba acikin addini wani ma Bai riskesu ba arayuwa.Allah yasa Mu dace

  • @Berbatov88
    @Berbatov88 2 роки тому +2

    Shege mushen kura

  • @muhammadghabibu
    @muhammadghabibu 3 місяці тому

    Wannan musan Jahiline wlh

  • @aliyuhaydar9067
    @aliyuhaydar9067 Рік тому

    Gaskia malam munir sarkine wlh inajidaku kasan gaskia Allah rabamu da izala yan boko haram

  • @maryamlamin6563
    @maryamlamin6563 3 місяці тому

    To ai wan nan abayyane take akawai bangaranci banga dalili akasar da ake fama da jahilci ilimi bai ishi mabiyaba azo ana jayayya wanima bai iya tsarkiba bare alwala ta cika bare sallah da sharadinta tsarki naciki ta samu dan Allah akoyawa al umma ibada kan doron tafarkin Allah da manzon sa shimuke bukata
    Ba jayayyaba

  • @shaaraniubaabdullahi6952
    @shaaraniubaabdullahi6952 Рік тому

    Ai Kaine kwakiriyya😅😅😅😅😅😅 ankuraka kaki ka karbi gyara

  • @aminuawal8617
    @aminuawal8617 Рік тому

    Ya tu keusosai

  • @ayshayarima978
    @ayshayarima978 Рік тому

    Wallahi bantaba ganin jahili mai son zuciya irin wannan munir din ba, duk mai hankali yasan inyas zindiki ne

  • @mahamanesanimoustapha6443
    @mahamanesanimoustapha6443 Рік тому

    Kay Allah yakaremu da son zuciya irin na undarika.

  • @misbahuabba9901
    @misbahuabba9901 2 роки тому

    Assalamualaikum warahmatullah, Don Allah meyasa shi assadus Sunnah bayason gaskiyane dukkannin ayoyi da hadisai da akakawomai bai'isheshiba toshi munason shima yakawo nashi ayoyin ko hadisai bayawan musuba. Hujja mukeso daga Qur'ani ko Hadisai Manzon Allah S.A.W.

  • @bashirumusa3872
    @bashirumusa3872 2 роки тому +1

    Asadussuna yagama da ku

  • @ahmadmuhammad3658
    @ahmadmuhammad3658 2 роки тому +2

    Ga litafi da Shafi malam munir ya che zai tura asadu izala yasan karya ne babu abunda shaik munir ya tsalake ko ya boye,yanzu haka ga litafin a gabana yanzu Kuma mu koma wurin shaik google,asadu ka hakura a koma makaranta

    • @rilwanabubakar1494
      @rilwanabubakar1494 2 роки тому

      Wallahi karya kakeyi kudai cigaba da kare karya zaku gane,tunda kunmaida karya gaskiya

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 2 роки тому

      @@rilwanabubakar1494 ai duniya tasan makaryata masu Shari da kafirta duk Wanda bai ibn taimiya a mumunar akidarsa ta Raina manzon Allah da zagin Sayadina Ali,da da shigo da bidar raba tauhidi gida,uku akwai makaryaci irin Wanda ya sifanta Allah bayan ga ayoyi sun karyata ibn taimiya Kan Yi ma Allah jiki,a dalilin da aka daure shi yakzatan samun sahabi daya ko wani tabi da ya dogara da shi na sifanta Allah,ya mutu a gidan yari bai tuba ba,ku da a litafin ku kuka che ibn taimiya daidai yake da annabawa,a kuka halata kashe musulmi a cikin majmual fatwa na ibn wuri 400 ya bada huja da umurnin kashe mutun,yau Yan bokoharam in zasu yanka musulmi da majmual fatwa zasu kafa ko litafan abdulwahab Al najadi duk musiba da wulakancin da ake ma musulmi kune sanadi saboda muguwar akidar kafirta musulmi da zub da jini yau duniya na kallon addinin gaskia addinin adalci da tausayi da jinkai,ga karamchi adalci kyautatwa ga musulmi da Wanda ma ba musulmi ba koyarwar shugaban halita kaf Muhammad( s a w)an wayi gari ana ma musulunci kallon addinin kashe kashe da zalunci,kun saki koyarwar annabi kun dauki ta wani mutun da ya zo shekara 700da Yan Kai ai karya ta Kare a gidanku

  • @ibrahimmuhammad4315
    @ibrahimmuhammad4315 2 роки тому

    Musa kaje kanema ilmi

  • @naserfako4596
    @naserfako4596 2 роки тому

    mouchen kaŕe

  • @najibbappayo9516
    @najibbappayo9516 2 роки тому +1

    Ai rigima kam ai kune masu rigima kun kasa bashi amsa sai zillewa akan kura kuren ibn tamiyya,mu mun yarda ibn tamiya na kuskure amma ku kuru kuru baya kuskure bayan baizo da komi wa musulunci ba sai batar da wawaye da yayi da gaffalallu

  • @ahmadselemanmalamsulemanah8792
    @ahmadselemanmalamsulemanah8792 2 роки тому

    Imam munnir kozarmu ta daura

    • @umarsaeed1684
      @umarsaeed1684 2 роки тому

      Wannan gaskiya ne muna alfahari dashi wallahi umar saeed sandamu

  • @sunusiyusuf2329
    @sunusiyusuf2329 Рік тому

    Mujassamawa kun ebo ruwan dafa kanku IBN taimiyya kristane

  • @soumanadiollo2532
    @soumanadiollo2532 2 роки тому

    Assadou sunnha dodon yan bidia

  • @king_rabeel_bichi8345
    @king_rabeel_bichi8345 2 роки тому

    Sheik muneer Sheik Abul fathi Allah yasaka da Alkairi amma inaso inyi kira agareku kan yakamata ku maida hankalinku kan wani fasiqee da yafito bashi da Abunyi sai kafirta mutane yana nan suna kiransa da Bello yabo LA'anatullahi alaihi

  • @alhassanumar9965
    @alhassanumar9965 2 роки тому

    Idan kace zaka zagi shehu Ibrahim inyass wlh katonama kanka asiri haka shehu yake

  • @ibbabakafushi6634
    @ibbabakafushi6634 2 роки тому

    Koza yanke wa yakema asadus sunnah Magana wannan bayibane

  • @ibbabakafushi6634
    @ibbabakafushi6634 2 роки тому

    Amma gsky abunna inyass yakusa zama alfahari wlh

  • @salifuoyahaya306
    @salifuoyahaya306 2 роки тому

    Dukan Wanna ba malamai bane da Ianmalamai ne basu Haka dan shi malami bashi gara dama da ialimi domina shi ialimi yawa gareshi dan a bida kasani wabay sa Shiba dan Haka kubar gana a bida bakusaniba do mina Zaku batar da mutane

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 2 роки тому

    Wallahi tijjaniyya kafirci ne dan Allah ku fahimci gaskiya ku dawo bisa hanya mai kyau mugudu tare mu tsira tare Allah yasa mu gane Amin

  • @hassanahmad770
    @hassanahmad770 2 роки тому +1

    Zaki sunnah kenan kura kyaci da gashi daya tamkar da dubu ya gagari kwarin tijjanawa

    • @umarsaeed1684
      @umarsaeed1684 2 роки тому

      Hahahaha Wallahi kunji kunya

    • @malanaminou2286
      @malanaminou2286 2 роки тому

      Hhhhhhhhhhh bakajiba

    • @jaxakallahkairantomunabara4743
      @jaxakallahkairantomunabara4743 2 роки тому +1

      Ya kaxxab sai dai kumutu dabaqincikinkuu wala fakhara anfiku ilmine shiyasa kustaya kukoyi karatuuufa kawai

    • @famdaheaa
      @famdaheaa Рік тому

      Kokuma Karen su izala kashjnsa yabusheba tunda yamoma karbar ilmi agaban masoyan manzon Allah

  • @muhammadbukardauda5803
    @muhammadbukardauda5803 Рік тому

    Hhhhhh izala addinin cin abinci ne