TOFAH: SHEIKH MUNIR KOZA YAKE WASAN KURA DA WANI SHAHARARREN BASALAFE A SHAFIN SARKI ZAKI😃🤭

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 45

  • @aliyumagajidabo5071
    @aliyumagajidabo5071 3 місяці тому +1

    Allah yakarawa rayuwa albarka shehi Munir, alfarmar annabi Muhammad s.a.w.

  • @tahirousoufiane4620
    @tahirousoufiane4620 2 роки тому +6

    Allah yasakawa malan da alheri Mouna godiya Mounir

  • @user-wk9pm6dt2l
    @user-wk9pm6dt2l 2 роки тому +3

    اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين يارب العالمين

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna9894 2 роки тому +3

    Allah yasaka da alkhairi maulana💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗

  • @badaruabdullahi5815
    @badaruabdullahi5815 2 роки тому +2

    Gaske shek muniru Adam koza akwai basira wlh Allah yaqara lfy

  • @malansufiyani2410
    @malansufiyani2410 2 роки тому +4

    Allh yasaka dalkayiri

  • @balamoussa6271
    @balamoussa6271 2 роки тому +1

    Machaa allah

  • @auwalsuleman8152
    @auwalsuleman8152 2 роки тому +1

    Masha Allah

  • @hassanmaiyaki6372
    @hassanmaiyaki6372 Рік тому

    👍👍👍👍👌👌👌

  • @younoussdjibrilla6828
    @younoussdjibrilla6828 2 роки тому

    Toh Allah ya bada ikon bin gaskiya..amma Ahlu-sunna ku imma bakunan ku da makirki cikin wanan shirin

  • @mukhtarabubakar3520
    @mukhtarabubakar3520 2 роки тому +1

    Mufa yabzu bawannan bane agaban mu munfi son qalallahu qala rasuluu s a w

    • @ibrahimmuhammad1569
      @ibrahimmuhammad1569 2 роки тому +1

      Baka buqatar bayani akan qalallahu da Rasul daga masanan qalallahu da qala Rasul?ko kafi son a karanta maganar Allah da maganar Annabi ayi fassarar gatari sai rudani shi biyo baya idan aka zo kan ayoyi mutashabihatu(ayoyin da maanarsu bata fito fili ba qarara) ko hadithai da keda taarud(gugar juna)kamar yadda wahhabiyawa Izala Boko haram keyi su kafirta musulmi su halatta zubarda jininsu?

  • @musaumar5777
    @musaumar5777 2 роки тому +1

    💕💕💕💕💕💕💕🇳🇪🇳🇪

  • @usmannaannabisawtvusmannaa7157
    @usmannaannabisawtvusmannaa7157 2 роки тому +2

    Mashaallah Allah yakara lafiya maulana

  • @laminuharuna4667
    @laminuharuna4667 2 роки тому +3

    Slm

  • @badaruabdullahi5815
    @badaruabdullahi5815 2 роки тому +2

    Kai wlh wannan zaman akwai nishadi 🤣🤣🤣🥰🥰

  • @AbdullahiIbrahim-qw6tc
    @AbdullahiIbrahim-qw6tc Місяць тому

    Yau na kara yarda Abubakar gumi babban Munafuki ne makiyin Annabi S A W ne.a she dole acemashi Gungumen wuta🔥🪱🔥🦂🔥

  • @muhammadsani5239
    @muhammadsani5239 2 роки тому

    Allah Sarki.....
    Su sarki zaki anzama abin tausayi... Masu daga darajar page dinka sundaina zuwa shafinka karatu sun barka da masu akida irin taka makiya gaskiya masu bautar tijjani da Ibrahim Nyass... Masu cewa jawahirul ma'ani yafi Alqur'ani falala sau 6000.. DSS.
    Gabadaya yanzu kaduba mutane nawa suke binka.. hhhhhhh Sunnah ikon ALLAH. Kadan ma kafara gani da sannu ma zaka rufe Shafin bakidaya yadaina aiki.

    • @alaminmalami3361
      @alaminmalami3361 2 роки тому

      Sai me kuma? Amma dai akwai ko? Ko mutum guda ne ya wadatar. Allah Ne mai daukaka komai ba kungiya ba.

  • @abdulfari3528
    @abdulfari3528 2 роки тому

    Shin wache bidia annabi muhammad S A W yake nufin zai shiga huta....ku bakwa kiran en izala wahabiyawa.Allah yasa mugane gaskiya gaskiya,kuma yasa mugane...Ameen..Dan Allah Arage kawo misali chikin zanche

  • @jibrinkanta472
    @jibrinkanta472 2 роки тому +1

    Wannan gaskiyane maganar

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 2 роки тому

    Kuke cinye lokacin ku, ku hana collier magana, kuna neman lumaddashi, kaico Allah ya kiyaye mu da makauniyar biyayya mai halakar wa koza kaji tsoron Allah, yaya kasan zuciyar bayin Allah ko yana daga ilmin gaibu da shehunan ku suka baku

  • @ibrahimbalarabe7609
    @ibrahimbalarabe7609 2 роки тому +1

    Allah Ya tsine ma Makaryaci,Allah ya tsaida kai a ranar Alkiyama kakawo dalilinka na karyan da kake MA Yan-Izala,Makaryacin banza, Munafikin banza,Kaulun bila amalin,Munir Koza Wawa,Sakarai Jaki,Mara Wayau.

    • @kabiruusman7196
      @kabiruusman7196 2 роки тому

      Allah yashiryaka akan addinin musulunchi

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 2 роки тому

      Allah yashiryaka shirin addinin musulunci
      Tabbas bakada tarbiyya da ladabi

    • @alaminmalami3361
      @alaminmalami3361 2 роки тому

      Ku kuma yan Izala masu kafirta mai cewa Lailaha illah, Muhammadu RasululLah, a ina za'a tsai da su?

    • @adamauwalmuazu8776
      @adamauwalmuazu8776 2 роки тому

      IBRAHIM BALARABE
      Muna maka fatan Allah ya shiryeka !
      Amma kasani wallahi ku 'yan Izala kune kuke kafirta Musulmai, kuma da wannan kafirtãwan aka kafa aqidar Izãla, to Muna roqon Allah da ya tayar damu ranar tashin kiyama tareda shehu IBRAHIM Inyass, Kai kuma Allah ya tayar dakai tareda Samaila Idris da gumi, kace Ameen

  • @user-ow5nw6vg8c
    @user-ow5nw6vg8c 7 місяців тому

    Allah kara lafiya

  • @hassanmaiyaki6372
    @hassanmaiyaki6372 Рік тому

    👍👏👏😂😂😂😂😂😂🤲🏻🤲🏻🤲🏻👍👍💪😂😂😂😁😁😁😁😁

  • @ibrahimbalarabe7609
    @ibrahimbalarabe7609 2 роки тому +1

    Munir Koza Kai kanason a sankane,a matsayinka na Jahilin Jahilai,Wawa Sakarai Jaki,Mara wayau dakiki.

  • @imranimam3032
    @imranimam3032 2 роки тому

    Don Allah dubarshi kamar dan daudu, ko mlm Bashir argungu yafi karfin tunanin ka balle wannan bawan Allah.

  • @ibrahimbalarabe7609
    @ibrahimbalarabe7609 2 роки тому +1

    Koza Jahilin Malamai,Kuma malamin Jahilai.A inda Malamai suke to kai Jahiline,kuma a inda Jahilai suke kai Malamine.Saboda Jahilai basusan Kai Jahiline ba.

    • @ibrahimmuhammad1569
      @ibrahimmuhammad1569 2 роки тому

      Kaiko tataccen Dan Iskan gari Dan karuwar izala da uwarka ta sami cikin haifuwarka gun karatun zuquu na Izala da qattin jahilan malaman Izala keta barbaran matan aure da yan Mata ba qaqqautawa bisa fatwar daghutu Abubakar Gumi cewa mata su fita ayi zina dasu,larura ce.kai kasan malam muniz koza yama fi Dan taimiyya Mai yan mata nono tsaye kuma Dan luwadi da Dan Abdulwahhab da ke samun supply na karuwai daga England dan shi kafirta musulmi Turkawa da ke fafatawa da England a yaqin duniya na farko ,fahimtan karatu.

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 2 роки тому

      Ammade kai wawa ne,da alama wannan karatun yamaka ciwo
      Se zagezage kake saboda rashin tarbiyya

  • @meyoutv9385
    @meyoutv9385 2 роки тому

    Kai wannan koza bashi da adalci yanzu da ance da mutum Dan bidi'a shikenan Ana nufin shi kafirine
    To Ina maganar daku kecewa yan izala maqiya annabi ne kuma kuna cewa ku baku kafirta kowa ita kuma meye manufar magana

  • @abun-nasrimuhammadnazeer8838
    @abun-nasrimuhammadnazeer8838 2 роки тому +1

    Allah Kara lafiya

  • @younoussdjibrilla6828
    @younoussdjibrilla6828 2 роки тому +1

    Wannan zakin munafiki ne kar ku biye mishi

  • @abdulfari3528
    @abdulfari3528 2 роки тому

    And evey one knws that mall musa have never once said dariqa re not muslim...Stop twisting thingz..About d clip of d dua of Mall Abubakar Gumi u said that u have sein d clip nd u re now twisting things.u re not even ashame of lieying........

  • @abdulfari3528
    @abdulfari3528 2 роки тому

    Kawo video clip din mana...tun da kache ya amsa contract don diluting addinin musilimchi a nigeria...u end up twistong evrything withiout genuene prove... Certificate liar.........Maganar dake yi akan en izala chewa basu yadda da en dariqa to so nawa Mallam musa yake fadin en dariqa en uwan mu musilmane...pls sarki Zaki be fair and tell evryone d truth...Pls we re waitong 4 the truth..when did Bala law visited SARKI FORUM...
    LIAR U WONT GET D VIDEO CLIP