Amin summa amin.Yadda wadannan shugabani suke matsa talakawa Allah SWT Ya tsananta masu suda iyalansu.Kuma Allah Ya karbe milkinsu Yasa shi a hannuwan mutanen kirki,amin.
Dan iya muna sane dakai duk labarinka dazakasa a shafinka na sukar tsarin kwankwasyya ne kuma duk nabazane bawanda ya isa yahana gwabnatin jihar kano yin abinda takeso
Asslm alaikum asslm wa rahmatullah,Mallam muna bin Ka sau da Kafa,BA lefi Ka Shiga harkar Siyasa,har Kayi takarar,Amma Kayi taka tsan tsan wajen fassra maganganun kotu,KO lawyers sometimes Suna bada Verying reports
Ayi dai mugani dan adawa, kai atunaninka Federal high Court ta tabbatar da Aminu Ado kenan? Lallai idan dai tunanin ka kenan to akwai sauran ka. Kaje kasamu masana sharia su fayyace maka yanda abun yake.
HANKALIN KA YA KWANTA. AN SAUKE WANDA BAKA SO AMMA KABAR WAHALAR DA KANKA ABBA KABIR SHI KE DA NASARA ZAI SAKE SAUKE SHI YANZU ANGANE WANDA BAI SON KANO TA ZAUNA LAFIYA. YANA DAGA WAJEN KANO YANA TOROWA ANA YIMASA ABINDA YAKE SO
Ba a saukeshi ba, abin kunya malamin Nan yayi wlh, babu inda court tace ta sauke sunusi ta Maida Aminu, wai Yana malamin addini ya dinga biyewa jahilan media, daga Gani ko zuwa baiyi ya karanta asalin abinda alqalin ya fada ba da turanci, Yana ganin lbrn Daya keso yayi sauri yazo Yana sharhi batareda tabbatar da meye gaskia ba, meye amfanin haka
Mai Martaba Alhaji Aminu Ado Bayero, Allaah ya taimake ka kuma yayi maka jagoranci. A'ameen! Magana cikin saukin kai, babu dagawa, da girman kai da izza.
Misleading headline daga tashar addini ta musulunci gaskia ba girmanka bane, babu inda court tace wai aminu ne sarki ko sunusi, kawai cewa tayi ta ajiye abinda yan majalisa tayi a gefe, meaning babu wani sarki a yanzu, zaa cigaba da sharia amma kazo kana cewa sunce wai an maida aminu haba ba girmanka bane wlh. Kodan darajar karatu da addinin musulunci a daina fadar abinda ba haka yake ba.
Kasuwancin shi kawai yakeyi yake ci da sunan addini, in ba haka ba ya tsaya iya akan abinda ya shafi addini mana amma shine siyasa, shine labaran yan hausa film komai da ruwanka duk don kawai yayi creating content ya samu kudin AdSense Allah ya kyauta tir
@@Sewingtricksfashionstyles Harda ma raatinsa na siyasa, kawai Yana biyewa jahilai Yan media daka sunyi posting fa Hausa saiyazo ya Dora nasa sharhin Akai, bazai je yayi binkice ya karanta asalin me kotu tayi ba, me alqali ya fada da turanci, kawai saiyazo Yana yada abinda baayi ba, wlh abin kunya ne wasu ma saisuce malaman Nan naku basa Gane turancin da akeyi a kotun ma Ashe
Yayi wanan mutane konkoso da sanusi sunada alfahari allah bayason masu alfahari
❤❤ Good Sai Aminu Ado bayaro
Gaskia ina son wanan bawan Allah
'nagode shine ya chan chanta da Gidan Dabo, ni mutume kt ne, 🌹🌹🌹
Alhamdu lillah ❤ masha allah Aminu for ever
Allah yaja da ran mai martaba alhaji Aminu ado bayaro
Alhmdullh mungude allah ❤❤❤
Sarkinnan gaskiya yasan yakamata Acikin maganganunsa masha Allah
Masha-allah
Allah taya Aminu Ado riko
Masha Allah aminu ado ❤️❤️❤️
Allah yaja kwanan ganduje dandun aiki, kadimul islamu dattijon arziki dattijon aiki
Allah ya tabbatar mana da alkhairi dai
Masha Allahu nayi farin chiki wlh
Alhamdulillah
Alhamdulillah
Alhamdulillah
Allah ya tayashi
Ameeen dai takawa, Allah Ya tsare mutuncin ka ya faranta maka 🤲❤❤
Ya Allah kakawo sauyin shugabannin nigeria da arewacin nigeria suna yin yanda sukaga dama ya Allah ka sauya su da na alkairi ameen ya rabb
Amin summa amin.Yadda wadannan shugabani suke matsa talakawa Allah SWT Ya tsananta masu suda iyalansu.Kuma Allah Ya karbe milkinsu Yasa shi a hannuwan mutanen kirki,amin.
Mashallahu
Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah
Ma sha Allah
Tashar ka nada aminci, kadena gaggawar kawo labirin da baka fahimta ba, domin kar ta rasa darajarta, shawarace
Dan gandujiyya ne fa
Alhamdulillah mungode Allah
Allah ya tabbatar mana da sarki Alh. Aminu Ado Bayero. Dan tsarkin mulkin Allah da sunayen masu girma da suffofinsu masu albarka.
Alhamdulillah ❤❤❤❤
Allah sarki Dounia gas kiya zataye halinta
Wawa makar yaci makiyin abba saide kamutu
Masha Allah
Abu' Asha seka zuba ruwa akasa kasha
Dan wahala kayada abinda baka da masaniya kaje kaqara duba labaran dakyau sai yada qarya kake wahalalle
Dan iya muna sane dakai duk labarinka dazakasa a shafinka na sukar tsarin kwankwasyya ne kuma duk nabazane bawanda ya isa yahana gwabnatin jihar kano yin abinda takeso
Sakare
ALHAMDULILLAH KOME YAYI.KYAU DAN BANI NA IYA SAI A KOMA KADUNA
Mutalakawa Muna kaunarsu ko sunkoma kaduna Muna tare dasu bijahi muhd s.a.w
To lallai Dai kam
Kaji dan sarki jikan sarki koma sarki mai cikaken iko a kanon dabo
Barka
Izalah makiya nunna sai karya da sunan sunna to kano sai sanusi lamido sanusi saide ku mutu izalh ciwon zamani da jahilcin banza
@Alfurqan baku fahimci hukuncin kotu ba.
Ikon Allah.
Alhamdulillah
Duk wanda yafasa maida aminu ado masarautar kano ubansa yadaki hancin uwarsa
Duk abin da federal government suke bakuyi martani ba sai wannan shegu muna fukan malam kwankwaso dai yafi karfinku
Allah ya ba mu zaman lafiya.
Asslm alaikum asslm wa rahmatullah,Mallam muna bin Ka sau da Kafa,BA lefi Ka Shiga harkar Siyasa,har Kayi takarar,Amma Kayi taka tsan tsan wajen fassra maganganun kotu,KO lawyers sometimes Suna bada Verying reports
the you know there is freedom of speech in Nigeria so they is problem ok
Agun wasu kake da mutunci
Ayi dai mugani dan adawa, kai atunaninka Federal high Court ta tabbatar da Aminu Ado kenan? Lallai idan dai tunanin ka kenan to akwai sauran ka. Kaje kasamu masana sharia su fayyace maka yanda abun yake.
San zuciyar sane kawai
Gaskiya banji dadiba
Kotu taxi amanar kano data tabbatar da kai asarautar kano, so Bana yi! Kano Sai sarki sunusi.
HANKALIN KA YA KWANTA.
AN SAUKE WANDA BAKA SO
AMMA KABAR WAHALAR DA KANKA
ABBA KABIR SHI KE DA NASARA
ZAI SAKE SAUKE SHI
YANZU ANGANE WANDA BAI SON KANO TA ZAUNA LAFIYA.
YANA DAGA WAJEN KANO YANA TOROWA ANA YIMASA ABINDA YAKE SO
Ba a saukeshi ba, abin kunya malamin Nan yayi wlh, babu inda court tace ta sauke sunusi ta Maida Aminu, wai Yana malamin addini ya dinga biyewa jahilan media, daga Gani ko zuwa baiyi ya karanta asalin abinda alqalin ya fada ba da turanci, Yana ganin lbrn Daya keso yayi sauri yazo Yana sharhi batareda tabbatar da meye gaskia ba, meye amfanin haka
@@Idreez2ai bai taba fadar gsky akan gwamna Abba ba
Dan gandujiyya ne fa tun kafin zabe
@@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo ai Dan gandujiyya ne ba gaskia ce a gabansa bafa,
Wannan dan jaridar mutumen banza ne. Cinan ne.
Na karshe ma kuwa
Ana nufin gomna baida iko akan jiarsa kenan?
Da nazchi kai adali ne amma naga kafara sauka daga abubuwa ma adalchki ka koma gsndujiya akwai
Wllh dama acikin ta yake
Allah yaja da ran mai martaba alhaji Aminu ado bayaro
Mai Martaba Alhaji Aminu Ado Bayero, Allaah ya taimake ka kuma yayi maka jagoranci. A'ameen!
Magana cikin saukin kai, babu dagawa, da girman kai da izza.
Ai karya sukeyi basu isaba wlh meyasa time din da ganduje yayi basuyi mgn ba munafukai
Yo ba tsinannu bane
Misleading headline daga tashar addini ta musulunci gaskia ba girmanka bane, babu inda court tace wai aminu ne sarki ko sunusi, kawai cewa tayi ta ajiye abinda yan majalisa tayi a gefe, meaning babu wani sarki a yanzu, zaa cigaba da sharia amma kazo kana cewa sunce wai an maida aminu haba ba girmanka bane wlh. Kodan darajar karatu da addinin musulunci a daina fadar abinda ba haka yake ba.
Kasuwancin shi kawai yakeyi yake ci da sunan addini, in ba haka ba ya tsaya iya akan abinda ya shafi addini mana amma shine siyasa, shine labaran yan hausa film komai da ruwanka duk don kawai yayi creating content ya samu kudin AdSense Allah ya kyauta tir
@@Sewingtricksfashionstyles Harda ma raatinsa na siyasa, kawai Yana biyewa jahilai Yan media daka sunyi posting fa Hausa saiyazo ya Dora nasa sharhin Akai, bazai je yayi binkice ya karanta asalin me kotu tayi ba, me alqali ya fada da turanci, kawai saiyazo Yana yada abinda baayi ba, wlh abin kunya ne wasu ma saisuce malaman Nan naku basa Gane turancin da akeyi a kotun ma Ashe
Alhamdulillah
Marsha Allah
Ma sha Allah ❤
Baka fahimci shariarba
Alhamdulillahi
Allah yakauta
Kai alpur qan burinka yacika daman katsani sunusi ll Allah yafiku wllh
Gaskiya malam baka tantance lbr na fuskanci labarin kanzon kurege kawai kake hadawa
Adai rika adalci Dan Allah