A karshe kotu ta tabbatar Da aminu a matsayin sarki, an zargi kwankwaso da yiwa tsaro barazana

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 27 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 79

  • @AhamedAlio
    @AhamedAlio 3 місяці тому +11

    Yayi wanan mutane konkoso da sanusi sunada alfahari allah bayason masu alfahari

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 3 місяці тому +6

    ❤❤ Good Sai Aminu Ado bayaro

  • @MuhammadSani-q2y
    @MuhammadSani-q2y 3 місяці тому +6

    Alhamdu lillah ❤ masha allah Aminu for ever

  • @SakidouKesali
    @SakidouKesali 3 місяці тому +1

    Allah yaja da ran mai martaba alhaji Aminu ado bayaro

  • @yauahmad2977
    @yauahmad2977 3 місяці тому +1

    Alhmdullh mungude allah ❤❤❤

  • @MoustaphaNafiou-s9e
    @MoustaphaNafiou-s9e 3 місяці тому +4

    Sarkinnan gaskiya yasan yakamata Acikin maganganunsa masha Allah

  • @babajihamidu2967
    @babajihamidu2967 3 місяці тому +7

    Masha-allah
    Allah taya Aminu Ado riko

  • @ZakariyyaMuhammad-ns4jq
    @ZakariyyaMuhammad-ns4jq 3 місяці тому

    Masha Allah aminu ado ❤️❤️❤️

  • @AbubakarMuhammadBello-v1c
    @AbubakarMuhammadBello-v1c 3 місяці тому +5

    Allah yaja kwanan ganduje dandun aiki, kadimul islamu dattijon arziki dattijon aiki

  • @yusufabdullahi4776
    @yusufabdullahi4776 3 місяці тому +6

    Allah ya tabbatar mana da alkhairi dai

  • @sarkinruwa6394
    @sarkinruwa6394 3 місяці тому +5

    Masha Allahu nayi farin chiki wlh

  • @auntyrahmaaunty
    @auntyrahmaaunty 3 місяці тому +4

    Alhamdulillah
    Alhamdulillah
    Alhamdulillah
    Allah ya tayashi

  • @fannezarabukar6556
    @fannezarabukar6556 3 місяці тому

    Ameeen dai takawa, Allah Ya tsare mutuncin ka ya faranta maka 🤲❤❤

  • @SaniMuhammadMuhammadsani
    @SaniMuhammadMuhammadsani 3 місяці тому +3

    Ya Allah kakawo sauyin shugabannin nigeria da arewacin nigeria suna yin yanda sukaga dama ya Allah ka sauya su da na alkairi ameen ya rabb

    • @adamumusa7813
      @adamumusa7813 3 місяці тому

      Amin summa amin.Yadda wadannan shugabani suke matsa talakawa Allah SWT Ya tsananta masu suda iyalansu.Kuma Allah Ya karbe milkinsu Yasa shi a hannuwan mutanen kirki,amin.

  • @IbrahimAhamad-pu8db
    @IbrahimAhamad-pu8db 3 місяці тому

    Mashallahu

  • @firdausjafar5257
    @firdausjafar5257 3 місяці тому +3

    Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah

  • @sunusiabdullahi9941
    @sunusiabdullahi9941 3 місяці тому +2

    Ma sha Allah

  • @umarsalisu5681
    @umarsalisu5681 3 місяці тому

    Tashar ka nada aminci, kadena gaggawar kawo labirin da baka fahimta ba, domin kar ta rasa darajarta, shawarace

  • @muawiyyahabibu2602
    @muawiyyahabibu2602 3 місяці тому

    Alhamdulillah mungode Allah

  • @AishatYahaya-tb4dg
    @AishatYahaya-tb4dg 3 місяці тому +1

    Allah ya tabbatar mana da sarki Alh. Aminu Ado Bayero. Dan tsarkin mulkin Allah da sunayen masu girma da suffofinsu masu albarka.

  • @ibrahimsuwaiba3670
    @ibrahimsuwaiba3670 3 місяці тому +1

    Alhamdulillah ❤❤❤❤

  • @AbdoulHamidlabrane
    @AbdoulHamidlabrane 3 місяці тому

    Allah sarki Dounia gas kiya zataye halinta

  • @saboidris161
    @saboidris161 3 місяці тому

    Wawa makar yaci makiyin abba saide kamutu

  • @mukhtarisa9571
    @mukhtarisa9571 3 місяці тому +1

    Masha Allah

  • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
    @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 3 місяці тому

    Abu' Asha seka zuba ruwa akasa kasha

  • @omarsulaimanbello1378
    @omarsulaimanbello1378 3 місяці тому

    Dan wahala kayada abinda baka da masaniya kaje kaqara duba labaran dakyau sai yada qarya kake wahalalle

  • @mudassirmukhtar-hr1jo
    @mudassirmukhtar-hr1jo 3 місяці тому

    Dan iya muna sane dakai duk labarinka dazakasa a shafinka na sukar tsarin kwankwasyya ne kuma duk nabazane bawanda ya isa yahana gwabnatin jihar kano yin abinda takeso

  • @saidouabdoulaye6220
    @saidouabdoulaye6220 2 місяці тому

    Sakare

  • @aliyuadam9849
    @aliyuadam9849 3 місяці тому +5

    ALHAMDULILLAH KOME YAYI.KYAU DAN BANI NA IYA SAI A KOMA KADUNA

  • @bilyaminuabdullahi
    @bilyaminuabdullahi 3 місяці тому

    Kaji dan sarki jikan sarki koma sarki mai cikaken iko a kanon dabo

  • @Mahmoudmadayana
    @Mahmoudmadayana 3 місяці тому +2

    Barka

  • @hassanmaikwalisam.142
    @hassanmaikwalisam.142 3 місяці тому

    Izalah makiya nunna sai karya da sunan sunna to kano sai sanusi lamido sanusi saide ku mutu izalh ciwon zamani da jahilcin banza

  • @abubakarsuleman6016
    @abubakarsuleman6016 3 місяці тому

    @Alfurqan baku fahimci hukuncin kotu ba.

  • @SaniDanbabaChamssia
    @SaniDanbabaChamssia 3 місяці тому

    Ikon Allah.

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 3 місяці тому

    Alhamdulillah

  • @omarsulaimanbello1378
    @omarsulaimanbello1378 3 місяці тому

    Duk wanda yafasa maida aminu ado masarautar kano ubansa yadaki hancin uwarsa

  • @sadiqnura6717
    @sadiqnura6717 3 місяці тому +1

    Duk abin da federal government suke bakuyi martani ba sai wannan shegu muna fukan malam kwankwaso dai yafi karfinku

  • @muhdadamu8332
    @muhdadamu8332 3 місяці тому

    Allah ya ba mu zaman lafiya.

  • @aminaibrahimel-yakub8078
    @aminaibrahimel-yakub8078 3 місяці тому

    Asslm alaikum asslm wa rahmatullah,Mallam muna bin Ka sau da Kafa,BA lefi Ka Shiga harkar Siyasa,har Kayi takarar,Amma Kayi taka tsan tsan wajen fassra maganganun kotu,KO lawyers sometimes Suna bada Verying reports

  • @abubakarhassanmuhammad
    @abubakarhassanmuhammad 3 місяці тому

    the you know there is freedom of speech in Nigeria so they is problem ok

  • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
    @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 3 місяці тому

    Agun wasu kake da mutunci

  • @Usman4life88
    @Usman4life88 3 місяці тому

    Ayi dai mugani dan adawa, kai atunaninka Federal high Court ta tabbatar da Aminu Ado kenan? Lallai idan dai tunanin ka kenan to akwai sauran ka. Kaje kasamu masana sharia su fayyace maka yanda abun yake.

  • @ahlynass4565
    @ahlynass4565 3 місяці тому

    Gaskiya banji dadiba

  • @mustaphahashimu1015
    @mustaphahashimu1015 3 місяці тому

    Kotu taxi amanar kano data tabbatar da kai asarautar kano, so Bana yi! Kano Sai sarki sunusi.

  • @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz
    @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz 3 місяці тому

    HANKALIN KA YA KWANTA.
    AN SAUKE WANDA BAKA SO
    AMMA KABAR WAHALAR DA KANKA
    ABBA KABIR SHI KE DA NASARA
    ZAI SAKE SAUKE SHI
    YANZU ANGANE WANDA BAI SON KANO TA ZAUNA LAFIYA.
    YANA DAGA WAJEN KANO YANA TOROWA ANA YIMASA ABINDA YAKE SO

    • @Idreez2
      @Idreez2 3 місяці тому

      Ba a saukeshi ba, abin kunya malamin Nan yayi wlh, babu inda court tace ta sauke sunusi ta Maida Aminu, wai Yana malamin addini ya dinga biyewa jahilan media, daga Gani ko zuwa baiyi ya karanta asalin abinda alqalin ya fada ba da turanci, Yana ganin lbrn Daya keso yayi sauri yazo Yana sharhi batareda tabbatar da meye gaskia ba, meye amfanin haka

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 3 місяці тому

      ​@@Idreez2ai bai taba fadar gsky akan gwamna Abba ba

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 3 місяці тому

      Dan gandujiyya ne fa tun kafin zabe

    • @Idreez2
      @Idreez2 3 місяці тому

      @@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo ai Dan gandujiyya ne ba gaskia ce a gabansa bafa,

  • @ibrahchetima7755
    @ibrahchetima7755 3 місяці тому

    Wannan dan jaridar mutumen banza ne. Cinan ne.

  • @Istandwithreality
    @Istandwithreality 3 місяці тому

    Ana nufin gomna baida iko akan jiarsa kenan?

  • @yusufabdullahiyakubu5325
    @yusufabdullahiyakubu5325 3 місяці тому

    Da nazchi kai adali ne amma naga kafara sauka daga abubuwa ma adalchki ka koma gsndujiya akwai

  • @SakidouKesali
    @SakidouKesali 3 місяці тому

    Allah yaja da ran mai martaba alhaji Aminu ado bayaro

  • @ishaqibrahimyerima3591
    @ishaqibrahimyerima3591 3 місяці тому +2

    Mai Martaba Alhaji Aminu Ado Bayero, Allaah ya taimake ka kuma yayi maka jagoranci. A'ameen!
    Magana cikin saukin kai, babu dagawa, da girman kai da izza.

  • @Hsh-bg5op
    @Hsh-bg5op 3 місяці тому +1

    Ai karya sukeyi basu isaba wlh meyasa time din da ganduje yayi basuyi mgn ba munafukai

  • @Idreez2
    @Idreez2 3 місяці тому +2

    Misleading headline daga tashar addini ta musulunci gaskia ba girmanka bane, babu inda court tace wai aminu ne sarki ko sunusi, kawai cewa tayi ta ajiye abinda yan majalisa tayi a gefe, meaning babu wani sarki a yanzu, zaa cigaba da sharia amma kazo kana cewa sunce wai an maida aminu haba ba girmanka bane wlh. Kodan darajar karatu da addinin musulunci a daina fadar abinda ba haka yake ba.

    • @Sewingtricksfashionstyles
      @Sewingtricksfashionstyles 3 місяці тому +1

      Kasuwancin shi kawai yakeyi yake ci da sunan addini, in ba haka ba ya tsaya iya akan abinda ya shafi addini mana amma shine siyasa, shine labaran yan hausa film komai da ruwanka duk don kawai yayi creating content ya samu kudin AdSense Allah ya kyauta tir

    • @Idreez2
      @Idreez2 3 місяці тому

      @@Sewingtricksfashionstyles Harda ma raatinsa na siyasa, kawai Yana biyewa jahilai Yan media daka sunyi posting fa Hausa saiyazo ya Dora nasa sharhin Akai, bazai je yayi binkice ya karanta asalin me kotu tayi ba, me alqali ya fada da turanci, kawai saiyazo Yana yada abinda baayi ba, wlh abin kunya ne wasu ma saisuce malaman Nan naku basa Gane turancin da akeyi a kotun ma Ashe

  • @حفصهمحمد-س5ي
    @حفصهمحمد-س5ي 3 місяці тому +1

    Alhamdulillah

  • @AbdulrahamanAbubakar-gv1ne
    @AbdulrahamanAbubakar-gv1ne 3 місяці тому +1

    Marsha Allah

  • @muhammadyusuf6347
    @muhammadyusuf6347 3 місяці тому +1

    Ma sha Allah ❤

  • @abdulwahabmazawaje
    @abdulwahabmazawaje 3 місяці тому

    Baka fahimci shariarba

  • @yahanasubayero312
    @yahanasubayero312 3 місяці тому

    Alhamdulillahi

  • @aminu__danmudigille_ventures
    @aminu__danmudigille_ventures 3 місяці тому

    Allah yakauta

  • @babangidadunis1676
    @babangidadunis1676 3 місяці тому

    Kai alpur qan burinka yacika daman katsani sunusi ll Allah yafiku wllh

  • @sadiqnura6717
    @sadiqnura6717 3 місяці тому

    Gaskiya malam baka tantance lbr na fuskanci labarin kanzon kurege kawai kake hadawa

  • @fatimamuhammad7967
    @fatimamuhammad7967 3 місяці тому

    Adai rika adalci Dan Allah