Ya kamata mu gane babu wasa a addinin musulunci. Mai yiyu wa ta yi shi jikin jahilci. Tun da tana da rai, sai ta tambayi malamai yadda za ta gyara musulunchin ta kuma ta rabu da irin wannan abin har abada. Allah Ya kare gaba da mu da ita dukka ameen
Allah ya kiyaye kawai Amman maganarka ta 2 Wai don mutum yasaki Mace afilm ace matarsa ta gida tasaku wannan Bama taredashi Domin munsan me mukeyi wannan Karya ne kawai Batun ka Na farko Kuma Allah ya shiryeta ba awasa Da addini Kuma dontayi haka kamata yayi anunamata kuskurenta duka maganganu 2 Bama taredasu
Allah ya sawwake wanda Allah ya shiryar ba me batar da shi wanda kuma ya batar babu mai shiryar da shi mu kiyaye mu roki Allah ya bamu istiqamah mu mutu muna musulumii
Toh Allah ya kyauta kawai amma fa akwai kamshin gaskiya wlh sai ta sake Kalman shahara amma maganan namiji ya saki matar shi da gida akwai abin dubawa amma maganan Fatima zan iya yarda dashi
Garin san kudi ka janyowa kan ka masifa, sai de ta sake Kalmar Shahada ta tuba Ga director/produce din suna tututiyar daga gidan Mallanta suka fito, ina lefin su sami wata Christian te acting din gurin memakon Maryam. Allah ya shiryemu ya ganar damu Amin
Anjima saisuzo sunacewa amusu addu'a ba la'anta bah bayan ba jahilai bane su, toh inbanda hauka da rashin hankali da rashin kishi addini mezesaki kizama kirista ah film wawuya wlhy inason acting nata Amma Jin haka yasa naji tafita araina wawuya kawai wannan ai ba karamin laifi bane keda Allah.
inkinsani kituba kidaina inbakisani bama shima kidaina kikara tuba kuma konawa za"a baki suma masu shirya film din surinka samo kristoci idan suna bukatar arna acikin film din
Shima ya yi ridda yanzu haka, saboda abin da ya fada ba ayar alqu'ani ya karantaba, san zuciyasa ya fada kuma wannan hadisi da'ifine duk wanda yai aiki da shi kafirine, in ji Allah
Wannan ba hujja bace ina ruwanmu da wani ibnl qayyum ko malaminsa inb taimiyya ne ya fada bamu yadda ba akawo mana maganar Allah da manzon Allah saw ita muka yadda da ita yawwa
Idan ka mutu sai ka ce Allah Ghafurur Raheem. Idan kana sane ka sake yi toh ba wani ghafurur raheem. Kuna saurin cewa Allah ghafurur raheem amma kuna manta wa cewa shi Allah kuma ya ce Shadeedul iqaab. Allah mai tsananin azaba ne kuma mai tsananin iqabi ne. Duk wani fadakarwa na cikin Alqurani da Hadeethan Annabi. Ku daina goya wa karya gindi.
Allah ya chiryemu. Halitar Allah ce kuma chi da ya halicete chi yake da ikon kacheta. Kai idan kayi kisa rayuwar da Allah ne ya bada ita mi kayi kenan? Ku bar barin kowace koyawa tana udinku. A nemi sani yan uwa
Kaji wani yaranta😂 wai yana kawomana tatsuniyar ibnul-kaiyim, ya bamu aya al-qur'ani ko sahihin hadisi Wanda ya fadi Hakan karara bawai hasashen ibnul-kaiyim ba 😅 Bismillah malam.
Dan uwa maganar dr bashir fa ba haka yskeba yanufin.idan ta kasanci matarka ta gidace kunashirfin idan kasaketa a film Ma ana de misali kaima kana fin matarka ta gidama tana fin idan aka hadaku miji da mata idan kasaketa a cikin film 🎥
Allah ya tsare mana imaninmu da mutuncinmu
Allah ya shirye ta
Yaragai Nasu zasusani neman daukakane Sukeyi Allah yakaremu dasherinsu amin
Masu shirya fim.din suma su rika neman sani.. Allah ya shirya Ameen
Ya kamata mu gane babu wasa a addinin musulunci. Mai yiyu wa ta yi shi jikin jahilci. Tun da tana da rai, sai ta tambayi malamai yadda za ta gyara musulunchin ta kuma ta rabu da irin wannan abin har abada. Allah Ya kare gaba da mu da ita dukka ameen
Sufhanallah. Allah ya tsare mu da MAKIYANMU a duniya. Allah ya tsare mana imanin mu. Fatima Hussaini. Maryam labarina.
allah ya shirye mu baki daya allah yada mugane addin mu ameen
Wallahi wallahi wallahi banga anfaninda wannan film dinnan ze aifarba
Kana musulmi kaje kana Kiran kanka da arne sabilida kudi
ALLAH YA KYAUTA
Allah ya hiryeta ameen Dan Allah ayi mata fada soasi Allah ya karsmu ameen
Ya Allah kaimatsari da fitinar qarshen zamani
Allah ubangiji yasa mudace
Subhananllah 😢
Allah ya kiyaye kawai Amman maganarka ta 2 Wai don mutum yasaki Mace afilm ace matarsa ta gida tasaku wannan Bama taredashi Domin munsan me mukeyi wannan Karya ne kawai Batun ka Na farko Kuma Allah ya shiryeta ba awasa Da addini Kuma dontayi haka kamata yayi anunamata kuskurenta duka maganganu 2 Bama taredasu
Allah kakaremu da fitinar karshsn zamani
Wannan fatawar, bata bukatar dogon bayani, addini ba abin wasabane, Wanda duk baiyardaba, Yaje yayi abinda yaga dama, akwairanar kin dillanchi.
@@SmilingArcade-ru3dk ay kouwa day
Itatajiyo ALLAH yakiyayemu tabewa ameen
Assalamualaikum warahmatullah inaganin inda rashin sani tayi hakan to tagaggauta tuba kuma tagyara sannan kuma dolene mutane suriqa bibiyar ilimi ALLAH yashiryamu
Maryam wai Baki barin film tun Baki shigo dakafan damaba duleni kichanza sanaa
Akulafa kar ariqa zagin zamani ALLAH shine mainuya zamani yace bawana Yana zagina saboda Yana zagin zamani Kuma nine maijuya zamanin
Sheik haifan bayamagana shirme magaganusa nada tasiri
Allah ya kyauta yashiremu
Maryam dabakifito a kirstaba wallahi allah ya kiyayemu ameen
Allah yasa tagane habadadabani
Kai jama'a komai na addini fa akwai hujja. Allah Yana duba da niyar mutum. Allah ya fahimtar da mu hakikanin fahimtarwa.
Akwai Exceptions
Tom ko kasan Manzon Allah yace abu'uku koda wasa akayishi dagaskene (1) aure na(2)saki(3)kaje makaranta kayi tambaya
Allah ya sawwake wanda Allah ya shiryar ba me batar da shi wanda kuma ya batar babu mai shiryar da shi mu kiyaye mu roki Allah ya bamu istiqamah mu mutu muna musulumii
Subhana Allah
Good contractive
Innamal a'amalu binniyyat
Subbuhalilillahi innalilahi innalilahi innalilahi innalilahi innalilahi innalilahi innalilahi innalilahi innalilahi innalilahi innalilahi 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 ya Allah kasa mudace bakida 🙏🏼🙏🏼🙏🏿
Allah yashiryemu baki daya.
Amen
Ni wlhy banga abin da zaisa nayi film a sakani a wani addini wadda ba tawa ba
Allah yamin tsare da wannan shirmen
Amen Yar Uwa
Ship wannan lawan bakondi jahilcinka yagirma waimaganan ilimikayi?.yakamata kakoma makaranta abaka ilimi adamaka dab tarbiyya.
Toh Allah ya kyauta kawai amma fa akwai kamshin gaskiya wlh sai ta sake Kalman shahara amma maganan namiji ya saki matar shi da gida akwai abin dubawa amma maganan Fatima zan iya yarda dashi
Ibnulqayyum Allah yayimasa rahama wannan maganar ta ibnulqayyum Bafa Hadisibane bakuma ayabace
Kuma itahizba meyayimatazafi idan duk duniyazasukoma kiristoci?
Kuma kiristanci bakafurcibane🙏
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun Allah ya shirya
Amen Ya Allah
Garin san kudi ka janyowa kan ka masifa, sai de ta sake Kalmar Shahada ta tuba
Ga director/produce din suna tututiyar daga gidan Mallanta suka fito, ina lefin su sami wata Christian te acting din gurin memakon Maryam. Allah ya shiryemu ya ganar damu Amin
Amen
Subhanallah
Ya Allah katsare mu daga fitinar rayuwa data zamani
Duk acikin nimar suna aduniya ko nemar duniya Allah ya ganar da ita don wannan ba shi bane iya wayewa
Haba hauka ne shirin film din?
Que dieu nous garde
To gaskiya dai wanan film din babu anfanin yinsa gaba1 anatabka cakwakiya kenan😅😅
iKon Allah
Hmm
Wata Kenan a fina nan tarihin musulunci ma wadanda suka fita a matsayin arna wato kenan sun zama arna koda musulmai ne ko ???
A Haba de film ne ai
🎉
Innamalhahmalu bin niyyaht
yanxu kenan saita musulunta?
Anjima saisuzo sunacewa amusu addu'a ba la'anta bah bayan ba jahilai bane su, toh inbanda hauka da rashin hankali da rashin kishi addini mezesaki kizama kirista ah film wawuya wlhy inason acting nata Amma Jin haka yasa naji tafita araina wawuya kawai wannan ai ba karamin laifi bane keda Allah.
😂😂😂 ina aya datace matansu sun saku? Kokawai molankane addini?
Subuhanallahi
Sai me ?
Allah yakyuta
Amen kedai
Qaryane dankafito amatsayin kirista bayanuna kabar musulunci
Allah ya sauwaqe, please maryam clear our doubts. How true is the statement.
Congratulations 😂
Welcome sis Ruth
Allah yakiyashemu
Ai ba mamaki don ƴar Jos ce inda Musulunci ba shi da wani tasiri a kan yawancin ƴaƴan musulmai.
Slm❤❤❤❤
Ku Kam kunshiga uku
Yarage nata Allah kashiryamu
Haba dai mallam, yaya zace haka ???? Gaskiya akwai jahilci a wannan fatawa. Allah ya sawwake !!!
Allah da zuciya yake aiki
inkinsani kituba kidaina inbakisani bama shima kidaina kikara tuba kuma konawa za"a baki suma masu shirya film din surinka samo kristoci idan suna bukatar arna acikin film din
Subahanallah
Shima ya yi ridda yanzu haka, saboda abin da ya fada ba ayar alqu'ani ya karantaba, san zuciyasa ya fada kuma wannan hadisi da'ifine duk wanda yai aiki da shi kafirine, in ji Allah
Inkace karyane kayima kafirine
Jahilcinka yagirma
Salam to in tafita daga musulunci mi Nene ribar haka agurin musulunci
4:45
Ta yi acting din, kuma kafircin da tayi acting din tayi tasiri akan ta.
Subhanahu, Allah Ya yayi mana kariya.
Innalillhi
Am
Wanbatadasaiti tun asali
Slm
💔💔🤲🤲☝️😭🤲
Aiba akan film din.yayi wa aziba sun daisane kawai
To ay sunyi anfana da wannan tunatarwané amatsayin hujja
Que dieu nous protège
Subhanallah Allah yakiyaye,yatsare mana imanin mu
Amen sister
Meye abin faragaba anan bameye taragi musulunci
Karya yake
Wannan ba hujja bace ina ruwanmu da wani ibnl qayyum ko malaminsa inb taimiyya ne ya fada bamu yadda ba akawo mana maganar Allah da manzon Allah saw ita muka yadda da ita yawwa
To jahili yana kafa hujane da hadisi
To ai hadisi ne yake karantawa daga sahihu Muslim jahila kawai kuke qara halakar dasu
Ai Allah qafurul Raheem ne , sannan ai fadakarwa sukeyi shi Kuma ubangiji da xuciya da niyya yake amfani, hmmm Allah yasa mudace
Idan ka mutu sai ka ce Allah Ghafurur Raheem. Idan kana sane ka sake yi toh ba wani ghafurur raheem.
Kuna saurin cewa Allah ghafurur raheem amma kuna manta wa cewa shi Allah kuma ya ce Shadeedul iqaab. Allah mai tsananin azaba ne kuma mai tsananin iqabi ne.
Duk wani fadakarwa na cikin Alqurani da Hadeethan Annabi. Ku daina goya wa karya gindi.
@@Speedyvampir2to ai shima ya yi ridda wacce ayace ta goyi bayan hakan? Bawai ni na fadaba Allah ne ya fada...
@@Ibrahimsurajorabiu Waye ya yi ridda din?
Ta sake kalmar shahada ta koma. Tun da tayi kuskure.
A fada Mata ta saka kalmar Shahada........
Tayi ridda kenan , kisa ya tabbata a gareta
Allah ya chiryemu. Halitar Allah ce kuma chi da ya halicete chi yake da ikon kacheta. Kai idan kayi kisa rayuwar da Allah ne ya bada ita mi kayi kenan? Ku bar barin kowace koyawa tana udinku. A nemi sani yan uwa
Kaji wani yaranta😂 wai yana kawomana tatsuniyar ibnul-kaiyim, ya bamu aya al-qur'ani ko sahihin hadisi Wanda ya fadi Hakan karara bawai hasashen ibnul-kaiyim ba 😅 Bismillah malam.
@@lawanaminubakundi8139 yaya ka zama wawane, malami na magana kana shirme
Jarumai nawa ne suke fitowa a christian ba'a taba gani ba say ita da tayi. Haba
Kuna rayuwa Amma bakwatinawa da lahiranku this is madness wlhy love her actions but yamzu gabadaya kinfita araina
Wawa kake
To kuma idan Christian ya futo a matsayin musulmi shima ya musulunta kenan kamar irinsu Anthony Quinn da sauransu
Dan uwa maganar dr bashir fa ba haka yskeba yanufin.idan ta kasanci matarka ta gidace kunashirfin idan kasaketa a film
Ma ana de misali kaima kana fin matarka ta gidama tana fin idan aka hadaku miji da mata idan kasaketa a cikin film 🎥
To shi yaja miyasa tinfarko beyima mutanan Dalla dallaba yayimagana adunkule da irin wannan wawiyar maganganunne adukkule acikin addini suke haifar darikici dagaddama.
Haba jamaha musulunci ba ta yi zafi haka ba fa. Musulunci kuma tana da mazha bobi da ban dan.
Allah ya karabasiru
😢😢😢😢
AMINU MC
To inkumayadawoda itafa
Bata ragemu da kome ba
😂😂😂
Malaman kansu suna bukata karin sani da kuma fadada ilimi
What
Wannan bahaka bane suje sukara bincike akai wannan ya sa duk ilimi wlh