Na kashe mutane masu yawa, na kuma karbi miliyoyin kudin fansa inji dattijon kidnapper
Вставка
- Опубліковано 28 вер 2021
- Kafin ‘yan sanda su kama ni, na kashe mutane da yawa, na kuma tara kudin fansa inji wannan dattijon da ya gawurta a harkar satar mutane.
@TsakarGida @MAMAKITV @fuskarArewatv @Danlove1 - Розваги
Allah. Ya. Sarki. Rayuwa. Ya.shiry.eka😢😢😢
Wallahi monjo dakai da Albani nake koyi inchallah monjo hamza is coming 227
Allah ka kakawo mana zaman lafiya a jihata kaduna dama Nigeria baki daya Amin
Allah kashiryasu idan masu shiryuwane
Gaskiya abun harda rainin wayau.... har dariya ma yake.
Subhanallah😭😭😭
Ya kamata wani police ya dauke shi da Mari wallahi.
AI dariya ko da an kama su hali ne na mugaye
Muna godiya Masha Allah
Da Ana kashe su, nan take yanke duk wani iskanci zazu barshi wallahi.
Yah Allah ka kawo mana karshen wannan masifa..🤲🤲🤲
AI an Fara. Ana kakaryasu a Kona su
Allah yataimaka muku jamian tsaro Amma dan Allah idan kun kamasu suringa harbesu mutsiyata
Allah dai ya kyau ta, yakare mu da mummunar qaddara
Abin haushe mashine inkagansu Kamar Yan cirani dauda yunwa duk ta addabe su Dan Allah irika kashesu kawai saboda insun tubama aka sakesu komawa suke wlh da ana kashesu da yanzu suntsorata sun dai na Allah shiryesu Kuma Allah kasamu Fi karfin zuciyarmu
Allah sarki Allah yashiryeka
Allah ya tsare mana yan sandan mu na najeriya,Allah yakara muku kwarun guiwa
Akarshen maganarsa yace El,rufa'i yasan da zamansu,Dan Allah idan aka kamasu adunga kashesu sabida Suma kashewa sukeyi,Allah yakawo mana karshen wannan fitina akasata Baki daya
Matsalar kenan , Amma da kasheshi kawai za'a Yi
Kalle wnnn tsohon don Allah Kuma Da inada Wata Dama a Nigeria Ko zarginka Ake wlhi Sai nayima Kisan walaqanci shegu azzalumai kawai
Babu alamar na dama a tare da shi
Wanan dan Allah ku kashe shi,tsine ba shi da wani anfani, bakin iri.
Man
Citi
Innallaha la ya'amuru bil fahasha
rarara
Amma wanna ba haushene ko yanzu da fulanine da Kuna zaginsu
Allah karemu
Allah yatona asirinsu
Daudalawan
Allah sarki Ana batawa fullani
Allah sarki Ana batawa fullani suna
😭😭😭😭😭🤲🏼🤲🏼
😭😭😭😭😭😭
Amma har Sun ma gayamuku inda suke fakewa guje ruske su mana haba sojojin najeriya
Wllh baku da gaskiya ku ringa bari Mana suna karasa zancen su
Gashi a karshen yace wllh har yar rufai yasan da zaman barayin
A sabon layi din
Inna lillahi wa inna alaihi rajiun 😭😭😭😭
Gakiya yakamata arinka kashesu
All
Tyyi
Sa
Hmmm Nigeria kenan yanzu karshen hukun cinsa shine akaisa gidan gyaran hali nawasu shekaru ya fito ya cigaba
Hahhhhhhhhhhh
Zafara
Shima bahillacene ko...???gsky taaddanci bawanda babu fulani de sunfiyawa ammafa adenayimasu jamais,u
What is the essence of this long story?
Wallahi wallahi indai police dinnan basukashe yan bindiga dinnanba allah ya,isa saboda wallahi summa tallahi sunsacemin yan uwana dakawuna mutum uku munyi asarar kudinda yakai kimanin miliyan gomasha bakwai first of this year till now amma babu labari su yan arewa ne mukuma yan kudune kuhaifaffun Lagos Amma yan uwanmu dakawuna yan GANGARA GIWA L.G kaduna state yan bindiga sunci kudi haryanzu babu labarin yan uwanmu sunan yan uwanmu shine number Yakub muktar dakuma isma,il sani da yahuza saminu wallahi haryanzu babu labarin su kwata kwata Governor Nasir El rufa,i wallahi yasan komai akan wannan abun amma dayake akwai sahannunsa acikin ta,addancin jihar kaduna yakicewa komai allah yakawomana karshen mulkin zalunci a Nigeria bakidaya
🤲💔🇳🇬😭🇳🇪🤲
Wlh! Wasan yara ne wanan! Mai laifufuka munana kamar haka yana dariya? Su police dai ba mu yarda da su ba. Menene amfani nuna irin wanan amma saí a sake su kuma!?
An Fara kashe su sosai a Katsina
Kai wanan police ya na kokari matouca
Duniya makwantar rikici
Subhanallah wai aduniya akwai kasar da batada tsaro kuwa irin wannan kasar Nigeria to allah yakiyaye
toh Allah yakawomana mafita
Hello yabo
Kayidakezagadale o
Wai gaskiya shege gakansa duk alele
Wai ko kudin mota baya dasu
Kawai bahaushe da bafulatani, sun zama Matsala a arewa ,
Wallahi kam yanzu hausawa sai suringa zagin fullani