Allah ya gyara mana su. Muma allah ya shiryemu. Abun ba dadi. Allah ya kara kare mana "Yan sandan mu masu albarka. Batagarin cikinsu kuma allah ya shiryesu.
Aslm ,ni Abinda zance saidai ince wannan dan sandan allah ya muka albarka allah ya k'ara bamu irinku masou aiki da gaskiya ina ma fatan alkairi allah chiyima albarka ,daga naka HODIYO dan cin rani a kasar Libya
Wnn baici ai Masa Haka tunda lefinsa ba fyade bane Kuma duk wacce ta bar gidansu hartabi saurayi wani gari Dan nemana kudi ai amfani da ita to Daman Yar isakace kawai lefinsa na satar ne Kuma Suma idan sun samu dama zasuyi Masa lefin da yafi hakan bariki alalen gero. Allah ya shirya Mana zuriarmu ya Kara taimakon jami'an tsaronmu
duk macen data son abinda take yi. kuma ta son mutuincin kanta. ta yaya zaki je hotel ki iske wani. sai bango ys tsage kadangare yake samun wurin shiga. Allah ya tsare mana yayan mu da kannen mu daga sharrin fasikan zamani
Rahama usman walahaula walaku wata Allah ya shirya
Allah ya gyara mana su. Muma allah ya shiryemu. Abun ba dadi. Allah ya kara kare mana "Yan sandan mu masu albarka. Batagarin cikinsu kuma allah ya shiryesu.
RAHAMA usman Masha Allah Allah ya karemana ku yansandanmu ma arewa Allah ya shiga Al Amarinku Amin summa Amin
Gaskiya wanan mutun yayimin daidai wlp saboda matanne makwadai ta
kwadayin sune yakaisu.wallahi ,macen kirki maizai kaita hotel
Aslm ,ni Abinda zance saidai ince wannan dan sandan allah ya muka albarka allah ya k'ara bamu irinku masou aiki da gaskiya ina ma fatan alkairi allah chiyima albarka ,daga naka HODIYO dan cin rani a kasar Libya
Allah yaisa mana mu kafintoci
Subhanallah
Allah ya tsare mu gaba daya
To seme wannan baedaceba indae ba nasiha zakuyiwa mutaneba, ae Duk wacce tabishi karuwace kawae ku kyaleshi yasan hannun sane
Allah yakyauta
Allah ya shirya
Allah will protect you all you this Police officer in nigeria
Gara da yayi musu haka tunda basuda sana.a sai karuwanci
Matsiyaci kawai 😂
Suma matan kwadayinsu ya jawomusu😂😢😢
Anciamana😮😮😮
Sir Allah yasa I g yamaidaka assistance commissioner Kuma yakawo ka Nan funtua zone
Wnn baici ai Masa Haka tunda lefinsa ba fyade bane Kuma duk wacce ta bar gidansu hartabi saurayi wani gari Dan nemana kudi ai amfani da ita to Daman Yar isakace kawai lefinsa na satar ne Kuma Suma idan sun samu dama zasuyi Masa lefin da yafi hakan bariki alalen gero. Allah ya shirya Mana zuriarmu ya Kara taimakon jami'an tsaronmu
Adduljabbaru nasuri kabata
Watan Zina tazama abu free agurin yanmata😭
Allah Ya shirya yaya muslumai. Iyaye ma akwai sakaci. Yaya zaayi yarinya tana yawo hakan nan? Allah Ya kyauta
Kai jama a
duk macen data son abinda take yi. kuma ta son mutuincin kanta. ta yaya zaki je hotel ki iske wani. sai bango ys tsage kadangare yake samun wurin shiga. Allah ya tsare mana yayan mu da kannen mu daga sharrin fasikan zamani
To ameen amma wannan 80% laifin matan ne wlh me zai kaiki
Dan Allah a taimakeni da nambar SP
Suma yan matan kwadayi Allah yakara
Allah ya shiryeshi
Allah sa Su gyara halin Su. Ameen Domin kuna cutar Jama,a Kisha ba Kara min laifi bane....
Babu wata afuwa in an barsu baxa Su Dena ba.....
Shi 😂
🥺🥺🥺
Ai wannan ribar kafa ne😅
😅😅
Izzaso
Dan Allah ina son number police din nan
Saboda da cuta Allah ya ishan mu matsiyata mungwaye Allah wadai daku
4
kaijama.a
Kou bachi kachi
Banzai da WiFi kenan
Allah sarki mai dubu hamsin wlh da nasani dana baka 50k dai
,
,
,
,
haha, this is too much.
Yan Mata Ku Ki yaye
Terroristas d mozapiq
Allah ya shirya