Kai Masha Allah Waya ga asirin jamila ya tonu finally 😊 alhamdulilah wlh kinji kunya jamila Allah ya raba mu da sharyin mutane irin su jamila, Dr aseeya Kuma kin yi kokari sosai Allah ya Kara basira
Omg, Jamal is caught, and I think al-amin is regretting everything he did to the doctor, and I can see maryam is heartbroken, and Lawal is more heartbroken . Good job guys this series is the best all my family and me say, so and please let awal, have the doctor(can't wait for the next episode. Love u guys
The highlight of this 10 episode series is the scene where Jamila’s deceitful ways were exposed.all along, she was a sheep ‘s clothing. Jamila’s character embodied the height of betrayal. In real life, when someone’s disloyal, their actions often go unnoticed until they are given unrestricted power, and that’s when their true nature becomes apparently.💔💔💔😢😢 thanks for this series saira and his team members 🙏🙏🙏
Gaskiya Mainasara kan sa zai nemawa lafiya ba Maryam ba, Sannan ita dr.asiya ai tanada bangaren ta ba general Dr.da zata je duba maryam ba ne@@shettimamahmud5707
Dr Asiya is one in a million Auwal 💔😢 Mijin jamila💔😢 who notice MAI NASARA ya kamu ❤ Malam Aminu Saira I'm impressed Allah ya qara basira da Daukaka yayi jagora Ameen
Subahanallah walham dulillah Astagafurullah narantse nashiga da muwa da tashin hankali da tunani iri iri na rayuwa natabbatar ya faru ya faru ya na faruwa sosaifa ya ilahi Allah ka hanamu cin a mana da zalinci da zabba cikin aminci Allah ka hana ai mana domin matsayan manzan Allah sallallahu alaihi wasallam 👍🤲💚❤💚❤
Wallahi nima abun ya bani haushi, hausa film will always be hausa film. Sai kace nurses are attendants. Sun mugun raina nurses. In fitsari banza ne kaza tayi mana. Proudly a nurse.
Naga ba wanda yace yana tausayin jamila.nikam yaban tausayi kuma shiya jayo tamasa haka ita lefinta rashin tawakkali da kuma kwadayi sannan hukuncin data dauka na kisankai yayi tsauri, amma tabbas Al'amin shiya maidata haka tasoshi lkcn da yake talaka sai ya mata jarrabawar da ba kowacce mace bace zata iyaci bama maceba amazan ma za'a iya samun wanda zai rabuda budurwa akan kudi sannan daga baya kuma ya auri aminiyarta, dole taji ba dadi
Jamila makwadaiciya ce, marar tausayi da imani. Domin kwadayin ta ne yasa ta rasa Al Amin, kuma tana da hasada. A gani na koda alAmin bai jaraba ta ba, idan suka yi aure kuma wani ya zo mata da zancen kisan alAmin don ta gaji dukkan dukiyar zata iya kisa.
Aminu Saira KO kaifa😂😂😂yau Kan wlh antashi kaina 😂duk Wanda shigowar doctor asiya ta tashi kanshi y mn like😂kaci xogalannanne😂aikin DPO nayi 😂 wannan Mari Kan y tashi kaina 😂😂😂
Masha ALLAH, Mun ga episode Abinda na fahimta zai zama Babu kwakwarar SOYAYYA da kuma Fahimta tsakanin Dr. Asiya da Wanda zata Aura, duba da yanayinta da a ka ce mata yana gidah yazo da kuma Abinda yaron ya fadah cewan yana ta fadah, da alama alaqar zata iya rushewa karshe Auwal ko Mainasara ya samu don naga shima ya kamu, Na tausayawa lawan tabbas wasa ne ya hada soyayyar Jamila da lawan Amma karshe lawan ya so ta da gaske, saidai ita zuciyar ta ta kasa Aminta da zahirin da ta Samu kanta a ciki.
Masha Allah a job well done jamila is a very fantastic actress ,as it is said in a Ghanaian proverb when youre sting check inside your clothes may Allah protect us from our enemies very well done job@Aminu Saira 👍
The highlight of this 10-episode series is the scene where Jamila's deceitful ways were exposed. All along, she was a wolf in sheep's clothing. Jamila's character embodied the height of betrayal. In real life, when someone's disloyal, their actions often go unnoticed until they're given unrestricted power, and that's when their true nature becomes apparent. May we never encounter someone as treacherous as Jamila in our lives!
Gaskya ban taba comment a social media bah amma yau zan fara.. Allah ya kara bassira aminu saira wly naji dadin wannan shirin.. Allah ya karawa annabi daraja saw
WOW, I don't know what to say because I'm very excited as swan into action immediately when the discovering the truth. Mai Nasara, pls don't live Maryam. Maryam, pls try all your best to love him deep from your heart and make him forget all his past.
Watarana warahaka munatare da annabi muhammad S A W A Aljanna yan uwana masoyan annabi maza da mata allah yasa mudace Ameen
Insha allah saw ameenn
Amin Amin
Ameen
Ameen ya Allah
In Sha Allah Ameen Suma Ameen
Yau de kun share wa masu kallo hawaye, film yayi kyau,, Allah ya Kara basira
Maa sha Allah Amma yakamata mai nasara yama Asiya alheri sukuma sudanji dadin rayuwarsu d maryam sae yakare daan 😂💃
Gaskiya bantaba jin dadin fim din irin n'a yauba
@@RamatuLawal-x8vaa yadai aureta😂
Gaskiya kam yayi dadi
duk mai neman biyan bukata a wajan allah swt allah Ubangiji ya amsa masa alfarmar sayyidina Rasulullah saw 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏🙏🙏🙏♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️
Amine y’a rabbi
Masha allah
Amin ya rabbi
AMEEEN YA ALLAH 🤲
Saw
Jamila will forever be my Fav actress ❤
Her action is top notch!
Same here wallah😂tace "saki nawa*
Kai Masha Allah
Waya ga asirin jamila ya tonu finally 😊 alhamdulilah wlh kinji kunya jamila Allah ya raba mu da sharyin mutane irin su jamila, Dr aseeya Kuma kin yi kokari sosai Allah ya Kara basira
Djamila Allah y'a karz
Amin summa Amin 🤲
Ça va
Angane itace kenan?
Gaskiya yaukam kwalliya tabiya kuɗin Sabulu
Jamila, what a talented actress, reaction dinta after claiming guilty is top notch. I almost cried for her.
Nikam seda nai kwalla wallahi😢inason jamilar nan banganin lefinta 😅
Abun da ciwon kam amma da tayi hkri. I repeat watching this clip over six times.I feel the pain of Jamila😢😢😢
Allahumma salli ala sayyidina Muhammad wa salim
S a w
Saw
Jamila kinsha Mari wannan Inda gaskene sai kamakance Allah katsaremu kunyar duniya da lahira
Gaskiƴa 🤔 Banso Ace Dr. Asiya Tana da Wanda Zata Aura ba
Allah Sarki Auwal
Allah yasa ba sabon wani labarin soyayyar za a buɗe ba
Na tausayana auwal nima wallahi 😢
Justice for Auwal
@@mahammadmbsdamasak2229 gky dai
Gaskiya nima ya bani tausayi sosai 😭😭
Gsky Masha Allah anyi aikin hankali a film din nan Allah yatsare yakara basira gsky yayi mugun kyau ❤
Najima ina kallon Hausa series, Amma mgnr Gsky Mal. Aminu serra taka baiwan ta daban ne wlh, Allah ya kara basira!!🎉
Wlh kuma nikaina idan ba wannan labarin ba banida wani film gaskiya muna godiya sosai allah yakara daukaka ❤
Allah sarki Auwal sorry
Jamila kinyi bajinta a wannan seasons nice 👍🏾
Aminu Saira gaskiya kahadu wallahi Allah yakareka da sharrin masharranta yallabai
Omg, Jamal is caught, and I think al-amin is regretting everything he did to the doctor, and I can see maryam is heartbroken, and Lawal is more heartbroken . Good job guys this series is the best all my family and me say, so and please let awal, have the doctor(can't wait for the next episode. Love u guys
Allahuma sallah Allah muhammade waalai allimuhammade ❤❤❤
Allahuma sali wasalim anla sayidina Muhammad saw
Zogale tasamu shiga, Allah yafitar da maman Rarara lpy daga hannu azalumai
...ameeen yã Rabbal ãlameen 🤲
Ai ance ta rasu ahannunsu
❤@@maryamidris4941
Kar amanta yi wa anabi salati❤
S.A.W.
Sallallahu alaihi wasallam
Allahhumma salli ala sayyadina muhd wasallim
S a w
@@NaziruIsah-n9i S. A. W.
The highlight of this 10 episode series is the scene where Jamila’s deceitful ways were exposed.all along, she was a sheep ‘s clothing. Jamila’s character embodied the height of betrayal. In real life, when someone’s disloyal, their actions often go unnoticed until they are given unrestricted power, and that’s when their true nature becomes apparently.💔💔💔😢😢 thanks for this series saira and his team members 🙏🙏🙏
Yeyy💃🏻💃🏻amma gaskia naji dadın wannan episode da aka kama mugunya Jamila burinta bai cika ba🥺😀
Allah ya kara karemuna mai nasara 🙏😀
So true
Yes.And I think Dr.Asiya is Alamin’s old wife😭
Yn ykk
his old wife is died
Aiki Yayi Kyau Masha Allah Allah Yakara Basira Fatan Alkairi 🙏
Labarina Yana kyau sosae komae Yana Tafiya daedae wllh❤
If you can't wait to see next week Friday episode 🤩 gather here 😄
I can't wait 😁😅
Yes ooo l can't wait
I can't wait
☝☝😃
my instict is teling me mai nasara has finaly fallen for doctor Asiya.
Allah kaha damu da manzon tsira
Ameen y Allah
Amine ya rabbi
Amen
Saw ameen ya allah ❤❤❤
Alameen Ashe kunyar jamila yaaji!
Yanaso yayi soyayyah! Tana tashi! Ya buude Baaki! Ah baashi! 😂
Gashi Dr asiya ta shigo ta kabbar da zogale 🤣🤣
Allahumma salli wa sallim ALA rasulika Muhammad don't remember it's juma'a
I know it's a mistake you wanted to write don't forget it's juma a
Don’t forget dai ko
❤❤❤❤😂😂😂😂🎉🎉🎉🎉🎉
Masha Allah Barka da Saira Allah qara basira....Allah kai mu next episode da rai da lafiya...Amin Ya Hayyu Ya Qayyum🙏🙏👏👏
To Allah yasa dai ba soyayya zaka kulla tsakanin likita da MD ba
Toh amin 🤣🤣🤣
Ameen
Naga alama kmr hkn ne xaifaru
No nafi tunanin kila maryam ce ba lafiya, dole abun ya girgizata. Bata da kamar jamila fa
@@shettimamahmud5707idan Maryam ce ba lafiya me zai sa ya nemi a siya, ai asiya ta bangaren guba ce, ai kawai MaiNasara ya kamu ne😅
Masha Allah ❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
Gaskiya aminu saira karka yarda kace mainasara nason dr asiya bazamu yarda ba
Gaskia baza mu yarda ba
Zamu ma Dena kallo 😂
Gaskiya dai kam
Karma so kawo muna haukar
Toh su maryam baza'ace ba ok
@@FadilaabucarFadilaabucar yanzu ma na lura duk maryam's ne ke taya maryam kishi kar a kwace mata miji
Ni a tunani na ko ze tambayi girkin nan da ta kawo masane,kunsan test din girkin yayi kala dana marigayiyar sa
Masha Allah Muna fatan alheri gamawa lafiya Allah yasa haka amin
Aminu saira . They call ali nuhu as a King of kannywood but I call you the King of the kanywood😅❤❤❤my love for you has no limits 😊
Same here
Ba wannan zancen shi sarki ai sarki ne koyaushe, saira babban director ne kuma mutun mai hikima amma sarautar Ali Nuhu tana nan har koyaushe
@@TahirAbubakar-r2cKwarai da gaske
MADALLAH DAKAI MALAM AMINU SAIRA ALLAH KARA BASIRA KAYI ABINDA YA SAKANI KUKA YA SAKANI NISHADI ❤❤❤❤😢😢😢
Don't forget to send Salawat upon our beloved Prophet Muhammad S.A.W.
اللَّهُمَّ صَلِّ عَلَى مُحَمَّدٍ وَعَلَى آلِ مُحَمَّدٍ، كَمَا صَلَّيْتَ عَلَى إِبْرَاهِيمَ وَعَلَى آلِ إِبْرَاهِيمَ، إِنَّكَ حَمِيدٌ مَجِيدٌ، اللَّهُمَّ بَارِكْ عَلَى مُحَمَّدٍ وَعَلَى آلِ مُحَمَّدٍ، كَمَا بَارَكْتَ عَلَى إِبْرَاهِيمَ وَعَلَى آلِ إِبْرَاهِيمَ، إِنَّكَ حَمِيدٌ مَجِيدٌ
صلى الله على سيدنا محمد وعلى اله وصحبه حق قدره ومقداره العظيم
اللهم صل على محمد وآل محمد
S.A.w❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Saw❤❤❤❤
مُـــــحَــــمَّــــدرَّسُـــــولُ اللّٰــــــه ﷺ
What a movie excellent Aminu saira still you are the best director in the whole kannywood
Masha Allah watching from Saudi Arabia ❤❤❤ who else enjoy today episode Allah Kara basira
❤❤
Same from London
SLM barkammu dawannan lokaci Masha Allah Allah yasamudace amin summa amin munagodiya ❤
Dan Allah karku bata wasan kuce Mai nasarah Yana son likita gaskiya in kukayi haka kun bata wasan wallahi
Wallahi sun Baata shi! Sosai! Kuma Wanan yadda yayi jikin shi na rawa soyayyyah ce!
Gaskiya idan akayi hakan ba ayiwa maryam adalci ba❤😂
Ni de ina ganin maryam ce kila bata da lafiya zece a kira asiya ta dubata. Trust Malan he will not disappoint you.🤗
Mainasara zai nema wa Auwal auran DR Hasiya
Gaskiya Mainasara kan sa zai nemawa lafiya ba Maryam ba, Sannan ita dr.asiya ai tanada bangaren ta ba general Dr.da zata je duba maryam ba ne@@shettimamahmud5707
Slm gsky kun dade baku burgeni irin wannan episode ba kuma aminu saira kakara kunno wata wutar... Muje zuwa aminu saira muna tare insha Allah ❤❤❤
Wohoho wa yaga idon Jamila yar banza me baking ciki
amma taban tausayi wallhi.
MashaAllah. Labarina is the best Hausa series ever. Allah Kara basira Mal. Aminu saira 🤍
Dr Asiya is one in a million
Auwal 💔😢
Mijin jamila💔😢
who notice MAI NASARA ya kamu ❤
Malam Aminu Saira I'm impressed
Allah ya qara basira da Daukaka
yayi jagora Ameen
Gaskiya ina tunanin kode maryam ce ba lafiya yake son tazo ta dubata. Amman nasan baze bar taba.
Subahanallah walham dulillah Astagafurullah narantse nashiga da muwa da tashin hankali da tunani iri iri na rayuwa natabbatar ya faru ya faru ya na faruwa sosaifa ya ilahi Allah ka hanamu cin a mana da zalinci da zabba cikin aminci Allah ka hana ai mana domin matsayan manzan Allah sallallahu alaihi wasallam 👍🤲💚❤💚❤
Mark you Aminu Saira
Nurses stand on their own Amma ba yaran likitoci bane
Tell them oo
Aikin Nurses daban na ward attendance daban please take note.
😂😂😂Duk yadda akayi nurse ce ke,antaboku,
Meyasa wai kukeda tsama da likitoci?
@@ZulaihatFaisal-ge2zp 😅😅 ai gaskiya ne
@@ZulaihatFaisal-ge2zp bamu da wata tsama dasu,mutane ne dai Basu fahimci bambancinmuba
Kowa da matsayinshi ba yaron wani daga cikinmu
A huge error kuwa that needs to be amended
Wallahi ba Abunda zamuce ma megirma Aminu sairah Sai addu ah ubangiji ya Kara lafiya da Nisan kwana albarkacin annabi s a w
Allah sarki Likita bawan Allah, Yana kokarin ceto ran jamaa su na kokarin masa hassada
Sosai, musamman mutanenmu basu banbance kulawan fannin Aiki, da kulawan soyayya
Dan allah kouhidamouna waga docter chikin chirine
ALLAH ILAHA illa anta subhanak inne kuntu minaZzalimen 5:52 ☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️☪️🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Alhamdulilla ❤❤aminu saira ❤❤
Annabi Muhammad s a w
❤😅. SLM
Alhamdulillahi nidai an biyani yau munafika ta shigo hannu jamila tana mugun bani haushi
Wallahi! Aikin ya na keyu sosai, Allah ya ƙara ƙarfi basira!
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂🎉❤ This is the best series so far. Saira the master of the game
Dr Hasiya kin hadu, MD ma ya fada.
Allah sarki Auwal.
Jamila kin yi kokari da role dinki sosai.
inama'ace mainasara zai'aureta gwanin sha'awa Ammah kassshee.?
mainasara ikon Allah sai kallo.
@@MuhammedSaniUsman Ai Maryam zata yi hauka, idan akayi haka.
Bari dai mu ganiii
But no matter what even if in the film JAMILA has a bad attitude in a real life
@@AhmedTanko-t7othat’s very rude of you
Sallallahu alaihin wasallam ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ ALLAH ta'ala yaqara Annabi MUHAMMAD sallallahu alaihin wasallam ❤️ darajja
Jamila breaks lawal heart😢
I just feel like me. My sympathy to lawal😢
Ke masha Allah abu yayi kyau amma Don Allah kar ace zasuti soyayya da Dr asiya da mainasara please abarsu da maryam susamu fahimtar juna
❤
Ashe Muna da yawa da bama son soyyyar Dr Asiya da MD
That's amazing 😍🤩 and interesting episode 😊 kudos to u Aminu Saira and other co workers +actors
Acikin Sanya nake kallon series dinna amma sanda nahada zufa. Kudos to malam aminu Saira👍
Inaso naga aminu saira Dan Allah wa zai yimen hanya 🙏👈
Nice😂 kazo inkaika
☝️🙄😂😂
La meilleure épisode de toute les saisons. Jamila a trop assuré surtout a fin.
Gaskiya munyi nishadi yau nida Iyali na wajen kallon episode din nan! Mal Aminu Saira, Allah ya kara basira
Ameen
Gaskiya film yayikyau sosaia masha Allah
Saidai kuma ambude mana sabon peji har guda biyu
Akoi Cakwakiya 🤔 fah
Za'a Koma Son❤️Dr. Asiya
Sakanin Auwal da Mainasara Gashi tanada wanda zata Aura
Wanda zata Aura bazai zama cikas b don da alamun Bata sonshi
@@aishamusausman9024
Ashe ke malamar syy ce naga hlm
Walahi kua
Mainasara zai nema wa Auwal auran DR Hasiya
@@mubarakmusa32 Nima dai abunda nake tunani kenan
Walahi saida nayi hawaye ağürün da asirin Jamila ya tonu
😢 gaskiya nima haka
wannan wane irin bahon mutun ne har ya fara bani haushi wallahi
Gaskia naji dadin episode dinnan.. Amma dan Allah kar kace mana mai nasara yana son Dr. Asiya
اللهم صلي وسلم وبارك على سيدنا محمد وعلى اله وصحبه وسلم تسليما
Saw❤❤❤
wow dis episode yabada🔥🔥🔥 police sawa sunyi kokari d deserve award wallahi tunbangama kallo ba Ina comment
Makashinka nataredakay Allah yakara basira
Gonna give this episode 5 star. It's safe to say the best episode ever ❤
Haba malam Saira Dr Asiya have no right ta ce Nurse yayi cleaning up zogalen da ya zube why not a cleaner🤦♀️ pls ku gyara next time
😂😂😂😂😂antabo masu abu da abunsu,haka nake fama da wata kawata
Dr a yi hkr
😂😂
Wallahi nima abun ya bani haushi, hausa film will always be hausa film. Sai kace nurses are attendants. Sun mugun raina nurses. In fitsari banza ne kaza tayi mana. Proudly a nurse.
@@Lifestylewithameena😂😂😂😂 Sorry
Gaskiya acting din Jamila bai taɓa burgeni kamar wannan scene ɗin da asirinta ya tonu ba. Salute to you Jamilaaaa!
Naga ba wanda yace yana tausayin jamila.nikam yaban tausayi kuma shiya jayo tamasa haka ita lefinta rashin tawakkali da kuma kwadayi sannan hukuncin data dauka na kisankai yayi tsauri, amma tabbas Al'amin shiya maidata haka tasoshi lkcn da yake talaka sai ya mata jarrabawar da ba kowacce mace bace zata iyaci bama maceba amazan ma za'a iya samun wanda zai rabuda budurwa akan kudi sannan daga baya kuma ya auri aminiyarta, dole taji ba dadi
Waow!!! I saw my self in tears. There is no hiding place for the wicked. Kudos to Mallam Aminu Saira and the actors
Macha'allah ❤ amma dan allah kurage tallah
Jamila makwadaiciya ce, marar tausayi da imani. Domin kwadayin ta ne yasa ta rasa Al Amin, kuma tana da hasada. A gani na koda alAmin bai jaraba ta ba, idan suka yi aure kuma wani ya zo mata da zancen kisan alAmin don ta gaji dukkan dukiyar zata iya kisa.
Watching frm muscat oman🇴🇲🇴🇲❤
Duk da dr asiya tana da wanda zata aura ai bayi auran bah sanan kuma tana tausayin me nasara Allah sarki auwal 😢
Masha allh fatan alkairi aiki yayi kyau sosai mash allh
Masha Allah ❤lbr yaxo qarshe 👍Allah sarki lawal wlh yakusa sani kuka😢yabani tausayi sosai jamila kuma anji kunya Allah yashirya masu hali irinnata ubangiji yahadamu da kawaye nagari Allah yaqarawa annabi daraja s❤a❤w❤❤❤❤❤
Kai Masha Allah Allah yajikan mahaifa saira
Aminu Saira KO kaifa😂😂😂yau Kan wlh antashi kaina 😂duk Wanda shigowar doctor asiya ta tashi kanshi y mn like😂kaci xogalannanne😂aikin DPO nayi 😂 wannan Mari Kan y tashi kaina 😂😂😂
Ya Allah Ka Kare mu Daga Sharrin Makiyan 😠 mu
Ya Allah Ka Shirye su In Masu Shiriya ne
Ameen y allah
Ameen ya Allah
Allahumma amin
The most funny part is that “ he’s my cousin brother kuma shi zan aura 😂😂😂
Oga auwal u make me proud🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉this is labarina for real🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
The 100% episode among the episodes💃💃💃weldone saira👏👏👏
Gaskiya aminu saira kayi kokari.nidai bazan zagi jamila ba saboda ina Alfahari da mal wanan sunan jamila is my babe sabo da haka bana kushe jamila
Masha ALLAH, Mun ga episode Abinda na fahimta zai zama Babu kwakwarar SOYAYYA da kuma Fahimta tsakanin Dr. Asiya da Wanda zata Aura, duba da yanayinta da a ka ce mata yana gidah yazo da kuma Abinda yaron ya fadah cewan yana ta fadah, da alama alaqar zata iya rushewa karshe Auwal ko Mainasara ya samu don naga shima ya kamu, Na tausayawa lawan tabbas wasa ne ya hada soyayyar Jamila da lawan Amma karshe lawan ya so ta da gaske, saidai ita zuciyar ta ta kasa Aminta da zahirin da ta Samu kanta a ciki.
Macha Allah Allah ya Gara basira malam Aminu Saira asiri yatunu ayau😂😂😂👌👍
Gaskiya Aminu Saira wanan mara dakasa Dan sanda yama Jamila yayi dai dai wlh 😂😂😂 naji dadinshi sosoi haka kuma yakamata
Masha Allah a job well done jamila is a very fantastic actress ,as it is said in a Ghanaian proverb when youre sting check inside your clothes may Allah protect us from our enemies very well done job@Aminu Saira 👍
masha Allah komai yai tsanani maganinsa allah
The highlight of this 10-episode series is the scene where Jamila's deceitful ways were exposed. All along, she was a wolf in sheep's clothing. Jamila's character embodied the height of betrayal. In real life, when someone's disloyal, their actions often go unnoticed until they're given unrestricted power, and that's when their true nature becomes apparent.
May we never encounter someone as treacherous as Jamila in our lives!
Gaskya ban taba comment a social media bah amma yau zan fara.. Allah ya kara bassira aminu saira wly naji dadin wannan shirin.. Allah ya karawa annabi daraja saw
Sallalahu Alaihi Wasallam
Gaskiya saira balai ne
Alhamdulillah keep it up mallam aminu yanzu labarina zai fara dadi tunda asirin jamila ya tonu
Masha Allah Allah yaji kan auwal😂😂
😂😂😂
Ai ni tunda aka fara film dinnan wlh nanne daidai inda aka staya naji dadi ❤
WOW, I don't know what to say because I'm very excited as swan into action immediately when the discovering the truth.
Mai Nasara, pls don't live Maryam.
Maryam, pls try all your best to love him deep from your heart and make him forget all his past.
I really like u jameelah u did a good job iam with u