Wannan ba abun ayi kuka bane, abun farin ciki ne ga al,ummar nigeria saboda ilimin SLS yafi qarfin ace shine sarkin kano sai shugaban kasa 2023 insha Allah
Dake baka kan mulkiba gsky ga yayan sarki kadaukoci kadora ka kori yayan sarki sukayi ciru yanzukuma allah ya ramamusu suma.haka rayuwa take duk abunda kai sai anmaka.
Rashin adalci ne ya nadashi Kuma rashin adalci ne ya cireshi wanna duk karatun kune Kai da ganduje duk tafiyar ku daya komai naku daya karatunka ya biyo
@@ibrahimumar8698 malam Ibrahim bahaka bane wannan fahimtarkace kawai akaina, amma kayi naxari tun farko da anyi abunda ya dace da anxauna lafiya, kuma karka manta lokacin da aka natashi ajima kafin ya shiga fada saboda ana ta hayaniya acikin kano ,amma yanxufa ana cireshi kaji wani yana xangaxanga ko acika kofar fada ance bamai shiga, uhmmm wancan lokacin agidan Governor aka ajiyeshi inbaka mantaba, wallahi bana hassada dashi kawai halin mutum shikaja masa komi, dama, siyasace tayishi kuma ta siyasa ta cireshi malam Ibrahim amma kayi hakuri kasan kowa da fashimtarsa, amma ni inaga yanxu akakai sarautar kano inda xatayi daraja da kwarjini da zaman lafiya babu cece kuce.
Lols abun mamaki yanzunafahimceka ashe sokake kace aminu ado shiyadace dasarautar Kano meye qualities na mulkine dole sai anbawa aminu ado shine daidai kenan don Allah bakaji kunyar cewa hakaba gabadaya karusa maganartaka akarshennan dakace aminu ado malam kokuso kokuki kunbata sarauta kuma karubuta ka ajiye inwata gwaunatin shima saukeshi zaai tunda kunce PDP yake toh yanzu shi amino ado wace jam'iyya yake kenan? Don kayi mulki badole bane sai dankayayi Alh ado Allah yajikansa babansane yasauka akabashi ai babansabane toh dole sai ace sai dansayayi Wlh aduk abundamutum zai yaduba chanchanta ilimin addini nazamani da fadar gaskiya aduk inda take shine quality na mulki. Mutuminnan Sanusi na 2 abundayaimana bazamutaba mantawaba ana Boko Haram yaciremana tsoro yace kowa yakare kansa har video shekau yasaki akansa yanazagin lamido sarakunan baya suntaba fadamana wani abu akan kisan da akemana shikuwa radda akasa bomb jumaa cewayai awake musallaci afito ayi Salla bawanda zaihanamu addini don Allah mucire son rai mudinga fadan gaskiya kauna kartasamu mudinga fadin son zuciyarmu MR LECTURER
@@ibrahimumar8698 uhmmm dan uwa kenan ni bawai nacema aminu adone ya cancantaba malam Ibrahim, ina nunama tun farko da ba abi San xuciyaba to da anyi nadi na gaskiya, to da duk haka bata faruba, malam Ibrahim warakama kai dan kanone nikwa gsky badan kano bane amma kanoce madubina ta kowacce fuska. Kuma abunda ya shafi kano ya shafan malam Ibrahim, amma tunda kake kabajin bakin aminu akan harkar siyasa
Wannan ba abun ayi kuka bane, abun farin ciki ne ga al,ummar nigeria saboda ilimin SLS yafi qarfin ace shine sarkin kano sai shugaban kasa 2023 insha Allah
Wanna hakane
Kano
Kaico
Wannan gaskiyané nawa
Banza kawai kune bakasan xaman lfy
wani hanin ga allh baiwane to sunusi yanzuma muka fara sanka wllh
This is next level insha Allah lamido sunusi || for President
Insha Allah
Allah yasa hakan shine za6i na alkhairi gareshi da kuma al'umar Kano.
Dake baka kan mulkiba gsky ga yayan sarki kadaukoci kadora ka kori yayan sarki sukayi ciru yanzukuma allah ya ramamusu suma.haka rayuwa take duk abunda kai sai anmaka.
Akwai Allah rayuwa kenan
Kadinga tawakkali ba kai ka tsine musu ba? To ai tsinuwar ce ta dawo muku dayake ba alheri a bakinka wawa
INSHA.ALLAH
Tsinanne jahar tamuce tafi kowace jaha ce koma baya? Zakazo jahar se munci uban ka shege tsinanne uwar uwa kace kwankwasiya
Sarkin Hassada kwankwaso
Wannan zaluncine, da cin mutuncin garin mu Kano, kima d kwarjinin masarautar my sunruguzashi
Ln
😭😭😭😭😫😫😫
😭😭😭😭😭
Rashin adalci ne ya nadashi Kuma rashin adalci ne ya cireshi wanna duk karatun kune Kai da ganduje duk tafiyar ku daya komai naku daya karatunka ya biyo
Wannan gskiyane siyasr Nigeria sai ahankali
@@sadiqibrahim298 eh wlh sun lalata komai wlh
Hakane wlh
😭😭😭😭🙃
Uhmmm in rashin adalcine ya stigeshi ai dama rashin adalcine ya nadashi
Kuma naga sunanka harda lecturer ko sunan ne kawai hassada da bakinciki wlh shine zaikasheku burinku kuka ni'ima takubce dagawajen wani mutum
@@ibrahimumar8698 malam Ibrahim bahaka bane wannan fahimtarkace kawai akaina, amma kayi naxari tun farko da anyi abunda ya dace da anxauna lafiya, kuma karka manta lokacin da aka natashi ajima kafin ya shiga fada saboda ana ta hayaniya acikin kano ,amma yanxufa ana cireshi kaji wani yana xangaxanga ko acika kofar fada ance bamai shiga, uhmmm wancan lokacin agidan Governor aka ajiyeshi inbaka mantaba, wallahi bana hassada dashi kawai halin mutum shikaja masa komi, dama, siyasace tayishi kuma ta siyasa ta cireshi malam Ibrahim amma kayi hakuri kasan kowa da fashimtarsa, amma ni inaga yanxu akakai sarautar kano inda xatayi daraja da kwarjini da zaman lafiya babu cece kuce.
Lols abun mamaki yanzunafahimceka ashe sokake kace aminu ado shiyadace dasarautar Kano meye qualities na mulkine dole sai anbawa aminu ado shine daidai kenan don Allah bakaji kunyar cewa hakaba gabadaya karusa maganartaka akarshennan dakace aminu ado malam kokuso kokuki kunbata sarauta kuma karubuta ka ajiye inwata gwaunatin shima saukeshi zaai tunda kunce PDP yake toh yanzu shi amino ado wace jam'iyya yake kenan? Don kayi mulki badole bane sai dankayayi Alh ado Allah yajikansa babansane yasauka akabashi ai babansabane toh dole sai ace sai dansayayi Wlh aduk abundamutum zai yaduba chanchanta ilimin addini nazamani da fadar gaskiya aduk inda take shine quality na mulki. Mutuminnan Sanusi na 2 abundayaimana bazamutaba mantawaba ana Boko Haram yaciremana tsoro yace kowa yakare kansa har video shekau yasaki akansa yanazagin lamido sarakunan baya suntaba fadamana wani abu akan kisan da akemana shikuwa radda akasa bomb jumaa cewayai awake musallaci afito ayi Salla bawanda zaihanamu addini don Allah mucire son rai mudinga fadan gaskiya kauna kartasamu mudinga fadin son zuciyarmu MR LECTURER
@@ibrahimumar8698 uhmmm dan uwa kenan ni bawai nacema aminu adone ya cancantaba malam Ibrahim, ina nunama tun farko da ba abi San xuciyaba to da anyi nadi na gaskiya, to da duk haka bata faruba, malam Ibrahim warakama kai dan kanone nikwa gsky badan kano bane amma kanoce madubina ta kowacce fuska. Kuma abunda ya shafi kano ya shafan malam Ibrahim, amma tunda kake kabajin bakin aminu akan harkar siyasa