@ JAKADIYA. ME YA HAƊA BAYANAN WANNAN MATAR DA TADA BOM A WAJEN MAULUDI???? ⁉️⁉️⁉️⁉️ KOKUMA DAI JAHILCIN DA ZALUNCIN DAKE ZUKATANKU NE YAKE RURUWA ⁉️⁉️⁉️ Jahilci ne, yaɗa ƙarya da cusa Labaran da ba haka suke ba. Kuma Allah ba zai bar wannan jaluncin naku ya ɗaure ba.
JAKADIYA TV kun yaudareni amma nabarku da Allah
Aiki iya aiki
@ JAKADIYA. ME YA HAƊA BAYANAN WANNAN MATAR DA TADA BOM A WAJEN MAULUDI???? ⁉️⁉️⁉️⁉️
KOKUMA DAI JAHILCIN DA ZALUNCIN DAKE ZUKATANKU NE YAKE RURUWA ⁉️⁉️⁉️
Jahilci ne, yaɗa ƙarya da cusa Labaran da ba haka suke ba. Kuma Allah ba zai bar wannan jaluncin naku ya ɗaure ba.