Mallam Ibrahim Khalil kaji tsoron Allah ka fadi gaskiya ka daina kewaye kewaye wallahi a wannan kadiyar an zalunci mallam bn uthman Kuma ki bakwa son fadin gaskiya shi yasa muke zarginku akan Kuna munafuntar bn uthman, Allah ya Saka masa, ya Kuma tona asirin munafukai,Amin.
@@yusufababa-jh2lo son zuciyar shine ya fadi abinda ba haka bane, mallam Ibrahim Khalil yace bn Usman ya yarda da duk hukuncin da majalisar malamai suka yanke Wanda Kuma ba haka bane hasalima ya barranta daga matakin da suke shirin dauka tunda lokacin da yake gwagwar mayan da munafukai da kafurai su majalisar malamai Ina suke basu ce komai ba saidai sukaga ta fadi gasassa sannan zasu sa baki, Kuma dukkansu kowa yanada nashi Masallacin babu wamda ya sa musu baki a harkar su sai na BN usman? Wannan shine rashin adalcin da aka yi mishi Kuma Bai yarda ba.
Mallam Ibrahim Khalil ba gaskiya ka fada ba, komin girman masallaci akwai wanda zasu iya daukan nauyin gudanar da hidimar masallaci ba sai wanda ya Gina ba wannan maganar taka ba gaskiya bane, da bn uthman ya shekara 24 Yana tafiyar da harkan Masallacin sahaba Kuna Ina? Majalisar malamai wallahi bazaku yi adalci ba a wannan kadiyar daga Jin irin kalaman ka Mallam Ibrahim Khalil. Allah ya sauwake .
Hasbunallah!! Ina girmama wannan majalisa ta malamai Matuƙa, Don Idan babusu Akwai matsala cikin Al,umma Amma duk da haka Ku bawa Bin Uthman Masallacinsa Kawai, Domin Shi Kowa Ya sani a wannan wajen ba sabon limamiba, Ai Yana da nasa masallacin Ya koma Nasa mana prof din. Allah Ka tarwatsa Sheiɗan.
Alhamdu Lillahi Rabbil Alameen! Allah Ya bawa Majalisar Malamai ikon yin abin da ya dace ga wannan Masallaci, don darajar Manzon Allah Salla Allahu Alaihi wa Sallam🤲
Rasa Ahlakul Ulama a wajen Malamai shi yajawo wannan. Da ace Malamai sun guji duniyar da haka bai faruba da harwani me kudi ko dansiyasa zai masa wannan
Meye mahadin limanci da hidiman masallaci. Maganar limanci akeyi. Tohm su Malaman da aka kawo su zasu dauki nauyin masallaci. Shi ya dauki nauyin masallaci, shima ya gudanar da limanci da karantarwa. Shikenan
Allah yadaidaita Wannan Al,Amarin Amma dai Kalaman malam Ibrahim Khalil Yana Nuna babu yadda za,ai A bawa bin Usman Wannan hakkin NASA,Allah yazaba masa abinda shine Mafi alkairi,Allah yazaunar da Al,Umar musulmi lfy
Kuba mlm bin Usman sabon masallacin sa shine magana sukuma mlman da aka lissafo sunan su suji tsoron allah hakkin bin Usman zai iya lalata da.awar su wlh don yanzu haka kallon makiyan bin Usman ake musu
To miye abin neman sulhu idan tun frko ba ai masa laifi ba? Su sauran malaman suna da wasu masu kula da massalacinsu bayan Su kansu? Kawai ku yarda kun masa badaidaiba sbda da son zuciya...kuje cen ku kuka sani
Wayi maimagananan . Anyan musulmini, wato abunda masu mulki zasuyi Allah bazai iyaba? Ni dai danini ibn Usman yabar musu wannan masalaci da ma badan Allah akaginaba .
Ayi Adalci a bawa Bin Uthman masallaci kawai.
Maa shaa Allah, toh tunda duk suna da wajen su, kawai abarwa malam Sahabansa,Kuma ya kamata ake cire son zuciya acikin tafiyar da addini..
Kaji gaskiya
Haq
Mallam Ibrahim Khalil kaji tsoron Allah ka fadi gaskiya ka daina kewaye kewaye wallahi a wannan kadiyar an zalunci mallam bn uthman Kuma ki bakwa son fadin gaskiya shi yasa muke zarginku akan Kuna munafuntar bn uthman, Allah ya Saka masa, ya Kuma tona asirin munafukai,Amin.
Kaima yakamata kaji tsoron Allah. Yanzu a jawabin nan nasa, mene ya nuna san zuciya aciki? Kuma fa har yanzu yace basu kai ga yanke hukunci ba
@@yusufababa-jh2lo son zuciyar shine ya fadi abinda ba haka bane, mallam Ibrahim Khalil yace bn Usman ya yarda da duk hukuncin da majalisar malamai suka yanke Wanda Kuma ba haka bane hasalima ya barranta daga matakin da suke shirin dauka tunda lokacin da yake gwagwar mayan da munafukai da kafurai su majalisar malamai Ina suke basu ce komai ba saidai sukaga ta fadi gasassa sannan zasu sa baki, Kuma dukkansu kowa yanada nashi Masallacin babu wamda ya sa musu baki a harkar su sai na BN usman? Wannan shine rashin adalcin da aka yi mishi Kuma Bai yarda ba.
Mallam Ibrahim Khalil ba gaskiya ka fada ba, komin girman masallaci akwai wanda zasu iya daukan nauyin gudanar da hidimar masallaci ba sai wanda ya Gina ba wannan maganar taka ba gaskiya bane, da bn uthman ya shekara 24 Yana tafiyar da harkan Masallacin sahaba Kuna Ina? Majalisar malamai wallahi bazaku yi adalci ba a wannan kadiyar daga Jin irin kalaman ka Mallam Ibrahim Khalil. Allah ya sauwake .
Exactly Tom Amaidawa Mallam Masallachinshi kawai 👌
Hasbunallah!! Ina girmama wannan majalisa ta malamai Matuƙa, Don Idan babusu Akwai matsala cikin Al,umma Amma duk da haka Ku bawa Bin Uthman Masallacinsa Kawai, Domin Shi Kowa Ya sani a wannan wajen ba sabon limamiba, Ai Yana da nasa masallacin Ya koma Nasa mana prof din. Allah Ka tarwatsa Sheiɗan.
Wai wane prof akeso abawa masallacin
Alhamdu Lillahi Rabbil Alameen! Allah Ya bawa Majalisar Malamai ikon yin abin da ya dace ga wannan Masallaci, don darajar Manzon Allah Salla Allahu Alaihi wa Sallam🤲
Allah yasa adace da dai dai cikin Al amarin
Rasa Ahlakul Ulama a wajen Malamai shi yajawo wannan. Da ace Malamai sun guji duniyar da haka bai faruba da harwani me kudi ko dansiyasa zai masa wannan
Meye mahadin limanci da hidiman masallaci. Maganar limanci akeyi. Tohm su Malaman da aka kawo su zasu dauki nauyin masallaci. Shi ya dauki nauyin masallaci, shima ya gudanar da limanci da karantarwa. Shikenan
Allah yadaidaita Wannan Al,Amarin Amma dai Kalaman malam Ibrahim Khalil Yana Nuna babu yadda za,ai A bawa bin Usman Wannan hakkin NASA,Allah yazaba masa abinda shine Mafi alkairi,Allah yazaunar da Al,Umar musulmi lfy
Aba Malan massllacinsa kawai in anasan gaskiya
Kudaiji tsoron Allah Kuma shiya tabbatar RIYA Bata shiga ibadar Saba Allah ya kyawta
Aba mlm bin usman masallacinsa
KARYA SUKE HASSADA SUKEWA INTERNATIONAL MALAM DIGITAL MALAM MUNA BAYAN BIN OTHMAN❤
Kuba mlm bin Usman sabon masallacin sa shine magana sukuma mlman da aka lissafo sunan su suji tsoron allah hakkin bin Usman zai iya lalata da.awar su wlh don yanzu haka kallon makiyan bin Usman ake musu
Don Allah ku kuyi adalci ku bawa Malam bn Usman Massallacin sa
Adalci shine a bar wa malam kayansa
Allah ya shirye mu gabaya.
Allah yakyauta
Allah ya kyauta
Aba mai hakki hakki.
To miye abin neman sulhu idan tun frko ba ai masa laifi ba? Su sauran malaman suna da wasu masu kula da massalacinsu bayan Su kansu? Kawai ku yarda kun masa badaidaiba sbda da son zuciya...kuje cen ku kuka sani
ALLAH yasaka da alheri
Wayi maimagananan . Anyan musulmini, wato abunda masu mulki zasuyi Allah bazai iyaba? Ni dai danini ibn Usman yabar musu wannan masalaci da ma badan Allah akaginaba .
MashaAllah ❤ haka yayi kyau
This man is not being honest
What is your reason