Toh faa , wnnan matshin yana nema ya kare Ɓaryi ... Toh Allah ya sakawa talakawan Kano! Dama ai ba kai bane kake tafiyar da Gwonatin ,shi yassa bazaka san abin da ake aikatawa ba !!! Kuma ka shina za ka gurfana, Ranan da babu Uban Gida !!!
Kariyane wazakayiwa yaudara wayo. Allah in kai mahauksci yan arewa sun ZaMA mahaukata kariyane rsohon họto yanzunafa anwaaye da shiriu.yayi yafi Dan Bellon yana nan tsula in kaga mutun ya tsargu ba gaskiyarne ina kudin da aketurawa gomnoni biliyoyi. Mụ fiitar azazluMai.
HAKIKA DAN BELLO MUTUNE MAI AMFANI GAREMU KUMA YANAYIN ABINDA YA DACE TUNDA GASHI TA DALILIN WANNAN BINKICHE NASHI YASA ANFARA GANO INDA KUDIU SUKE TAFIYA A MULKARMU DA AKEYI. MASHA ALLAH
Dan bello muna goyan bayanka dari bisa dari sbd kai ba dan karan yan siyasa bane . Kuma wlh Allah mutumin kano bai iya siyasar mukuradiyya ba. Dan bello Kowa yasan ba dan siyasa bane yafito yana fadan gaskiya da gaskiya amma wai kuna kukarin kare azalumai shuwagabanin . Bazaka tabaji wani nasu yakarusu bah amma sabida jahilci da rasan sani waye kai suwaye iyayyanka Allah yaganar daku iri irinku Nidai Dan bello ina tare da kai dari visa dari kuma ni masoyinka ne kuma zan tayaka da addu'a Allah yakaraka daga sharri makiya
Dan Allah munsan munsan abunda ya faru a lokacin Jonathan kamar su Dizani da irinsu Sambo dazuki sannan Gwamnatin buhari irinsu apabio su amechi dasu malami.
Ai wannan video da aka nuna aiki ne wanda ya rataya a wuyan gwamnati ba sai ai anyi wa qananan hukomomi Tara ba, wato yakamata akwaishi acikin kasafin kudi na shekara
@@nuraaminu2331 it matters of choice and he can deliver; is his constitutional right, what produces or import is worth to amount given not that that is what to question. questioning right.
HAKIKA ABBA SHIMA YAKAI ADALI DOMIN HAKA AKE BUKATAR SHUGABA NARI YAYI DUK LOKACHIN DAYAJI WANI ABU NA KUSKURE ATARE DASHI DON GYARAWA. ALLAH YAKARA MAI KISHINMU YAN JAHAR KANO
Toh ai ba cewa akai mai ake bah. Kawai wa aka bawa kudi ? Sannan an cika kaida ?? Dama ya halarta wanda suke sukar saka iyali a gwamnati. Amma mai xaisa adinga ganin sunansu
Ba za mu yarda da wannan yaudarar ba idan har za a rika sace kudinmu gwavenor ya ce bai sani ba,to ai muna cikin hadari ai kawai ya sauka don ba zai iya ba kenan
Wannan ba martini bane yadai fadi iya a abun daya fada, amma dole a yarda da magar dan bello duba da yanda wani yayi magana cewa ba aci kudin magani ba magana yananan zuwa babu dadewa, shi kuma Abba gobna yace gaba daya bashi da labarin kunga kuwa akwai badaqala
Amma ai baice Dr. Rabiu Musa Kwankwaso na karkatar da kudin talakawa ba. Abinda yace shine ba ayi tender process ba, kawai a ance suzabi novomed. Kuma mai kampanin a bisa bincikensa, kanin jagorane mai kampanin. Kuma yace in har a ansayi magungunan, to a nuna. Toh, gashinan an nuna. Kuma an gamsu.
Domin bincike akan rayuwa ta hanyar ramli ko hisabi ko falaki ko neman aure ko neman mulki ko aikin gomnanati ko neman aure ko neman mulki ko aikin kunemeni takan Tashar mu ta you tube
Dan bello damusa kisabo alh ya kareku alh yashirya su yasa tausayinmu azukatansu ameen
Toh faa , wnnan matshin yana nema ya kare Ɓaryi ... Toh
Allah ya sakawa talakawan Kano!
Dama ai ba kai bane kake tafiyar da Gwonatin ,shi yassa bazaka san abin da ake aikatawa ba !!!
Kuma ka shina za ka gurfana, Ranan da babu Uban Gida !!!
Allah sarki Abba kaji gwabnan talakawa Allah yakarama lpy da Nisan kwana❤
Kariyane wazakayiwa yaudara wayo. Allah in kai mahauksci yan arewa sun ZaMA mahaukata kariyane rsohon họto yanzunafa anwaaye da shiriu.yayi yafi Dan Bellon yana nan tsula in kaga mutun ya tsargu ba gaskiyarne ina kudin da aketurawa gomnoni biliyoyi. Mụ fiitar azazluMai.
iKon ALLAH, toh gaskiya yakamata efcc su binciki lamarin nan. mungode da wayar mana da Kai dan bello👍
Wannan dankwankwasiya dabanyake dukbana kwankwasiya nayabamai domin yabada hujja iyafahimtarshi bazagezage baniwani chinfuska Allah yasa sauran sugane
Allah kai rukoda hannun Dan bello kakareshi da kariyarka
Gaskiyane wan
Barayi Kawai Yan Wahala😮😮 Zakoi mah Allah bayane
Masha Allah 😂😂 Dan bello muna godiya 🙏 Allah yatsare aduk inda kake
HAKIKA DAN BELLO MUTUNE MAI AMFANI GAREMU KUMA YANAYIN ABINDA YA DACE TUNDA GASHI TA DALILIN WANNAN BINKICHE NASHI YASA ANFARA GANO INDA KUDIU SUKE TAFIYA A MULKARMU DA AKEYI. MASHA ALLAH
Allah ya kyauta ya gyara mana dukkan Azaluman shuwagabanni
ALLAH YA TAIMAKI ABBA ALLAH YA TAIMAKI DAN BELLO GASKIYA TAYI
Shugabanin Allah yasa kuji storan sa ku gyara dan kunsan inda matsalar take.
Dan bello for presdent
Susauran basudagaskiyane shiyasa basu esasufutoba sukalubalan che
Dan bello muna goyan bayanka dari bisa dari sbd kai ba dan karan yan siyasa bane .
Kuma wlh Allah mutumin kano bai iya siyasar mukuradiyya ba.
Dan bello Kowa yasan ba dan siyasa bane yafito yana fadan gaskiya da gaskiya amma wai kuna kukarin kare azalumai shuwagabanin .
Bazaka tabaji wani nasu yakarusu bah amma sabida jahilci da rasan sani waye kai suwaye iyayyanka Allah yaganar daku iri irinku
Nidai Dan bello ina tare da kai dari visa dari kuma ni masoyinka ne kuma zan tayaka da addu'a Allah yakaraka daga sharri makiya
Very good
Kwarai Dan Bello yafadi Gaskiya kuma Munason Shi
Dan Allah munsan munsan abunda ya faru a lokacin Jonathan kamar su Dizani da irinsu Sambo dazuki sannan Gwamnatin buhari irinsu apabio su amechi dasu malami.
Baraye baraye ne,burgu da burgaye anyi walkiya munga kowa karku damemu barawoooooooooo
Midai Banga inda ake bayarda da maganinba kaidai kasar Nan Allah yasawake
Amin dai Dan Bello
Duk bayanan ba ku iya kare maganar da dan"uwan Kwankwaso ne ke yin kwangilar bq.
Karya banza
Cinnaka bakasan nagida ba Dan Bello
Muje zuwa Dan bello
Kai Nigeria kenan kowaya wawashinashi shiri a kuma se a gaban Allah
Dan bello aikinka yanakeu
Har yau dan nigeria akwai dabbobi saboda su jam iyya sukedubawa basaduba laifin mutum balle yagyara
Abunda baka fahimta shine, kwangilar ba a bata ita akan qa ida ba. Ya kamata ayi bidding amma ba a yiba.
Da Ganduje da Abba da Garo duk yan kwankwasiyya ne,duk renon kwankwaso ne,ba za a yaudaremu ba
@@nuraaminu2331 Wallahi gaskiya ne wannan
Mahaukacin inanekai kokunyi hakanne dan abiya ku
Yayi dede inason dan bello😂
Great
Ai wannan video da aka nuna aiki ne wanda ya rataya a wuyan gwamnati ba sai ai anyi wa qananan hukomomi Tara ba, wato yakamata akwaishi acikin kasafin kudi na shekara
To ita gwamnati kyauta zata samo maganin, dole gwamnati ta fitar da kudin, sannan alhakin Hakan aka bar shi matakin local government mene laifi a ciki
Dan bello
Anyi tenda kafin kongilar, me ya sa aka ba kanin kwankwaso?
@@nuraaminu2331 it matters of choice and he can deliver; is his constitutional right, what produces or import is worth to amount given not that that is what to question. questioning right.
Abokiyar hira
HAKIKA ABBA SHIMA YAKAI ADALI DOMIN HAKA AKE BUKATAR SHUGABA NARI YAYI DUK LOKACHIN DAYAJI WANI ABU NA KUSKURE ATARE DASHI DON GYARAWA. ALLAH YAKARA MAI KISHINMU YAN JAHAR KANO
Toh ai ba cewa akai mai ake bah. Kawai wa aka bawa kudi ? Sannan an cika kaida ?? Dama ya halarta wanda suke sukar saka iyali a gwamnati. Amma mai xaisa adinga ganin sunansu
Mudai kawai abamu tsaro sannan a sakko da kayan abinci idan akayi hakan zamu iya siyen magani
Dan bello gaskiya yake tareda,ita
Gaskiya ne wannan kwankwasiyya gidan hujja
Bin suyakamata'ayi ko'aginamusu???asati sodaya sukezuwa wandaya yasami mastalar jinya in yataso kafin satin yaya za'ayi?
Dan wannan abun karyane wannan siyasa ne maganar billions of naira akeyi fah anabada fanadol😂😂😂
Wannan be isa hujja ba
Makafi makaryatan banza
Amota akece awna mutane ko asebiti za aimusu ko kudin busu kai aimusuba bamu gamsuba
Ba za mu yarda da wannan yaudarar ba idan har za a rika sace kudinmu gwavenor ya ce bai sani ba,to ai muna cikin hadari ai kawai ya sauka don ba zai iya ba kenan
Kai asuwa kada allah yasa ku yarda
Wannan ba martini bane yadai fadi iya a abun daya fada, amma dole a yarda da magar dan bello duba da yanda wani yayi magana cewa ba aci kudin magani ba magana yananan zuwa babu dadewa, shi kuma Abba gobna yace gaba daya bashi da labarin kunga kuwa akwai badaqala
Tabbas akwai badaqala,ace an fidda irin wannan maqudan kudi amma gwamna Bai saniba, gwamna solobiyo kenan. Remote control.
Dan' Bello dan' gwagwarmaya ko dan' tsokana😊 muna jinjina maka dan' Bello
Umarnin daban aikatawa daban
Amma ai baice Dr. Rabiu Musa Kwankwaso na karkatar da kudin talakawa ba. Abinda yace shine ba ayi tender process ba, kawai a ance suzabi novomed. Kuma mai kampanin a bisa bincikensa, kanin jagorane mai kampanin. Kuma yace in har a ansayi magungunan, to a nuna. Toh, gashinan an nuna. Kuma an gamsu.
KiLORS MiTERS. 44. L G A. Innakudin ?
Abban kowa nidama nasan mtslr bada gunks take b ,wlh kakara mutunci a idon duniya dbd kai kadai kafito kakare kanka dga wynds dsnbrllo yesa fallasa
Hahahaha
Domin bincike akan rayuwa ta hanyar ramli ko hisabi ko falaki ko neman aure ko neman mulki ko aikin gomnanati ko neman aure ko neman mulki ko aikin kunemeni takan Tashar mu ta you tube
Maganafa ake ta naira 10m kuna nuna abunda baifi naira 10m ba gaba daya
Midai Banga inda ake bayarda da maganinba kaidai kasar Nan Allah yasawake