Hasbunallahu wani'imal wakin All praise be to Allah who has created the Moon and 🌟 good days mister chairman of committee. My Allah bless ur achieve 🙏🙏 education
Gaskiya gaskiya wannan tsarin baiyi bah. Ni ba ina goyon bayan Sheik Abduljabbar ko Malam nan hudu bane. Amma gaskiya wanna tsarin bayyi ba Wayannna lafuzzan duk wanda yyi su bazai iya wanke kainai cikin minti goma ba. Gaskiya duk wanda akawa haka bawai nai man sulhu bane kawai ana so a qara bata sunanshi ne gaskiya wallahi Gaskiya wannan tsarin bayyi bah haba! Ni wallahi ban goyon bayan Abduljabbar amma ga alama wannan shirin malaman an riga anyi setting komai harta da audio su fah kawai kunnawa kawai ake Shifa saida yazo da speaker tai haba.
Karya kake Amsoshin basa bukatar dogon lokaci cewa akai ya bude littafinsa ya nuna wajan kawai ko ya karanto Kuyi tunani man, mene Amfanin zuwa da littatafai 500
Honestly, I think the event is poorly planned. The first thing to have been done was to play the audio that was sent to the the authorities before the question and answer session. Again, this recording seemed like a politically planned agenda. You don't present a voice over recorded audio in court as an evidence. Moreover, the entire situation seemed like Sheikh Abdul Jabbar misinterpreted the hadiths rather than intentionally denigrating the dignity of the Holy prophet. If we want to be honest with ourselves, we will all agree that Sheikh Abdul Jabbar will never blaspheme against the Holy Prophet intentionally. Finally, the chairman of the committee also seemed to have passed judgement before even the court procedures started. His job was to supervise the commission and give his report. I think the death sentence is very harsh and politically motivated.
Allah Sarki Sheikh Dr Abduljabbar (H) Allah ya Bima Haƙƙin ka.👏
Allah ya saka da alkhairi sheik kabir Allah yakarma Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama daraja ameen
Subahanallah Allah in maiganewa ne kaganar dashi in bameganewa bane ya Allah kaigaggawar kawar dashi,
سبحان الله سبحان من كل شيء
Subhanallah Allah ya tshine ma Abdul djabar
Allah ya isa Abdoul jabbar
Allah ya Saka mana, Kaci mutuncin mu, saboda cuce.mutuncin Addinin musulunci
M. Khabir Allah yasaka
Labbaika sadauki
Kawai a hukunta shi.
Allah ya taimaka Malan Abdoul jafaru a kamakarata
Ameen
Abdu Jabar saikayi huquri Allah yahadaka da arna yanqungiya
Allah ya saka da Alkhairi Sheik Kabir
kamatayayi Abdul jabbar aharbehi awocewajan
Tsinuwar Allah ya tabbata a gareka
Gaskia douk Wanda yattap mutucin An'anbi kadda akyalaishi ko wane n'a ko☝️
Hasbunallahu wani'imal wakin
All praise be to Allah who has created the Moon and 🌟 good days mister chairman of committee. My Allah bless ur achieve 🙏🙏 education
Shiday ayi ayi ki dagaskiya Allah ya bada saâ Amin
Kai jama,a Nina fahimci wani Abu Dan gane da wannan muqabala
Allh y kyauta
Kaci amanar Addininmu na musulunci, Allah ya isa bamu yafe ba, Lalle ta tabbata kanawa ku shirya tar bar masifa.
Wlh hakane maganar ka dan uwa indai basu hukun tashi ba
Gaskiyane
Gaskiya bata zama komai a gurinku malamai
Karku boye gàskiya
Toh waima in Akwai wadannan hadisai meye Amfanin sanarda mutane shi Dan Allah kabar wadanda sukayi laifin mana
balle ma wallahi karya yake yi shine ya yi musu mummunar fassara saboda zuciyarsa bata da kyau dangane da maaiki
Muqabala 4
Akache chi kawey
Malaman addini kenanwai
Sannu malaman maja yanneman kudi gomna dan tamore saura sakarkaru
Gaskiya gaskiya wannan tsarin baiyi bah.
Ni ba ina goyon bayan Sheik Abduljabbar ko Malam nan hudu bane.
Amma gaskiya wanna tsarin bayyi ba
Wayannna lafuzzan duk wanda yyi su bazai iya wanke kainai cikin minti goma ba. Gaskiya duk wanda akawa haka bawai nai man sulhu bane kawai ana so a qara bata sunanshi ne gaskiya wallahi
Gaskiya wannan tsarin bayyi bah haba!
Ni wallahi ban goyon bayan Abduljabbar amma ga alama wannan shirin malaman an riga anyi setting komai harta da audio su fah kawai kunnawa kawai ake
Shifa saida yazo da speaker tai haba.
Karya kake Amsoshin basa bukatar dogon lokaci cewa akai ya bude littafinsa ya nuna wajan kawai ko ya karanto Kuyi tunani man, mene Amfanin zuwa da littatafai 500
Hmmm idan kana kangaski ko mutum dubu ne yafi karfinsu
Wawawa
haba mal menene amfanin summary
حسبي الله ونعم الوكيل
Honestly, I think the event is poorly planned. The first thing to have been done was to play the audio that was sent to the the authorities before the question and answer session.
Again, this recording seemed like a politically planned agenda. You don't present a voice over recorded audio in court as an evidence.
Moreover, the entire situation seemed like Sheikh Abdul Jabbar misinterpreted the hadiths rather than intentionally denigrating the dignity of the Holy prophet. If we want to be honest with ourselves, we will all agree that Sheikh Abdul Jabbar will never blaspheme against the Holy Prophet intentionally.
Finally, the chairman of the committee also seemed to have passed judgement before even the court procedures started. His job was to supervise the commission and give his report. I think the death sentence is very harsh and politically motivated.
kaji wani mai warin baki kuma , hukuma ga sufahau suna magana anan
Malanman izala basuda gaskiya munafikai ne
Waiya acayi hidyini cazuha codan yasan bidaga skiyani