Yanzu Abduljabbar Yanemi Afuwar Mutune Yace Ya Tuba...

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 10 лип 2021

КОМЕНТАРІ • 117

  • @zaharamuhammad1724
    @zaharamuhammad1724 3 роки тому +3

    Y Allah kana ganinsu Allah kacigaba d mana maganinsu alfarman habibina rasulillah 😭😭😭

  • @ousseiniissoufouahmed2901
    @ousseiniissoufouahmed2901 3 роки тому +4

    Allah kabamou ikon gano Gaskiya
    Gaskiya ce kuma kadoramou akai Amine Ya Hayyu Ya Qayyum.

  • @mustafa.france1469
    @mustafa.france1469 3 роки тому +3

    Barka da zuwa malam allah ya kare sunnah🥰

  • @Tlal4677
    @Tlal4677 3 роки тому +2

    Subhana Allah walhy bantaba tinanin muslimi zaya Fadi irin wanan magana da wanan Abdul jabar wlhy nayi nadaman jin magagan nunshi lahawala walaqwata

  • @user-zx9cj3mw7q
    @user-zx9cj3mw7q 5 місяців тому

    wallahi zalincine labbaika sadauki munabayanka jamukakaimu ga mazan allah

  • @shabaabulfurqaan2375
    @shabaabulfurqaan2375 3 роки тому +3

    Malam mu har yanzu fa tuban sa bai gamsar da mu ba ..... Saboda ai ba wai ya saduda bane ya amshi laifin nasa ......

    • @naziefiabubakar2067
      @naziefiabubakar2067 Рік тому

      ko ya tuba ma ai batada anfani, sbd wanda ya zagi annabi ko ya tuba sai karshi

  • @chamsouassouman8835
    @chamsouassouman8835 3 роки тому +1

    gaskia malam ina jindadin nasihaka ka karantou malan👏👍

  • @abdulkarimkabiruharuna8155
    @abdulkarimkabiruharuna8155 3 роки тому +3

    Malam Abduljabbar yasani bazaiyi wa Allah wayo ba. Yana son tuba yana kuma tunanin jin kunyar mabiyanshi, shi yasa yake raba kafa. A tunanin shi in ya yi hakan shikenan tubarshi ta yiwu a wajen Allah, a wajen mutane kuma ya yi dabarar ɓoye tubar.

  • @moustafamoustafa4241
    @moustafamoustafa4241 Рік тому

    Allah yacenemaka abarka kai ka sans Allah ne

  • @abdourahamaneabdourahamane3071
    @abdourahamaneabdourahamane3071 3 роки тому +1

    Gaskiya ne malam kagayama Abdul jabbar

  • @Hafseeya9119
    @Hafseeya9119 3 роки тому

    Allah Ubangiji Ya shiryeshi Ya sa yagane kurakuransa.kuma Ina ba sauran Al,Umman musulmai dasu dage da addu,akan Allah Ubangiji Ya tsare mana imaninmu bakidaya.Ba babban tashi hankali kamar kana musulmi amman ace anjarrabeka da imaninka.Allahumma salli ALA Muhammad wa sallim.

  • @umarabideeny8903
    @umarabideeny8903 Рік тому

    Mlm Allah yasaka

  • @MbakirSulaiman
    @MbakirSulaiman 5 днів тому

    Karen yahudawa

  • @aishasalihu5368
    @aishasalihu5368 Рік тому

    Dama katuba kai tsaye ba kwana kwana!sai Allah ya yafema

  • @user-sx9dq8bs7g
    @user-sx9dq8bs7g Рік тому

    Kajimaki yi am duljabar Allah yafiku

  • @omargaladima1086
    @omargaladima1086 3 роки тому +3

    Lalle yau na tabbata cewa abdulfasada ya haukace da fatan Allah ya bashi lafiya ya tuba

  • @yakubuibrahimaddullah5213
    @yakubuibrahimaddullah5213 3 роки тому +2

    Karen yahudawa kawai

  • @ibrahim9778
    @ibrahim9778 3 роки тому +1

    Allah yasaka da alkhairi malan

  • @muhammadidris1373
    @muhammadidris1373 Рік тому

    audu jabberi ba zai tubaba sai dai taqiyya amman wallahi ba zai tubaba

  • @halimaibrahim4904
    @halimaibrahim4904 2 роки тому

    Rashid Ibn Kasim Allah ya tsine maka albarka

  • @sulaimanmuhammadminuwa1260
    @sulaimanmuhammadminuwa1260 3 роки тому

    Gaskiya ne Allah yakareka ina kaunar ka saboda Allah

  • @user-dm3hg4zr7r
    @user-dm3hg4zr7r 3 роки тому +1

    جزاكم الله خيرا وجعله في موازين حسناتكم
    ياشيخ

  • @gambomoutari2506
    @gambomoutari2506 Рік тому

    cemoun kacheka idan kazo medougouri wlh nida kayna zan kacheka wlh ya Allah 🤲 ya kacheka awurin bokoharam dan gaton ouwa wlh Mouna dalabarinchi ouwachi karouwatche

  • @maimunayusuf8054
    @maimunayusuf8054 3 роки тому

    Slm lallai abdudul jabbar ya cika babban munafukin allah allah kashiryamu

  • @khalelemousadjibril1520
    @khalelemousadjibril1520 3 роки тому

    Izala ko ba addinin da Halaka Dounia wallahi sai izala

  • @danlamidabira5308
    @danlamidabira5308 Рік тому

    Sakarai wlh kana zargin shine wawa

  • @salmanalawan2860
    @salmanalawan2860 Рік тому

    Allahu yayafewa abduljabaru

  • @kaderabdousalla2000
    @kaderabdousalla2000 3 роки тому

    Allah yaga naddamu gaskiya yabamu ikon Binta amin

  • @AsSa-lx6dn
    @AsSa-lx6dn 3 роки тому +1

    Wallahi hakane malam muna godiya sosai

  • @rabakayanwaka1644
    @rabakayanwaka1644 2 роки тому

    Wawa kawai Sai kace bakajin hausa Dan izala Dan iska

  • @sourayaishakadnane1565
    @sourayaishakadnane1565 Рік тому

    Da Allah ku kaichi asibiti adubachi wanan fa hankali chi ya tabu fa

  • @bashirbuhari8235
    @bashirbuhari8235 Рік тому

    Allah yasaka da alkhairi malam

  • @abdullahisani2308
    @abdullahisani2308 Рік тому

    Kai bamalamine ba wallahi billahi tallahi bazaka fahimci gsky ba sbd irin ra,ayi na WA,anda sukakashe imamu aliyu irin wadanda suka kashe imamu Hussain irin wadanda suka kashe Imamu Malik yanzu dukkan wani malami Mai wanna akidar dole yafuskanci wanna matsalar ta uwayen gidanku,kare janibin Annabi Muhamadu sallallahu alaihi wasalam da ahlul baiti ka Nana fadima da diyanta da mijinta Kai dan ubanka da uban da yaci uwakka ta haifeka bakada ilimin da zakane wanna tata burzar shege fasiki.

  • @nickkaporis5369
    @nickkaporis5369 Рік тому

    Sunana Abdullahi ringin Kano daga Legos

  • @halimaibrahim4904
    @halimaibrahim4904 2 роки тому

    Allah ya tsine ma Rashid Bn Qasim. Munafukin banza

  • @badamassisani5542
    @badamassisani5542 2 роки тому

    Yan izala kubi hankali dukkun raba kawunan jama'ar nageria

  • @user-hn7un2nn6c
    @user-hn7un2nn6c 2 роки тому

    جزاك الله خير يا شيخ

  • @usmanusmanumar9908
    @usmanusmanumar9908 Рік тому

    اسدالإسلام جزاكم الله خيرا

  • @MbakirSulaiman
    @MbakirSulaiman 5 днів тому

    Dabba wawa

  • @user-hn7un2nn6c
    @user-hn7un2nn6c 2 роки тому

    متابعنكم من سودان

  • @SharifsagirudanlarabawaAAbduls

    Wanna bayanin dakake cewa yanzu abduljabar yayi bayanzu yayiba tunna farkone bajiya yayiba malam hasadul islam kaima kazama irinasa kenan

    • @bilyaminubalarabe7487
      @bilyaminubalarabe7487 Рік тому

      Kai bawan allah yakamata kaima kaji tsoron allah domin ilmi badan duniya akeyiba
      Kana yin wace wuri amagana Allah fa yanajinka kuma mutane sunsan a ina ne kanufa
      Ni bana goyon bayan yiwa annabi s a w chin zarafi Amma walh Kai kana neman aza maganarsa ba inda takeba
      Yakamata kaji tsoron allah zai tambayeka fa akan kalaman kafa
      I'm daga reshi yafada fa

  • @habubacar5081
    @habubacar5081 3 роки тому +2

    Ya gane gaskiya anma yaki bi , anma a Kara masa dauraya ta biyu

  • @almoubarakabdoullahi2447
    @almoubarakabdoullahi2447 2 роки тому

    Allah yasakh malam

  • @aishataannabi8126
    @aishataannabi8126 3 роки тому

    Nidai wannan sedai yaje yayi kwance yajira hukunci tunda tubansa na dole yayi tunda yace ba,abashi lokaciba kaga beyardaba waccen maganar tana littafin NASA kenan kaga tuban kare Kaine Dan Allah kumasa hukunci muhuta jaki maras dabara Allah wadaranka wallahi

  • @bashirbuhari8235
    @bashirbuhari8235 Рік тому

    Abduljabbaru katuba kahota

  • @saiduyusuf1377
    @saiduyusuf1377 3 роки тому

    الحمدالله

  • @majdibaayou1505
    @majdibaayou1505 Рік тому

    lala

  • @nickkaporis5369
    @nickkaporis5369 Рік тому

    Allah yabiyak gasakiye nag0de

  • @abdulsalamfamille2158
    @abdulsalamfamille2158 Рік тому

    Moun gode malan allah ya sakama da alheri

  • @danladiabou1012
    @danladiabou1012 2 роки тому

    Allah ya shiryeshi

  • @mujahid_mj9624
    @mujahid_mj9624 3 роки тому +1

    Karyakeyi wllh tubansa baiyiba tuban muzurune tareda tsoron hukunci farar kura kawai

  • @ayoubaamadou8946
    @ayoubaamadou8946 3 роки тому +2

    Girman kai ne garechi kuma ya tsoron mabiyansa ne

  • @drrajjabubakar3989
    @drrajjabubakar3989 3 роки тому

    Wlh akasheshi inkuma gwamnati bata kasheshi ba kanawa su kashe shi...don wlh barinsa wani abune zai iya faruwa

  • @bilkisaboki7172
    @bilkisaboki7172 3 роки тому +1

    Girman kai ne.

  • @elhadjiamadounanamariama5614

    Allahou Akbar

  • @modiboabdoulaye
    @modiboabdoulaye Рік тому

    Allah yasah modace

  • @ahmedebrahim9787
    @ahmedebrahim9787 Рік тому

    In izala maja gwamna garuje qaribu nari zakuga walanqanci tunnan duniya kahin gobe qiyama Saboda qinku da Annabi Saw maqaryata wawaye mahasada masharanta jahilai qarshen munafuki jinkunya

  • @auwalmuhammad7557
    @auwalmuhammad7557 Рік тому

    Karyakaki da uwaka

  • @danlamidabira5308
    @danlamidabira5308 Рік тому

    Abdul jabbar yafi ubanka

  • @talibunajat8178
    @talibunajat8178 3 роки тому +1

    Karya ya ke
    Kada a yarda da tubanshi. In ma da gaskiya ne sai anyi masa hukunci duk da cewa ya tuba

  • @maizahraabbakar9067
    @maizahraabbakar9067 Рік тому

    Sha Sha Sha

  • @yakubuibrahimaddullah5213
    @yakubuibrahimaddullah5213 3 роки тому

    Makaryacin banza ai insha Allahu daga rana irin ta yau kafara tozarta kenan mutum se girman kai da nuna isa da kuma fariya kaida kace har binbaz ko ibn taymiyya babu wanda ze iya zama dakai kawai kafiti ka karyata kanka shikkenan har yanzu baka tubaba tunda kana karewa kana sayawa

    • @usmanismail4130
      @usmanismail4130 3 роки тому

      Allah ya kyauta. Ni bantaba ganin Dan kuri irinsa ba.
      Ka matsiyacin girman kai da cika baki.

  • @rahamabonferey363
    @rahamabonferey363 Рік тому

    Mohoukaci ne kaway

  • @magadjihausa
    @magadjihausa Рік тому

    Magaji hausa

  • @khalelemousadjibril1520
    @khalelemousadjibril1520 3 роки тому

    Kai kasan wallahi tohkou imba Coroba koubashi lokaci imbikaba houjojinsa yatuba yakoma izala addinin na fir'auna

  • @jamiluyahaya9582
    @jamiluyahaya9582 3 роки тому +1

    AKARAMAKALLAH WANDA YAZAGI ANNABI FA KODA YA TUBA SAI ANKASHESHI WANNAN TUBAN YAMAI AMFANI LAHIRA DAN HAKA WANNAN TUBAN NASHI TAQIYYA CE YAKE
    ولو ردو لعادو لما نهو عنه وإنهم لكاذبون.

  • @bilalalsanousi3779
    @bilalalsanousi3779 3 роки тому

    Wawa tinda lokacin na ubansane ae se abashi duka zindiqi shashasha

  • @DRWAZIRITV
    @DRWAZIRITV 3 роки тому

    Masha Allah

  • @maazouabdoussalam1980
    @maazouabdoussalam1980 Рік тому

    Soutien.very good

  • @I_am_the_jamil
    @I_am_the_jamil 3 роки тому +2

    Tuban ma a murde yayi ta. Limamin zilliya.

  • @abdnsr4007
    @abdnsr4007 Рік тому

    Koh bakujin hausa sossai, maganar malan tana bissa turba fa.

  • @khalelemousadjibril1520
    @khalelemousadjibril1520 3 роки тому

    Wallahi gaskiiarka malam anma zamulci tunda ba abakaba lokaci

  • @aishataannabi8126
    @aishataannabi8126 3 роки тому

    Hmmm bakama fara tubaba tukuna

  • @user-xu1es7wq9h
    @user-xu1es7wq9h Рік тому

    👍👍🤲🤲🤲

  • @abdurrahmanusmanalbani97
    @abdurrahmanusmanalbani97 2 роки тому

    to kay baka iya gane tsakanin hadisan gaskiya da karyaba?

  • @zulyadainizsulaiman1969
    @zulyadainizsulaiman1969 3 роки тому

    Yawan mabiya ku ya dama mahassada Amma shi malam ai ya Gama. Kuma muna fatan Allah ya Kara bashi Kariya alfarmar annabi Muhammad s a w

  • @badamasiamadu3470
    @badamasiamadu3470 Рік тому

    Abduljabbar kayi hakuri fasikai wadanda basu San kowaye annabi Muhammad (s.a.w)sunyima sharri kada kadamu ka maids komai ga Allah aiba kai suka fara yiwa sharri. Kuna INA shaida mace lafuzzanka babu kuskure aciki kada jahilan da basu San komai ba su tadama da hankali kayi hajuri

  • @Nazirou100
    @Nazirou100 3 роки тому

    Ba hakabane Dan uwa kumassa kague

  • @NasirouNasar
    @NasirouNasar 6 місяців тому

    Yy

  • @AwaisuHassan-pe2fl
    @AwaisuHassan-pe2fl 9 місяців тому

    Tabbas bakafahimceshiba

  • @sumayyaaboubacar3528
    @sumayyaaboubacar3528 3 роки тому

    Kaidakasan bakasaniba todolene saikafada waikaigaka MLM inzakatuba katuba

  • @italyaliyu7865
    @italyaliyu7865 Рік тому

    wallahi Abduljabar dan iska ne🤣🤣🤣kaga malam idan xaka tuba ka tuba tun kafin lokacin ya kure maka. datx my advise for u

  • @maharazousani4674
    @maharazousani4674 3 роки тому

    gaskiya ne

  • @murtalatildeabdullahi2964
    @murtalatildeabdullahi2964 Рік тому

    Malam wannan mutumin ni Ina gani hayarsa aka dauka dun ya halaka Al Umar manzan Allah (s a w) kawai waazinsa irin na Yan bazatane christochin Nigeria irin wayanda Ake turasu kasa shin waje Dan su Samo ilimin larabci ko Islam Dan suzo suyi ta batar da musulmai , wato ana day kan su contract ne na yin hakan mlm

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 Рік тому

      BOKO HARAM, MAI TATSINE AND CRIMINAL ASSOCIATION OF NIGERIA (C.A.N): THE BITTER TRUTH
      “Marwa Maitatsine was a Christian until his death!!
      Back in 1954, there were a series of meetings by the highest body of Christian association in northern Nigeria, in Jos, where I
      happened to be the secretary, taking the minutes of that meeting (then, I was
      an undergraduate student of Christian Theology). Part of the result of that
      the meeting was, to sponsor some people among
      ‘us’ to go to Arab countries as new Muslim converts, and learn Arabic and Islam.
      Their mission is to come back to Nigeria as Muslim clerics, use their Islamic
      knowledge to preach violence, distort original Islamic teachings and if
      possible cause a riot in the North that will make northern Nigeria a history.
      Five people were nominated for the job and sent to Sudan to start their
      mission. 3 of them refused to come back and execute their plan but spent the
      rest of their lives in Sudan as true Muslims. The remaining two; Muhammad Marwa
      and Birema came back, Marwa was sent to Kano, and Birema was sent to Niamey
      Niger Republic.”….Pro­fessor Dauda Ojobi
      +++++++++++++++­+++++++++++++++­+++++++++++++++­++++++++++++++
      Professor Dauda Ojobi, a former secretary of
      Northern Christian Association of Nigeria (CAN), a retired Professor in Benue
      State University faculty of Law, the 3rd Reverend Father from northern Nigeria,
      after Paul Gindiri, and GG Ganaka, The first Nigerian overseer of Baptist
      Church in Kaduna, and One time commissioner of Justice in Bauchi State.
      +++++++++++++++­+++++++++++++++­+++++++++++++++­+++++++++++++++­+
      Mai Tatsine is the obsolete version of Boko Haram,
      which began its reign in the late ’50s in Kano and some other parts of Northern
      Nigeria, their ideologies were similar to that of Boko Haram, they forbade what
      Islam allowed, and allowed what Islam made haram. They claimed western
      education is a sin, they rejected anything brought by technology, and they were
      popular with saying, wearing a wristwatch is haram, using radios and
      television is haram etc. (considering the technological advancement of that
      period). The spiritual leader of the Maitatsine movement was Muhammad Marwa a.k.a
      Mai Tatsine. The Emir of Kano Sanusi, once suspected Maitasine as a fake Muslim
      when he discovered Maitatsine received goods from Vatican Palace. After sarki confirmed
      his findings, he expelled Maitatsine from Kano, in the early 60s. Mai Tatsine
      was later brought back to Kano by Gov. Rimi in 1979. Rimi believed that
      Maitatsine would help him win his reelection through charm. After the
      Maitatsine’s death, Shagari, the then President set up a Anya Goru panel to
      investigate the crises. Prof. Dauda made his submission to that panel, but
      when the President, saw the report, he said no, the white paper will not be
      issued on this report, because it may result in crises, so the white paper was
      not issued, to date.
      Professor Dauda became Muslim in 1966 after he
      came back from Rome, where he went to further his studies, in Christian
      Theology. He is still alive and has become a Muslim preacher for over 40 years.
      What I quoted above was from the lecture I attended in Bauchi, in 2002.
      -Ever since, no any Christian scholar or CAN
      executive denied this statement from Prof. Dauda. Are they waiting for his
      death before they deny it?
      -Security operatives that always claim they want
      uproot the Boko Haram mayhem did not investigate in that angle, why?
      -Why is the relationship between Jerry Gana (CAN
      chieftain) and Muhammad Yusuf, founder of Bokoharam? The former has bailed the
      latter from police custody several times.
      -I see a double standard approach and hypocrisy by
      the security personnel, in the investigation.
      -I began to believe Boko Haram is the creation of
      some enemies of Islam possibly CAN (not Christian), is never a creation of
      Muslims.
      -Remember, Hillary Clinton once said the Taliban is
      their creation, to fight Russians.

  • @gulbibi6854
    @gulbibi6854 3 роки тому +1

    Uhmmmmm ae girman kansa baxae barshi ya tubaba ya gwammace idan yaje lahira yasha axabar Allah zindiki

    • @waleednooe9028
      @waleednooe9028 3 роки тому +1

      Dan allah danannabi muhammadu kudenamaimaita abindayace

    • @abakaromar5389
      @abakaromar5389 3 роки тому

      Allah yakare maloumea souna

  • @sanigarba2826
    @sanigarba2826 Рік тому

    Amma wannan tuba ne kuwa?!

  • @gambomoutari2506
    @gambomoutari2506 Рік тому

    Wannan malamin wlh jahiline cherine yakeyi mounafokine ya Allah 🤲 kahallakar dachi kawouri da wuta Arne wlh wlh wannan gayan chine yake haddasa Bala i à Afirika chetan

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 Рік тому +2

    This aged well 🤣🤣🤣🤣🤣

  • @hawaijuibrahim6376
    @hawaijuibrahim6376 3 роки тому

    Ina da tambaya wai hadisan da Abduljabbar yake magana akan su akwai su ko babu????

  • @shamsuddeenyusuf1712
    @shamsuddeenyusuf1712 3 роки тому

    Ayanke mar hukuncin Don yaxama waazi ganabaya damasu tunani irin nasa 😡😡kayan haushi wallahi

  • @shamsuddeenyusuf1712
    @shamsuddeenyusuf1712 3 роки тому

    Mutum yana batar da mutane yana yi wa annabi karya da munanan kalamai sai girman kansiya kamar arne😡😡asamu tsumagiya adinga mar bulala har sai yamutu

  • @drrajjabubakar3989
    @drrajjabubakar3989 3 роки тому

    Datsewa ai ba delete bane

  • @sakinarabiu1464
    @sakinarabiu1464 3 роки тому

    Kaji munafiki dacan bakasan Allah ya tsaftace annabi basai yanzu kuitacin zarafin annabi Wanda Allah yake mana alfarma domin sa kuita jamanana masifu gasunan kalakala

  • @idrisusman3370
    @idrisusman3370 2 роки тому

    Kaidai jahiline wallahi Wawa kawai karfa

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 Рік тому

    BOKO HARAM, MAI TATSINE AND CRIMINAL ASSOCIATION OF NIGERIA (C.A.N): THE BITTER TRUTH
    “Marwa Maitatsine was a Christian until his death!!
    Back in 1954, there were a series of meetings by the highest body of Christian association in northern Nigeria, in Jos, where I
    happened to be the secretary, taking the minutes of that meeting (then, I was
    an undergraduate student of Christian Theology). Part of the result of that
    the meeting was, to sponsor some people among
    ‘us’ to go to Arab countries as new Muslim converts, and learn Arabic and Islam.
    Their mission is to come back to Nigeria as Muslim clerics, use their Islamic
    knowledge to preach violence, distort original Islamic teachings and if
    possible cause a riot in the North that will make northern Nigeria a history.
    Five people were nominated for the job and sent to Sudan to start their
    mission. 3 of them refused to come back and execute their plan but spent the
    rest of their lives in Sudan as true Muslims. The remaining two; Muhammad Marwa
    and Birema came back, Marwa was sent to Kano, and Birema was sent to Niamey
    Niger Republic.”….Pro­fessor Dauda Ojobi
    +++++++++++++++­+++++++++++++++­+++++++++++++++­++++++++++++++
    Professor Dauda Ojobi, a former secretary of
    Northern Christian Association of Nigeria (CAN), a retired Professor in Benue
    State University faculty of Law, the 3rd Reverend Father from northern Nigeria,
    after Paul Gindiri, and GG Ganaka, The first Nigerian overseer of Baptist
    Church in Kaduna, and One time commissioner of Justice in Bauchi State.
    +++++++++++++++­+++++++++++++++­+++++++++++++++­+++++++++++++++­+
    Mai Tatsine is the obsolete version of Boko Haram,
    which began its reign in the late ’50s in Kano and some other parts of Northern
    Nigeria, their ideologies were similar to that of Boko Haram, they forbade what
    Islam allowed, and allowed what Islam made haram. They claimed western
    education is a sin, they rejected anything brought by technology, and they were
    popular with saying, wearing a wristwatch is haram, using radios and
    television is haram etc. (considering the technological advancement of that
    period). The spiritual leader of the Maitatsine movement was Muhammad Marwa a.k.a
    Mai Tatsine. The Emir of Kano Sanusi, once suspected Maitasine as a fake Muslim
    when he discovered Maitatsine received goods from Vatican Palace. After sarki confirmed
    his findings, he expelled Maitatsine from Kano, in the early 60s. Mai Tatsine
    was later brought back to Kano by Gov. Rimi in 1979. Rimi believed that
    Maitatsine would help him win his reelection through charm. After the
    Maitatsine’s death, Shagari, the then President set up a Anya Goru panel to
    investigate the crises. Prof. Dauda made his submission to that panel, but
    when the President, saw the report, he said no, the white paper will not be
    issued on this report, because it may result in crises, so the white paper was
    not issued, to date.
    Professor Dauda became Muslim in 1966 after he
    came back from Rome, where he went to further his studies, in Christian
    Theology. He is still alive and has become a Muslim preacher for over 40 years.
    What I quoted above was from the lecture I attended in Bauchi, in 2002.
    -Ever since, no any Christian scholar or CAN
    executive denied this statement from Prof. Dauda. Are they waiting for his
    death before they deny it?
    -Security operatives that always claim they want
    uproot the Boko Haram mayhem did not investigate in that angle, why?
    -Why is the relationship between Jerry Gana (CAN
    chieftain) and Muhammad Yusuf, founder of Bokoharam? The former has bailed the
    latter from police custody several times.
    -I see a double standard approach and hypocrisy by
    the security personnel, in the investigation.
    -I began to believe Boko Haram is the creation of
    some enemies of Islam possibly CAN (not Christian), is never a creation of
    Muslims.
    -Remember, Hillary Clinton once said the Taliban is
    their creation, to fight Russians.

  • @yahanyambachir8959
    @yahanyambachir8959 Рік тому

    Macha'allah chawara mai kiau nagode

  • @samailamamman1220
    @samailamamman1220 Рік тому

    Kaifa jahili ne ba malami ba

  • @zulaiaminu988
    @zulaiaminu988 3 роки тому

    Wawa jahili zakayi bayani

  • @arewanetwork6092
    @arewanetwork6092 3 роки тому +4

    Allah yasa yafahimci gaskiya

  • @MbakirSulaiman
    @MbakirSulaiman 5 днів тому

    Karen yahudawa