Daga Karshe Solomon dolung Ya Cire Tsoro Ya Fadi Gaskiya Akan Taron Qur'anic Festival Da Za'ayi A Ab

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 3 лют 2025

КОМЕНТАРІ • 33

  • @hassanasadiq7513
    @hassanasadiq7513 8 днів тому +1

    Waaleikum Sallam Warahamatullahi Taala Wabarkatuhu BABAN AREWA.

  • @angosaley8724
    @angosaley8724 11 днів тому +1

    Allah Ya kara ma Solomon lahia.Ka jera tamboyoyi mais m'a na

  • @Mando6136
    @Mando6136 4 дні тому

    Jagora Dalong muna maka fatan Allah Ya saka maka da alheri. Allah Ya maka jan gora, ameen.

  • @magajiabubakar549
    @magajiabubakar549 3 дні тому

    Gaskiya akwai alamar tanbaya acikin wannan, akan wannan taro, maganar Dalong gaskiyanile

  • @saifu547
    @saifu547 10 днів тому +1

    ❤we need them to ask kind of that quations

  • @magajiabubakar549
    @magajiabubakar549 3 дні тому

    It's true nothing but truth

  • @AdamIshakAdam
    @AdamIshakAdam 12 днів тому +3

    Nifa wllh tllh wadan nan malamman ban San meye suke nema ba na duniya ka duba kaga duk wahalarda talaka ke Ciki ba ruwansu su indai zasu Samu allah ya isah

  • @DahiruIbrahim-r4t
    @DahiruIbrahim-r4t 12 днів тому +2

    Gaskiya KO abakin wa tafito kazaya kadauka Indai gaskiyane Allah kabamu shuwagabanni nagari

  • @Dansakaofficial
    @Dansakaofficial 12 днів тому +2

    Makiyin allah. Babu mu babu hudubarka don kuwa tayi kama da hudubar shaidan

    • @MuhammadAlamin-d4y
      @MuhammadAlamin-d4y 10 днів тому

      Can muku dai. Ana fada muku gaskiya Kuna qi. Mu dai wallahi ba Wanda zai sake yaudaranmu da Muslim Muslim. Wallahi yaudarace

    • @musabawuro8540
      @musabawuro8540 10 днів тому

      Kaima da ka ki jin gaskiya ka zama shaidan din

  • @MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd
    @MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd 9 днів тому

    Masha Allahu

  • @abubakarmaidorawa220
    @abubakarmaidorawa220 9 днів тому +1

    Dalung. He said the truth

  • @sanisalisu9769
    @sanisalisu9769 10 днів тому +3

    Gentlemen wake up, all what he said is correct. Just look at it, do you ever heard of Qur'anic convention, if no then, why now, if yes, still why now? Why in Abuja not Sokoto the seat of the Caliphate. Then you look at the questions he raised at the current critical time. Please, it is time we reason rationally🙏

  • @FirdausiHaruna-s2d
    @FirdausiHaruna-s2d 10 днів тому

    Gaskiyane Allah ya samu da ce

  • @mansurahmad1825
    @mansurahmad1825 9 днів тому

    HON Solomon Dalong, ka yi gaskiya. A maganarka dangane da alak'ar musulmi da kiristoci so na yi ka kawo fad'ar Allah a Suratul maaidah, Aya ta 82 (Q. 5:82).A nan ne, Allah Ya ce : "....Kuma lalle ne kanã sãmun mafiya kusantarsu a sõyayya ga waɗanda suka yi ĩmãni su ne waɗanda suka ce: 'Lalle mu ne Nasãra.' ....". Zancen Allah shine kat.
    Allah Ya sa ka da alhairi.

  • @HARUNABUKAR-j9e
    @HARUNABUKAR-j9e 12 днів тому +3

    Maganar gaskiya ne
    Idan har da gaske suke badon siyasa zasuyi wannan taroba toh dan Allah subari sai, 2028 Idan Allah yakaimu Rai da lpy

  • @AbdulmalikiMalam
    @AbdulmalikiMalam 9 днів тому

    Gskiy salamiu allahayasakama dalaheri

  • @ZAMPAJO
    @ZAMPAJO 5 днів тому

    Kaji gaskiya

  • @angosaley8724
    @angosaley8724 11 днів тому +2

    Idan malamai basu yi taitayyin su ba ,Yan siyasa za su tozar tasu

  • @auwalmuhammad9414
    @auwalmuhammad9414 10 днів тому +1

    Allah yakara lafia Soloman dalong 😂😂

  • @BilkisuUmar-y9x
    @BilkisuUmar-y9x 9 днів тому

    Sosaima oga
    Allah ya kara maka lafiya
    Toron munafurce ne ba gaskiya.
    Allah ya tona asirin su ya kuma tarwasasu. Hakin talakawa bezai barsu ba

  • @playdread
    @playdread 9 днів тому

    Gaskiyane, kaga shugaba nakwarai 💪💪💪.

  • @AbubakarUmarturaki-o9n
    @AbubakarUmarturaki-o9n 5 днів тому

    Wait till they mention bible

  • @jkham131
    @jkham131 10 днів тому +1

    There is nothing they do according to the Quran. RK

  • @Engrabbasgdk
    @Engrabbasgdk 7 днів тому

    Arna hankalinsu ya tashi saboda Gwamnati zata dauki nauyin hidimar Alqur'ani duk wanda bai sani ba yanzu haka Kungiyar CAN ta fara korafi itama sai anyi Bible festival, idan ba haka ba kuma sukace zarginsu ya tabbata na cewa wannan Gwamnatin zata Musuluntar da Nigeria

  • @jafaruwada2507
    @jafaruwada2507 12 днів тому +2

    Muna so kazama musulmi.
    Insha Allah

    • @malamialamin6622
      @malamialamin6622 12 днів тому

      A yi masa addu'a

    • @Dansakaofficial
      @Dansakaofficial 12 днів тому

      Ai irin wadannan sai dai su dinga yiwa tawayen cikinmu yawo da hankali. Me ya haɗa kaf*iri da lamarin addinin musulunci? Kai wannnan ko cikin kafi*ran munafuki ne

  • @usmanmunir2554
    @usmanmunir2554 12 днів тому

    Cin danko har da su kaza

  • @HassanAbubakar-jh8yd
    @HassanAbubakar-jh8yd 11 днів тому

    Ku dayake wawa yene siyasa Babu muslinci Achikinta karya kuke ni nayar da da maganar shi wlh

  • @mubasshirabubakar
    @mubasshirabubakar 11 днів тому

    Kai Solomon dalung ai Peter obi kayi Don kiyayyarka da musulunci , munsanka dakai har dan bello da bakin cikin addinin musulunci zaku mutu